< Jeremiah 3 >

1 Tami buet touh ni a yu hah a ma teh, napui ni ahni hah a ceitakhai teh, ayâ alouke yu lah awm pawiteh, tongpa ni hote napui teh bout a la han na maw. Hote ram teh ka patawpoung lah khin sak hoeh na maw, telah ati awh. Hateiteh nang teh, na ngai e naw pueng koe tak na kâyo. Hatei kai koe bout na ban telah, BAWIPA ni ati.
“In mutum ya saki matarsa ta kuwa bar shi ta auri wani mutum, zai iya komo da ita kuma? Ƙasar ba za tă ƙazantu gaba ɗaya ba? Amma kun yi rayuwa kamar karuwa da masoya masu yawa yanzu za ki komo wurina?” In ji Ubangiji.
2 Hmuenrasang cailum hmuen koe loungouk nateh khenhaw! tongpa ni na ikhai hoeh nae hmuen ao maw. Ram tangkuem dawk Arabia taminaw patetlah, ahnimouh na ring laihoi, lam teng vah na tahung teh, na tak kâyonae hoi, na hawihoehnae lahoi, ram thung koung na khinsak toe.
“Ta da idanu ki duba tsaunuka ki gani. Akwai wani wurin da ba a kwana da ke ba? A gefen hanya kin zauna kina jiran masoyanki, kin zauna kamar makiyayi a hamada. Kin ƙazantar da ƙasar da karuwancinki da muguntarki.
3 Hatdawkvah, khorak sak laipalah, hnukteng e kho hai rak hoeh toe, tak na kâyonae tampa hah na sin teh, kaya na panuek hoeh.
Saboda haka an hana yayyafi, kuma babu ruwan bazara da ya sauka. Duk da haka kina da irin kallon da karuwa takan yi; kin ƙi ki ji kunya.
4 Apa, ka nawca navah na kahrawikung lah na o, telah kai na kaw nahoehmaw.
Yanzu ba kin kira ni, ‘Mahaifina, abokina daga ƙuruciyata ba,
5 Nang teh lung pou na khuek han maw. Apout totouh maw na lung pou khuek han, khenhaw! hot patetlah, lawk na dei teh, na tithai totouh, yonnae hah na sak.
kullum za ka riƙa fushi? Hasalarka za tă ci gaba har abada ne?’ Haka kike magana, amma kina aikata dukan muguntar da kika iya yi.”
6 Hothloilah, Josiah siangpahrang se nah hai, BAWIPA ni kai koe hettelah a dei, hnuklah ban han ka ngai e Isarel ni a sak e hah, na hmu maw. Mon rasang pueng dawk a luen teh, thing rahim tangkuem vah tak a kâyo.
A zamanin Sarki Yosiya, Ubangiji ya ce mini, “Ka ga abin da marar amincin nan, Isra’ila ta yi? Ta haura kan kowane tudu mai tsayi da kowane gindin itace mai duhuwa ta yi zina a can.
7 Hete hnonaw a sak hnukkhu hoi, kai koe bout a ban han doeh, telah ka ti. Hatei bout ban ngai hoeh, yuemkamcu hoeh e a nawngha Judah ni a hmu.
Na yi zaton bayan ta yi wannan duka, za tă komo wurina amma ba tă yi haka ba,’yar’uwarta marar aminci nan Yahuda ta gani.
8 Hatdawkvah, hnuklah a bannae ni Isarel ka uicuk sak naw hah ka hmu. Kama teh kâmanae ca hah ka poe. Hat nakunghai yuemkamcu hoeh e a nawngha Judah ni bout taket hoeh. Hatei ahni hai a cei teh, tak a kâyo van.
Na ba wa Isra’ila marar bangaskiya takardar saki na kuwa kore ta saboda duk zinanta. Duk da haka na ga cewa’yar’uwarta marar amincin nan Yahuda ba ta da tsoro; ita ma ta fita ta yi zina.
