< Jeremiah 42 >

1 Kahrawikungnaw hoi Koreah capa Johanan hoi Hoshaiah capa Jezaniah hoi taminaw pueng, kathoengca koehoi kalenpoung totouh a kamkhueng awh.
Sa’an nan dukan shugabannin sojoji, haɗe da Yohanan ɗan Kareya da Yezaniya ɗan Hoshahiya, da dukan mutane daga ƙarami zuwa babba, suka zo wurin
2 Profet Jeremiah koevah, na hmalah pahrennae ka kâhei e naw he na dâw pouh haw. Kacawirae taminaw hanelah na Cathut koe pahrennae lahoi na ratoum pouh haw, kacawirae taminaw hanelah na Cathut koe pahren lahoi na ratoum pouh haw. Bangkongtetpawiteh, na hmu awh e patetlah tami moikapap thung hoi tami youn touh doeh ka o awh toe.
Irmiya annabi suka ce masa, “Muna roƙonka ka ji kukanmu ka kuma yi addu’a ga Ubangiji Allahnka saboda dukan wannan raguwar mutane. Gama kamar yadda kake gani yanzu, ko da yake dā muna da yawa, yanzu ɗan kaɗan muka rage.
3 BAWIPA na Cathut ni ka cei awh nahane hoi ka tawksak awh hane na hmusak nahanelah, telah ati awh.
Ka yi addu’a cewa Ubangiji Allahnka zai faɗa mana inda za mu tafi da kuma abin da za mu yi.”
4 Profet Jeremiah ni nangmae lawk ka thai, khenhaw! mamae lawk patetlah BAWIPA na Cathut koe ka hei han. Hahoi BAWIPA ni bout na dei pouh e naw pueng, nangmouh koe he ka dei han, nangmouh koe banghai ka pâphat mahoeh telah ati.
Sai Irmiya ya amsa ya ce, “Na ji ku, tabbatacce zan yi addu’a ga Ubangiji Allahnku yadda kuka roƙa; zan faɗa muku duk abin da Ubangiji ya faɗa ba kuwa zan ɓoye muku kome ba.”
5 Ahnimouh ni Jeremiah koevah, BAWIPA na Cathut ni nang hno lahoi kaimouh koe a tha e lawk patetlah ka sak awh hoehpawiteh, kaimouh rahak vah BAWIPA teh kapanuekkhaikung hoi yuemkamcu e lah awm lawiseh.
Sa’an nan suka ce wa Irmiya, “Ubangiji ya zama shaida na gaskiya da kuma aminci a kanmu in ba mu yi bisa da duk abin da Ubangiji Allahnka ya aike ka ka faɗa mana ba.
6 BAWIPA Cathut e pahni dawk hoi ka tâcawt e ka tarawi awh toteh, kaimouh hanlah hawinae lah ao thai nahan thoseh, ahawi thoseh, na ka patoun e Cathut BAWIPA ni a dei e teh, ka tarawi awh roeroe han, telah ati awh.
Ko ya gamshe mu ko bai gamshe mu ba, za mu yi biyayya da Ubangiji Allahnmu, ga wanda muke aikan ka, saboda ya zama mana da amfani, gama za mu yi biyayya da Ubangiji Allahnmu.”
7 Hahoi, hnin hra hnukkhu, BAWIPA e lawk Jeremiah koe a pha.
Bayan kwana goma sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya.
8 Hahoi Koreah capa Johanan hoi ahni koe e ransahu kahrawikungnaw pueng hoi ransanaw pueng kathoengca koehoi kalenpoung totouh a kaw teh,
Saboda haka ya kira Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojoji waɗanda suke tare da shi da dukan jama’a daga ƙarami zuwa babba.
9 ahnimouh koe, a hmalah pahrennae na kâheinae phasak hanelah na patounnae BAWIPA Isarel cathut ni hettelah a dei.
Ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda kuka aike ni gare shi don in gabatar da kukanku, yana cewa,
10 Hete ram dawk pou na awm awh pawiteh, bout na kamlang sin vaiteh, na raphoe mahoeh, bout na ung awh vaiteh, na phawng mahoeh. Bangkongtetpawiteh, nangmouh lathueng hawihoehnae ka pha sak e pankângai toe.
‘In kuka zauna a wannan ƙasa, zan gina ku ba zan kuwa rushe ku ba; zan dasa ku ba kuwa zan tumɓuke ku ba, gama ina baƙin ciki a kan masifar da na aukar a kanku.
11 Babilon siangpahrang ouk na taki awh e hah taket awh hanh awh, telah BAWIPA ni a dei. Bangkongtetpawiteh, a kut thung hoi rungngang hane hoi rasa hanelah nangmouh koe ka o.
Kada ku ji tsoron sarkin Babilon, wanda kuke tsoro a yanzu. Kada ku ji tsoronsa, in ji Ubangiji, gama ina tare da ku zan kuma cece ku daga hannuwansa.
