< Jeremiah 39 >

1 Judah siangpahrang Zedekiah a bawinae kum 9, thapa yung hra nah Babilon siangpahrang Nebukhadnezar hoi a ransanaw ni Jerusalem a tuk awh teh a kalup awh.
A shekara ta tara ta Zedekiya sarkin Yahuda, a wata na goma, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fita yaƙi da Urushalima da dukan sojojinsa ya kuma yi mata ƙawanya.
2 Zedekiah a bawinae kum 11, thapa yung pali hnin tako nah khopui rapan peng a raphoe awh.
A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
3 Hahoi, Jerusalem a la awh toteh, Babilon siangpahrang kahrawikungnaw a kâen awh teh longkha lungui vah Negalsharezer, Sangarnebo, Sarsekhim, Rabsaris, Negalsharezer, Rabmag tinaw hoi Babilon kahrawikung alouke pueng hoi a tahung awh.
Sa’an nan dukan fadawan sarkin Babilon suka shiga suka zazzauna a Ƙofar Tsakiya. Wato, Nergal-Sharezer na Samgar-Nebo, Sarsekim wani babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da dukan sauran fadawan sarkin Babilon.
4 Hahoi, Judah siangpahrang Zedekiah hoi taran ka tuk e pueng ni ahnimouh a hmu awh toteh, a yawng takhai awh. Khopui thung hoi tangmin vah siangpahrang e takha koelah kalupnae tapang kahni touh e longkha koehoi a yawng awh, ama teh ayawn koe lah a cei.
Sa’ad da Zedekiya sarkin Yahuda da dukan sojoji suka gan su, sai suka gudu; suka bar birnin da dare ta hanyar lambun sarki, ta ƙofar da take tsakanin katanga biyu, suka nufi waje Araba.
5 Hatei, Khaldean ransanaw ni ama hah a pâlei awh teh, Jeriko tanghling dawk rek a pha awh, a man awh hnukkhu Babilon siangpahrang Nebukhadnezar koe Hamath ram e Riblah kho dawk a ceikhai awh teh, ahni ni lawk a ceng.
Amma sojojin Babiloniyawa suka bi su, suka ci wa Zedekiya a filayen Yeriko. Suka kama shi suka kai shi wurin Nebukadnezzar a Ribla a ƙasar Hamat, inda aka yanke masa hukunci.
6 Babilon siangpahrang ni Riblah kho dawk a mithmu roeroe vah Zedekiah capanaw hah a thei pouh, Babilon siangpahrang ni Judah tami kacuenaw hai a thei awh.
A can Ribla sarkin Babilon ya kashe’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
7 Hothloilah, Zedekiah e mitmu a cawngkhawi pouh, sumbawtarui hoi a katek awh teh, Babilon lah a ceikhai awh.
Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
8 Khaldean taminaw ni siangpahrang im hoi alouke imnaw pueng hmai a sawi awh teh Jerusalem hai a raphoe awh.
Sai Babiloniyawa suka cinna wa fadar da kuma gidajen mutane wuta suka farfasa katangar Urushalima.
9 Ramvengnaw kahrawikung Nebuzaradan ni khopui thung kaawm e taminaw hoi ahnimouh koe kamkhueng e taminaw hoi kacawirae taminaw pueng Babilon vah san lah a ceikhai awh.
Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya kwashi mutanen da suka rage a birnin zuwa zaman bauta a Babilon, tare da waɗanda suka riga suka tafi wurinsa, da kuma sauran mutanen.
10 Hahoi, ramvengnaw kahrawikung Nebuzaradan ni Judah ram e tami ka roedeng banghai ka tawn hoeh naw a ceikhai teh misur takha hoi lawnaw hah a poe.
Amma Nebuzaradan shugaban matsaran ya bar waɗansu matalauta a ƙasar Yahuda, su da ba su da kome; a lokacin kuwa ya ba su gonakin inabi da kuma filaye.
11 Hahoi, Babilon siangpahrang Nebukhadnezar ni, Jeremiah kong dawk ramvengnaw kahrawikung Nebuzaradan koevah,
To, fa, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ba da wannan umarnai game da Irmiya ta wurin Nebuzaradan shugaban matsaran sarki cewa,
12 ahni hah cetkhai nateh kahawicalah khenyawn, khoeroe rektap hanh, nang koe ka dei e patetlah sak, telah kâ a poe.
“Ka ɗauke shi ka lura da shi da kyau, kada ka yi masa wani mugun abu, amma ka yi masa dukan abin da yake so.”
13 Hahoi, ramvengnaw kahrawikung Nebuzaradan ni Nebushasban hoi Rabsaris, Nergalsharezer, Rabmag tinaw hoi Babilon siangpahrang ransabawinaw lawk a thui teh,
Saboda haka Nebuzaradan shugaban matsara, Nebushazban babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da sauran hafsoshin sarkin Babilon
14 ahnimouh ni Jeremiah teh ramvengnaw e rapan thung hoi a kaw awh teh, Saphan capa Ahikam capa Gedaliah koevah, a im dawk luen hanelah lawk a thui teh tamimaya koe kho a sak.
suka aika aka kawo Irmiya daga filin matsar. Suka miƙa shi ga Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, don yă kai shi gidansa. Saboda haka ya zauna a can a cikin mutanensa.
15 Hahoi, ramvengnaw e rapan thung pâkhi lah ao navah, BAWIPA e lawk teh Jeremiah koe a pha.
Yayinda aka kulle Irmiya a sansanin matsara, maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
16 Ethiopia tami Ebedmelek koevah, ransahu BAWIPA Isarel Cathut ni hettelah a dei, khenhaw! ahawi nahane laipalah hete khopui rawk phai nahanelah ka lawk ka pha sak vaiteh hot hnin roeroe vah na hmalah ka kuep sak han.
“Tafi ka faɗa wa Ebed-Melek mutumin Kush, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ina gab da cika maganata a kan wannan birni ta wurin masifa, ba wadata ba. A lokacin za tă cika a idanunka.
17 Hot hnin vah nang teh rungngang e lah na o han, telah BAWIPA ni a dei. Na taki e taminaw koe poe e lah na awm mahoeh.
Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba.
18 Bangkongtetpawiteh, na rungngang roeroe vaiteh, tahloi hoi na dout mahoeh. Hatei. nang hringnae teh na hlout sak han. Bangkongtetpawiteh, kai na kâuep dawkvah, telah BAWIPA ni a dei, telah dei pouh telah ati.
Zan cece ka; ba za ka mutu ta wurin takobi ba amma za ka tsira da ranka, domin ka dogara gare ni, in ji Ubangiji.’”

< Jeremiah 39 >