9 Takkâyonae hoi ram hah a khin sak teh, thing hoi talung koe a uicuk.
Domin fasikancin Isra’ila bai yi tasiri gare ta ba, sai ta ƙazantar da ƙasar ta kuma yi zina da dutse da kuma itace.
10 Hete hnonaw hloilah kamcu hoeh e a nawngha napui Judah teh lungthin katang hoi ban laipalah, ka kâsak e lah a ban, telah BAWIPA ni a dei.
Duk da wannan duka, Yahuda’yar’uwarta rashin amincin ba tă komo gare ni da dukan zuciyarta ba, sai a munafunce,” in ji Ubangiji.
11 BAWIPA ni kai koe hettelah a dei. Hnuklah ka ban e Isarel ni yuemkamcu hoeh e Judah hlak hai kalanhnawn la a kamnue.
Ubangiji ya ce mini, “Isra’ila marar bangaskiya ta fi Yahuda marar aminci.
12 Cet nateh, hete lawk he tung lah pâpho, hnuklah kamlang e Isarel ban leih telah BAWIPA ni ati. Lungkhueknae minhmai hoi na khen mahoeh. Bangkongtetpawiteh, lungmanae hoi ka kawi e lah ka o, telah BAWIPA ni ati, lungkhueknae hoi poe kaawm mahoeh.
Ka tafi, ka yi shelar saƙon nan wajen arewa cewa, “‘Ki komo, Isra’ila marar bangaskiya,’ in ji Ubangiji, ‘Ba zan ƙara yin fushi da ke ba, gama ni mai jinƙai ne,’ in ji Ubangiji, ‘Ba zan yi fushi da ke har abada ba.
13 BAWIPA na Cathut na tarannae hoi thingkung rahim e ram alouknaw koe, tak na kâyonae hoi, ka dei e lawk na yuem hoeh kecu dawkvah, na payonnae hah pâpho, telah BAWIPA ni ati.
Ki dai yarda da laifinki kin yi wa Ubangiji Allahnki tawaye, kin watsar da alheranki ga baƙin alloli a ƙarƙashin kowane itace mai duhuwa, ba ki kuwa yi mini biyayya ba,’” in ji Ubangiji.
14 Oe, hnuklah kamlang e catounnaw ban awh, telah BAWIPA ni ati. Bangkongtetpawiteh, nangmanaw kountoukkung lah ka o. Khopui dawk hoi tami buet touh, imthung dawk hoi tami kahni touh na la awh vaiteh, Zion vah na hrawi awh han.
“Ku komo, ku mutane marasa bangaskiya,” in ji Ubangiji, “gama ni ne mijinku. Zan ɗauke ku, ɗaya daga garuruwanku da kuma biyu daga zuriyarku in kawo ku a Sihiyona.
15 Panuenae hoi, thoumthai lungangnae hoi, nangmouh kountoukkung, kaie lungthin ka tawn e, tukhoumkung hah na poe awh han.
Sa’an nan zan ba ku makiyaya da suke yin abin da zuciyata take so, waɗanda za su bishe ku da sani da kuma fahimi.
16 Hahoi hettelah ao han. Hatnae tueng dawk ram thung vah, moikapap na kamphung torei teh, ahnimouh ni ‘BAWIPA lawkkam thingkong telah tet awh mahoeh toe, a pouknae naw dawk hai pâkuem awh mahoeh toe. Cet hai na cet sin awh mahoeh, sak hai na sak awh mahoeh toe, telah BAWIPA ni ati.
A kwanakin, sa’ad da kuka ƙaru sosai a ƙasar,” in ji Ubangiji, “mutane ba za su ƙara yin magana a kan, ‘Akwatin alkawarin Ubangiji ba.’ Ba zai ƙara shiga zuciyarsu ko su tuna ba; ko su bukace shi, ko kuwa su yi wani irinsa ba.
17 Hatnae tueng dawk Jerusalem teh, BAWIPA bawitungkhung telah ti han. Hawvah miphunnaw pueng hah BAWIPA e min lahoi Jerusalem vah a kamkhueng awh han. Kahawihoeh e pouknae kâpoenae hah tarawi awh mahoeh toe.
