< Jeremiah 51 >
1 BAWIPA ni hettelah a dei, khenhaw! Babilon hoi Khaldean taminaw e lathueng ka raphoekung kahlîkathout a patoun han.
Ubangiji ya ce, “Ga shi, zan zuga ruhun mai hallakarwa a kan Babilon da mutanen Leb Kamai.
2 Babilon lathueng vah para patetlah hut hanelah ka patoun vaiteh, amahoima hah kathoungcalah a hut han. Bangkongtetpawiteh, rawk kahmanae hnin dawk, ahnimouh ni kalup awh vaiteh a tuk awh han.
Zan aika da baƙi zuwa Babilon su casa ta su kuma yi kaca-kaca da ƙasarta; za su yi hamayya da ita a kowane gefe a ranar masifarta.
3 Licung ka patuem e tami, a licung hah kâkhoe laipalah sum angki kho laihoi kangdout naseh, a thoundounnaw hah buet touh hai pâhlung laipalah a ransanaw pueng hai he pâmit naseh.
Kada ku bar maharbi yă ja bakansa, kada kuma ku bari yă sa kayan yaƙinsa. Kada ku rage samarinta, ku hallaka sojojinta ƙaf.
4 Khaldean ram dawk thei vaiteh a rawp awh han, kho thung lamnaw dawk kamlet awh vaiteh, pawk a thut awh han.
Za su fāɗi matattu a ƙasar Babilon, da munanan raunuka a titunanta.
5 Bangkongtetpawiteh, Isarel Tami Kathoung taran laihoi ram teh yonnae hoi ka kawi nakunghai, Isarel hoi Judah teh Cathut ransahu BAWIPA ni cettakhai mahoeh.
Gama Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila da Yahuda bai yashe su ba, ko da yake ƙasarsu cike da take da laifi a gaban Mai Tsarki na Isra’ila.
6 Babilon kho thung hoi yawng awh nateh, tami pueng ni mae hringnae kârungngang naseh. Sak payonnae naw dawk rawk kahmanae koe lah hno awh hanh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni moipathungnae tueng a pha toe. Ama ni moipathung roeroe han toe.
“Ku gudu daga cikin Babilon! Bari kowa yă ceci ransa! Kada a hallaka saboda zunubanta. Gama lokaci ne don ramuwar Ubangiji, zai sāka mata bisa ga alhakinta.
7 Babilon teh BAWIPA kut dawk e suimanang doeh, talai van pueng ka parui sak e lah ao. Miphunnaw ni misurtui a nei awh dawkvah, miphunnaw e lungthin he a pathu.
Babilon ta zama ƙoƙon zinariya a hannun Ubangiji, ta sa dukan duniya ta yi maye. Ƙasashe sun sha ruwan inabinta, saboda haka yanzu sun haukace.
8 Babilon teh vaitalahoi a rawp teh a kahma, ahni hanlah khuikap awh. Dam thai nahanelah awm pawiteh, thingtapi tâsi hah lat pouh awh.
Farat ɗaya Babilon za tă fāɗi ta farfashe. Ku yi kuka dominta! Ku samo mata magani saboda azabarta; wataƙila za a iya warkar da ita.
9 Babilon teh hawi sak hanlah ka kâcai, hatei hawi thai hoeh.
“‘Da mun warkar da Babilon, amma ba za tă warke ba; mu ƙyale ta kowane yă koma garinsu, gama hukuncinta ya kai sammai, ya yi tsawo kamar gizagizai.’
10 BAWIPA ni maimae lannae a kamnue sak, tho awh, BAWIPA Cathut ni a sak e hah Zion vah pathang awh sei.
“‘Ubangiji ya baratar da mu; zo mu tafi mu yi shelarsa a Sihiyona mu faɗa abin da Ubangiji Allahnmu ya yi.’
11 Palanaw hah kata awh nateh, saipheinaw hah patuem awh. BAWIPA ni Midian siangpahrang e muitha hah a thao sak toe. Bangkongtetpawiteh, a kâcai e teh Babilon raphoe hane doeh, bangtelah tetpawiteh, hethateh BAWIPA ni moipathungnae, bawkim moipathungnae doeh.
“Ku wasa kibiyoyi, ku ɗauko garkuwoyi! Ubangiji ya zuga sarakunan Medes, domin niyyarsa ce yă hallaka Babilon. Ubangiji zai yi ramuwa, zai yi ramuwa saboda haikalinsa.