12 Lungangnae tawn thai awh nahanlah nangmae lathueng lungmanae ka kamnue sak vaiteh, namamae ram dawk roeroe na bankhai awh han.
Zan nuna muku jinƙai don yă nuna muku jinƙai ya kuma maido da ku ƙasarku.’
13 Hatei, hete ram dawk kaawm awh mahoeh telah BAWIPA na Cathut e lawk na ngai awh hoeh teh,
“Amma fa, in kuka ce, ‘Ba za mu zauna a wannan ƙasa ba,’ ta haka kuka kuma nuna rashin biyayya ga Ubangiji Allahnku,
14 Izip ram lah ka cei awh vaiteh, hawvah tarantuknae roeroe ka kâhmo awh mahoeh, mongka lawk hai ka thai awh mahoeh, vonhlam, tui kahrannae hai awm mahoeh, hote hmuen koe kho ka sak han na tet awh pawiteh,
in kuma kuka ce, ‘A’a, za mu tafi mu zauna a Masar, inda ba za mu ga yaƙi ko mu ji ƙarar ƙaho ko mu ji yunwa ba,’
15 Oe kacawirae Judah taminaw, BAWIPA e lawk thai awh haw, ransahu BAWIPA Isarel Cathut ni hettelah a dei. Izip ram dawk kâen hane hoi khosak hanlah thama lah na ban awh pawiteh,
to, ku ji maganar Ubangiji, ya raguwar Yahuda. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘In kun ƙudura ku tafi Masar kuka kuma tafi kun zauna a can,
16 na taki awh e tahloi ni Izip ram vah a pha vaiteh, hawvah na due awh han.
takobin da kuke tsoro zai same ku a can, kuma yunwar da kuke tsoro za tă bi ku zuwa Masar, a can kuwa za ku mutu.
17 Izip ram dawk khosak hanelah thama lah ka cet e taminaw pueng hottelah ao awh han. Tahloi, takang, lacik hoi a due awh han, hawihoehnae ahnimouh lathueng ka pha sak hane thung hoi apihai hlout mahoeh.
Tabbatacce, duk waɗanda suka ƙudura suka tafi Masar su zauna a can za su mutu ta wurin takobi, yunwa da annoba; ba ko ɗayansu zai tsira ko ya kuɓuta wa masifar da zan aukar a kansu.’
18 Ransahu BAWIPA Isarel Cathut ni hettelah a dei, Jerusalem kho ka sak e taminaw koe ka lungkhueknae ka rabawk e patetlah Izip ram na kâen awh toteh, nangmouh lathueng lungkhueknae ka rabawk han. Pathoe e, kângai ka ru e, thoebo e, hnephnap e lah na o awh vaiteh hete hmuen bout na hmawt awh mahoeh toe.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kamar yadda na kwararo fushina da hasalata a kan mazaunan Urushalima, haka kuma zan kwararo fushina a kanku sa’ad da kuka tafi Masar. Za ku zama abin la’ana da abin tsoro, abin ƙyama da abin ba’a; ba za ku ƙara ganin wannan wuri ba.’
19 Oe kacawirae Judah taminaw, BAWIPA ni nangmouh kong dawk a dei toe. Izip ram dawk kâen hanh awh, Sahnin vah na thaisak awh tie hah pahnim roeroe hanh awh.
“Ya ku raguwar Yahuda, Ubangiji ya ce muku, ‘Kada ku je Masar.’ Ku tabbatar da wannan. Na gargaɗe ku yau
20 BAWIPA na Cathut koevah kai na patoun awh navah, Namamae hringnae sung hanelah namahoima na kâdum awh e doeh. Mamae BAWIPA ka Cathut kaimouh yueng ratoum haw, maimae BAWIPA Cathut ni a dei e naw pueng kaimouh koe na dei pouh haw ka sak awh han telah na ti awh.
cewa in kun yi kuskure sa’ad da kuka aike ni wurin Ubangiji Allahnku kuka kuma ce, ‘Yi mana addu’a ga Ubangiji Allahnmu; ka faɗa mana duk abin da ya faɗa za mu kuwa aikata.’
21 Sahnin vah nangmouh koe ka pâpho, hatei nangmouh koe na ka patoun e BAWIPA na Cathut lawk hah bout na tarawi ngai awh hoeh.
Na faɗa muku yau, amma har yanzu ba ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku cikin dukan abin da ya aiko ni in faɗa muku ba.
22 Hatdawkvah, atu panuek awh, khosak hanlah na ngai awh e hmuen koe roeroe vah, tahloi, takang, lacik hoi na due awh roeroe han telah ati.
Saboda haka yanzu, ku tabbatar da wannan. Za ku mutu ta wurin takobi, yunwa da annoba a wurin da kuke so ku tafi ku zauna.”

< Jeremiah 42 >