A lokacin za su ce da Urushalima Kursiyin Ubangiji, kuma dukan al’ummai za su taru a Urushalima don su girmama sunan Ubangiji. Ba za su ƙara bin taurinkai zuciyarsu mai mugunta ba.
18 Hatnae hnin dawk Judah imthung hah Isarel imthung hoi rei awm awh vaiteh, na mintoenaw koe râw hanelah ka poe e, ram dawk tung lae ram hoi cungtalah tâco awh han.
A kwanakin gidan Yahuda zai haɗu da gidan Isra’ila, tare kuma za su zo daga ƙasar da take wajen arewa zuwa ƙasar da na ba kakanninsu gādo.
19 Hateiteh, kai ni bangtelamaw miphunnaw râw kahawie kanawmpoung e ram hah ka poe teh, catounnaw koe vah, na hruek thai awh, telah ka ti. Apa telah na kaw vaiteh, na kangheng takhai mahoeh toe, telah ka ti.
“Ni kaina na faɗa, “‘Da farin ciki zan ɗauke ki kamar’ya’yana maza in ba ki ƙasa mai daɗi, gādo mafi kyau da wata al’umma.’ Na zaci za ki kira ni ‘Mahaifi’ ba za ki ƙara rabuwa da bina ba.
20 Yu buet touh ni yuemkamcu hoeh lahoi a vâ a ceitakhai e patetlah, oe Isarel imthungkhunaw yuemkamcu hoeh lahoi na dum katang awh, telah BAWIPA ni ati.
Amma kamar mace marar aminci ga mijinta, haka kika kasance marar aminci gare ni, ya gidan Isra’ila,” in ji Ubangiji.
21 Isarel catounnaw kâheinae hoi na khuinae lawk hah, karasange cailum hmuen dawk hoi ka thai toe. Bangkongtetpawiteh, amamae lamthung hah kamlang takhai teh, BAWIPA Cathut hah a pahnim awh.
An ji kuka a filayen tuddai, kuka da roƙon mutanen Isra’ila, domin sun lalace hanyoyinsu sun kuma manta da Ubangiji Allahnsu.
22 Oe, hnuklah kamlang e canaw bout ban awh haw, hnuklah na kamlangnae hah na dam sak han. Hatei nang koe ka tho. Bangkongtetpawiteh, nang nama teh kaimae BAWIPA Cathut la na o.
“Ku komo, mutane marasa bangaskiya; zan warkar da ku daga ja da bayanku.” “I, za mu zo wurinka, gama kai ne Ubangiji Allahnmu.
23 Mon dawk hoi rungngangnae hmu hane ngaihawinae teh, bang cungkeinae awm hoeh. Monnaw puenghai cungkeinae awm katang hoeh. Isarel rungngangnae teh, BAWIPA Cathut koe dueng doeh ao.
Tabbatacce hayaniyar bin gumaka a kan tuddai da duwatsu banza ne; tabbatacce a wurin Ubangiji Allahnmu ne akwai ceton Isra’ila.
24 Bangkongtetpawiteh, ka nawca hoi ka mintoenaw ni a tawk e a tuhunaw hoi, saringnaw, a canu a capanaw totouh, kayanae ni be a ca awh.
Daga ƙuruciyarmu allolin kunya sun cinye mu amfanin wahalar kakanninmu garkunan tumakinsu da na awakinsu, yaransu maza da mata.
25 Kayanae dawk ka i awh teh, yeiraiponae ni, na ramuk awh. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA Cathut taranlahoi ka yon awh teh, kamamouh hoi mintoenaw ni ka nawca hoi sahnin totouh, BAWIPA Cathut e lawk hah ka tarawi awh hoeh.
Bari mu kwanta mu sha kunya, bari kuma kunyarmu ta rufe mu. Mun yi wa Ubangiji Allahnmu zunubi, da mu da kakanninmu; daga ƙuruciyarmu har yă zuwa yau ba mu yi wa Ubangiji Allahnmu biyayya ba.”

< Jeremiah 3 >