12 Babilon kalupnae a kung koevah tarantuknae lukkarei vo awh. Ringnae sak nateh, ramvengnaw hrueng awh. Pawpnae hah kârakueng awh. Bangkongtetpawiteh, Babilon vah kaawmnaw taranlahoi BAWIPA ni a dei e hah ama ni a bangnue teh a cum toe.
Ku tā da tuta gāba da katangan Babilon! Ku ƙara matsara, ku kafa masu tsaro, ku shirya kwanto! Ga shi, Ubangiji zai aikata abin da ya faɗa umarninsa a kan mutanen Babilon.
13 Oe! nang, tui papnae koe kho ka sak ni teh hnopai moipap ka tawn e tami, na poutnae a pha toe, na hringnae rui a pet han toe.
Ke da kike zama kusa da ruwaye da kike kuma wadatar dukiya, ƙarshenki ya zo, lokaci ya yi da za a kau da ke.
14 Ransahu BAWIPA ni mahoima noe lahoi thoe a kâbo toe. Samtong patetlah taminaw hoi na kawi sak han, hotnaw ni na hram sin awh han.
Ubangiji Maɗaukaki ya rantse da zatinsa, ya ce Tabbatacce zan cika ka da mutane kamar fāra, za su kuwa yi sowa don nasara a kanka.
15 A hnotithainae ni talai a sak teh a lungangnae ni talaivan a kangdue sak teh, a thaipanueknae ni kalvan hah a sak.
“Ya halicci ƙasa ta wurin ikonsa; ya kafa duniya ta wurin hikimarsa, ya kuma shimfiɗa sammai ta wurin fahiminsa.
16 A lawk a tâco toteh kalvan hoi tui a cairing teh talai poutnae koehoi tâmai a luen sak. Khorak teh sumpapalik sak Hnoim dawk hoi kahlî a tho sak.
Sa’ad da ya yi tsawa ruwan da suke sammai sukan yi ruri; yakan sa gizagizai su tashi daga ƙarshen duniya. Yakan tura walƙiya tare da ruwan sama yakan kuma saki iska daga cikin taskokinsa.
17 Tami pueng mae lungangnae lahoi teh saring hoi doeh a kâvan. Sui dêikathoum e tam ni sak e meikaphawk ni yeirai a po sak. Bangkongtetpawiteh, meikaphawk a thuk e teh laithoe doeh. Hothah kâha tawn hoeh.
“Kowane mutum marar azanci ne kuma ba shi da sani; kowane maƙerin zinariya yakan sha kunya daga wurin gumakansa. Siffofinsa na ƙarya ne; babu numfashi a cikinsu.
18 Reknae ao toteh, bang hoeh e kâdumnae lah ao teh a kahma han.
Su marasa amfani ne, abubuwan ba’a ne kawai; sa’ad da lokacin hukuncinsu ya kai, za su hallaka.
19 Jakop e a ham teh hottelah nahoeh. Bangkongtetpawiteh, bangpuengpa ka sak e lah ao teh, Isarel teh râw lah a coe e miphun doeh. A min teh ransahu Jehovah doeh.
Wanda yake na wajen Yaƙub ba kamar waɗannan ba ne, gama shi ne Mahalicci dukan abu, har da kabilar abin gādonsa, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
20 Nang teh ka tarantuknae cakâ hoi senehmaica lah na o teh, nang hno lahoi miphunnaw hah ka dêi, nang hno lahoi uknaeramnaw hah ka raphoe han.
“Kai ne kulkin yaƙina, kayan yaƙina, da kai ne na ragargaza ƙasashe, da kai ne na hallaka mulkoki,
21 Nang hno lahoi rangleng dawk kâcuinaw ka khoe teh, nang hno lahoi leng dawk kâcuinaw hah ka khoe.
da kai ne na ragargaza doki da mahayi, da kai ne na ragargaza keken yaƙin da matuƙi,
22 Nang hno lahoi napui tongpanaw ka khoe teh, nang hno lahoi matawng hoi nawsainaw ka khoe. Nang hno lahoi thoundounnaw, tanglanaw hah ka khoe.
da kai ne na ragargaza miji da mata, da kai ne na ragargaza tsoho da saurayi, da kai ne na ragargaza saurayi da budurwa,
23 Nang hno lahoi tukhoumkung hoi tunaw ka khoe teh, nang hno lahoi law kasaknaw e thenaw ka khoe, nang hno lahoi ram ukkungnaw hoi kabawmkungnaw hah ka khoe.
da kai ne na ragargaza makiyayi da garke, da kai ne na ragargaza manoma da dawakan noma, da kai ne na ragargaza masu mulki da shugabanni.
24 Nange mithmu roeroe vah Zion dawk hawihoehnae a sak awh e naw pueng hah Babilon hoi Khaldean taminaw lathueng vah moi ka pathung han, telah BAWIPA ni a dei.
“Zan sāka wa Babilon da dukan mazaunan Babilon a idanunku saboda dukan muguntar da suka aikata a Sihiyona,” in ji Ubangiji.
25 Khenhaw! talai van pueng ka raphoe e, Oe! raphoekung kalenpounge mon, kai ni na taran telah BAWIPA ni a dei. Na lathueng vah kut ka dâw vaiteh, ka rasang e lungha koehoi pâlei han. He ka kang e mon patetlah na o sak han.
“Ga shi, ina gāba da kai, ya ke dutse mai hallakarwa, wadda ta hallaka duniya duka,” in ji Ubangiji. “Zan miƙa hannuna gāba da ke, zan mirgina ƙasa daga ƙwanƙolin dutse, zan maishe ki ƙonannen dutse.
26 Nang koehoi adu talung hoi takinlung ka lat mahoeh. Hatei yungyoe hoi kingdi lah na o han telah BAWIPA ni a dei.
Ba za a ɗauki dutsen yin kusurwa daga gare ki ba ko na kafa harsashen gini, gama za ki zama marar amfani har abada,” in ji Ubangiji.
27 Hote ram dawk tarantuknae lukkarei vo awh nateh, miphunnaw rahak mongka ueng awh. Ama tuk hanelah miphunnaw kârakueng awh. Ahni tuk hanelah uknaeram pueng kaw awh. Ararat, Minni, Askenaz ramnaw, ama tuk hanelah hram awh, ama tuk hanlah ransanaw tat awh, samtongnaw patetlah marangnaw hah pâkhueng awh.
“Ku tā da tuta a ƙasa! Ku busa ƙahoni a cikin ƙasashe! Ku shirya ƙasashe don yaƙi da ita, ku kira waɗannan mulkokin gāba da ita. Ararat, Minni, da Ashkenaz. A naɗa shugaba gāba da ita; ku shirya dawakai kamar fāra.
28 Ama ka tuk hane miphunnaw kârakueng awh. Midian siangpahrang hoi ka ukkungnaw kahrawikungnaw hoi kâ a tawnnae ramnaw pueng hoi,
Ku shirya ƙasashe don yaƙi da ita, sarakunan Medes, gwamnoninsu da dukan masu shugabancinsu da kowace ƙasar da take ƙarƙashin mulkinsu.
29 Hote ram teh patawnae khang laihoi a pâyaw teh Babilon ram hah kho ka sak e tami awm laipalah pahma hanlah Babilon lathueng BAWIPA ni a kâcai e a cak sak han.
Ƙasa ta girgiza tana makyarkyata saboda nufin Ubangiji na gāba da Babilon ya tabbata, nufinsa na mai da ƙasar Babilon kufai don kada kowa yă zauna a can.
30 Babilon athakaawme taminaw tarantuk laipalah ao awh teh, rapanimnaw dawk a kâhro awh. Taranhawinae a kahma pouh teh, napui patetlah doeh ao awh toe. A khosaknae hmuennaw he a kak teh tho tarennae pueng a kâkhoe.
Sojojin Babilon sun daina yaƙi, suna zaune a cikin kagaransu. Ƙarfinsu ya ƙare, sun zama mata. An sa wa wuraren zamanta wuta, an karya ƙyamaren ƙofofin garinta.
31 Babilon siangpahrang koe, khopui teh avangvanglah hoi he a man awh toe tie dei hanelah patoune ka yawng e ni tami alouke a kâhmo teh patoun e ni alouke bout a kâhmo.
Maguji yana biye da maguji a guje, jakada yana biye da jakada, don su faɗa wa sarkin Babilon, cewa an ci birninsa a kowane gefe.
32 palang rakhannae a rakhan awh teh, lungpumkungnaw hah a sawi awh teh, tarankatuknaw hai he a yawng awh.
An ƙwace mashigai aka ƙone fadamu da wuta, sojoji kuma suka giggice.”
33 Isarel Cathut ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, Babilon canu teh cangkatinnae hmuen patetlah ao. Nâsittouh ao hoehnahlan cangkatinnae tue a pha han.
Ni Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila na ce, “’Yar Babilon kamar daɓen masussuka a lokacin da ake sussuka, ba da daɗewa ba lokacin girbe ta zai zo.”
34 Babilon siangpahrang Nebukhadnezar ni na ca awh, na ai awh teh, kathounge hlaam lah na coung sak. Khorui patetlah na payawp teh, katui e kaie moi hoi a vawn paha sak teh bout na pâlei awh.
“Nebukadnezzar sarkin Babilon ya cinye mu, ya sa muka rikice, ya maishe mu kamar tulun da babu kome a cikinsa. Ya cinye mu kamar yadda dodon ruwa yakan yi ya kuma cika cikinsa da kayan marmarinmu, sa’an nan kuma ya yi amanmu.
35 Kai hoi ka thitak kong dawk hawihoehnae thaw he Babilon lathueng awm naseh, telah Zion e kho kasaknaw ni ati awh han. Ka thipaling teh Khaldean taminaw e lathueng awm seh telah, Jerusalem ni ati han.
Bari abin da aka yi wa jikinmu yă kasance a bisa Babilon,” in ji mazaunan Sihiyona. “Bari jininmu yă kasance a kan waɗanda suke zama a Babilon,” in ji Urushalima.
36 Hatdawkvah, BAWIPA ni hettelah a dei. Nang koe lah kampang vaiteh moi na pathung pouh han. A talî ka hak sak vaiteh, a tuiim hai ka phui sak han.
Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “Duba, zan tsaya muku, zan ɗaukar muku fansa, zan sa tekunta kafe in kuma sa maɓulɓulanta su ƙafe.
37 Babilon teh songnawng kahrawnguinaw khosaknae, kângairu e, hoi pathoenae, kingdinae hmuen lah ao han.
Babilon za tă zama tarin juji, wurin zaman diloli, abin ƙyama da abar ba’a, inda ba kowa.
38 Sendek thakasai patetlah huk awh vaiteh, sendekcanaw patetlah a cairing awh han.
Mutanenta duk suna ruri kamar zakoki, suna gurnani kamar’ya’yan zaki.
39 A parui lahun awh navah, rawca ka paca vaiteh, banghai panuek laipalah ka parui sak han, kâhlaw toung laipalah pou a i awh nahan telah BAWIPA ni a dei.
Amma sa’ad da aka farkar da su, zan yi musu biki in sa su sha su bugu, domin yi sowa da dariya, sa’an nan su shiga barcin da ba za su farka ba,” in ji Ubangiji.
40 Tuca thei hane patetlah ka pâkhi han. Tutan hoi hmaetan patetlah.
“Zan sauko da su kamar tumaki zuwa mayanka, kamar raguna da bunsurai.
41 Sheshak teh la e lah ao han, talai van pueng ni oup e hah man e lah ao han. Babilon teh miphunnaw rahak kingdi lah ao han.
“Yadda za a ci Sheshak, taƙamar duniya duka za tă daina! Babilon za tă zama abar ƙyama a cikin al’ummai!
42 Babilon teh tuipui ni a ramuk han. Tuicapa patawpoung lah ka thaw e ni a ramuk han.
Teku zai malalo a kan Babilon, raƙumansa masu hauka za su rufe ta.
43 A khopuinaw hah raphoe vaiteh, ramke, ram kingdi, tami ohoehnae, tami ca pinihai pâtam boihoeh e ram lah ao han.
Garuruwanta sun zama abin kufai, za tă zama hamada inda ba ruwa, ƙasar da ba mazauna, ba kuma mutumin da zai ratsa ta cikinta.
44 Babilon e Bel hah ka rek han. A padoun tangcoung e hai a kâko thung hoi ka rasa vaiteh, miphunnaw ahni koe bout kamkhueng mahoeh toe. Babilon e rapan teh a tip han.
Zan hukunta Bel a Babilon, in sa ya yi aman abin da ya haɗiye. Ƙasashe ba za su ƙara bumbuntowa wurinsa ba. Katangan Babilon kuwa za tă rushe!
45 Ka taminaw Babilon thung hoi tâcawt awh, takithopoung e BAWIPA lungkhueknae thung hoi mahoima e hringnae kârungngang awh.
“Ku fito daga cikinta, jama’ata! Ku tsere da ranku! Ku tsere daga zafin fushin Ubangiji.
46 Na lungthin tawn hanh naseh, ram dawk e kamthang hai taket hanh awh. Kum touh hoi kum touh kamthang a tho han, siangpahrang hoi siangpahrang kâtuk vaiteh, rektapnae ao han.
Kada zuciyarku tă yi suwu ko ku ji tsoro sa’ad da aka ji labarin a ƙasar, labari guda a wannan shekara, wani kuma a ta biye, labarin hargitsi a ƙasar mai mulki ya tasar wa mai mulki.
47 Hatdawkvah, khenhaw! Babilon ni thuk e meikaphawknaw lathueng vah lawkkaceng teh a ram pueng kaya laihoi a onae tueng a pha vaiteh, a lathueng vah thei e naw a rawp awh han.
Gama kwanaki tabbatacce suna zuwa, sa’ad da zan hukunta gumakan Babilon, zan kunyatar da dukan ƙasar kuma matattunta duk za su kwanta a cikinta.
48 Hat toteh, talai hoi kalvan athung kaawmnaw pueng atunglae ram dawk hoi raphoekungnaw ahnimouh koe a pha han, telah BAWIPA ni a dei.
Sa’an nan sama da ƙasa da dukan abin da yake cikinsu, za su yi sowa ta murna a kan Babilon, gama daga arewa masu hallakarwa su auko mata,” in ji Ubangiji.
49 Thei e Isarelnaw Babilon ni a rawp sak e patetlah Babilon vah ram dawk e tami thei e naw a rawp awh van han.
“Babilon za tă fāɗi saboda kisassun mutanen Isra’ila, kamar dai yadda kisassu dukan duniya suka fāɗi saboda Babilon.
50 Nangmouh tahloi dawk hoi kahloutnaw, cet awh nateh, duem kangdout rumram awh hanh. Lamhlanae koehoi BAWIPA hah pou panuek awh nateh, a lungthin dawk Jerusalem doun naseh.
Ku waɗanda kuka tsere wa takobi, ku gudu kada ku tsaya! Ku tuna da Ubangiji a ƙasa mai nesa, ku kuma yi ta tunani a kan Urushalima.”
51 Tamthoe lawk ka thai dawkvah, ka kaya teh ka minhmai a mathoe. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA im hmuen kathoung dawk ram alouke tami a kâen toe.
“Mun sha kunya saboda zargin da ake yi mana kunya ta rufe mu, domin baƙi sun shiga tsarkakan wurare na gidan Ubangiji.”
52 Hatdawkvah thai awhaw! ahnimae meikaphawknaw lathueng lawkcengnae hnin hoi a ram pueng lathueng a hmâ patawnae dawk kâhramnae hnin a pha han, telah BAWIPA ni a dei.
“Amma kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan hukunta gumakanta, da kuma a dukan ƙasarta waɗanda aka yi wa rauni, za su yi nishi.
53 Babilon teh kalvan kâbet totouh a rasang teh, rapan kacakpoung nakunghai, a lathueng vah kai koehoi raphoekung ka pha sak roeroe han, telah BAWIPA ni a dei.
Ko da Babilon za tă kai sararin sama ne, ta gina kagaranta mai ƙarfi, duk da haka zan aiki masu hallakarwa a kanta,” in ji Ubangiji.
54 Babilon hoi khuikanae kamthang a pha teh, Khaldean ram dawk hoi ka patawpoung e rawk kahmanae kamthang a pha.
“Ku ji muryar kuka daga Babilon, Da hargowar babbar hallakarwa daga ƙasar Babiloniyawa!
55 BAWIPA ni Babilon hah a raphoe teh, kacaipounge a kamthang hah a roum sak. Ahnimouh kâroenae pawlawk, tui moikapap e pawlawk patetlah ao teh, thouk a hramki awh.
Gama Ubangiji zai rushe Babilon, zai sa ta ƙame bakinta na alfarma. Sojoji za su yi ta kutsawa kamar raƙuman ruwa; suna tā da muryoyinsu.
56 Bangkongtetpawiteh, a lathueng hoi Babilon e lathueng raphoekung a pha teh a tami thakasainaw hah a man. Tami pueng e linaw he a khoe pouh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA teh moipathung e Cathut lah ao teh moi a pathung roeroe han.
Gama mai hallakarwa ya auka wa Babilon, a kama sojojinta, a kuma kakkarya bakkunansu. Gama Ubangiji shi Allah ne mai sakayya; zai yi sakayya sosai.
57 Kahrawikungnaw, tami lungkaangnaw, ukkungnaw, kabawmkungnaw, hoi tami thakasainaw ka parui sak han. Mat ip awh vaiteh, kâhlaw awh mahoeh toe, telah ka Bawi Poung, a min ransahu siangpahrang Jehovah ni a dei.
Zan sa mahukuntanta da masu hikimarta, gwamnoninta, shugabanninta da sojojinta su sha su bugu; za su dinga yin barcin da ba za su farka ba,” in ji Sarkin, mai suna Ubangiji Maɗaukaki.
58 Ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, Babilon rapan katha poung e tim vaiteh, longkha rasangpoung e he a kak han. A taminaw ni houng laipalah a tawk awh ei, miphunnaw ni hmaisawi hanelah doeh ao.
Ni Ubangiji Maɗaukaki, na ce, “Za a baje katangan nan na Babilon mai kauri za a kuma ƙone dogayen ƙyamarenta da wuta; mutane sun wahalar da kansu a banza, al’umma sun yi wahala kawai domin wutar lalata.”
59 Judah siangpahrang a bawi kum 4 nah Babilon lah a cei nah ahni koe ka cet van e Seraiah, Neraiah capa Maaseiah capa koevah, profet Jeremiah e kâpoe lawk, Bangkongtetpawiteh, Seraiah teh siangpahrang imthung dawk kahrawikung kacue pouh lah ao.
Jawabin da annabi Irmiya ya ba Serahiya, ɗan Neriya, wato, jikan Ma’asehiya, lokacin da ya tafi tare da Zedekiya, Sarkin Yahuda, zuwa Babilon a shekara ta huɗu ta mulkinsa. Serahiya shi ne shugaba mai lura da gidajen saukar baƙi.
60 Jeremiah ni Babilon lathueng ka tho hane rawkphainae pueng, Babilon kong dawk a thut e canaw pueng hete cauk dawk a thut.
Irmiya ya rubuta a littafi dukan masifun da za su auko wa Babilon, wato, dukan wannan magana da aka rubuta a kan Babilon.
61 Jeremiah ni Seraiah koevah, Babilon na pha navah, hete lawknaw pueng he touk loe.
Irmiya kuwa ya ce wa Serahiya, “Lokacin da ka kai Babilon, sai ka karanta dukan maganan nan.
62 Hat toteh, nang ni, Oe BAWIPA hete hmuen taranlahoi apihai, tami hoi saring hai, khosak laipalah ao teh, yungyoe hoi raphoe hanelah lawk na dei toe, telah na ti han.
Ka kuma ce, ‘Ya Ubangiji, kai ne ka yi magana a kan wannan wuri, cewa za ka lalatar da shi, har ba abin da zai zauna a ciki, mutum ko dabba. Wurin zai zama kufai har abada.’
63 Hahoi, hete cauk heh na touk toteh, talung hoi pâkhit nateh Euphrates palang dawk na tâkhawng han.
Sa’ad da ka gama karanta wannan littafi, sai ka ɗaura wa littafin dutse, sa’an nan ka jefar da shi tsakiyar Kogin Yuferites.
64 Babilon teh hettelah a bo han. A lathueng vah rawkphainae ka pha sak hane dawkvah, bout thaw mahoeh toe. A hmawtcei awh han telah na dei han, telah atipouh. Hethateh Jeremiah e lawk doeh.
Sa’an nan ka ce, ‘Haka Babilon za tă nutse, ba za tă ƙara tashi ba saboda masifar da zan kawo mata. Mutanenta kuwa za su fāɗi.’” Wannan shi ne ƙarshen kalmomin Irmiya.