< Jeremiah 27 >
1 Judah siangpahrang Josiah capa Zedekiah abawinae kamtawng pasuek nah, BAWIPA koehoi hete lawk teh a pha.
A farkon sarautar Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji.
2 BAWIPA ni kai koe hettelah a dei. Kahnam hoi a rui hah na lahuen dawk bang.
Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka yi karkiyar itace da maɗaurai ka ɗaura a wuyanka.
3 Edom siangpahrang, Moab siangpahrang, Taire siangpahrang, Zidon siangpahrang naw koevah, Judah siangpahrang Zedekiah koe patounenaw Jerusalem vah ka tho e kut dawk patawn.
Sa’an nan ka aika da saƙo zuwa wurin sarakunan Edom, Mowab, Ammon, Taya da Sidon ta bakin jakadu waɗanda suka zo Urushalima wurin Zedekiya sarkin Yahuda.
4 A bawipanaw koe dei hanelah kâ a poe, hettelah Isarel Cathut, ransahu BAWIPA ni a dei. Hettelah na bawipanaw koe na dei pouh han.
Ka ba su saƙo wa iyayengijinsu su ce, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ku faɗa wa iyayengijinku wannan.
5 Kalenpounge ka hnotithainae hoi kut ka dâw teh, talai hoi tami hoi talai van e saringnaw phunkuep hah ka sak, poe hanlah ka pouk e naw koe kâ poe.
Da ikon mai ƙarfi da kuma hannuna da na miƙa na yi duniya da mutanenta da kuma dabbobin da suke ciki, na ba da ita ga duk wanda na ga dama.
6 Atu hai thoseh, ka thaw ka tawk e Babilon siangpahrang Nebukhadnezar e kut dawk hete ramnaw pueng teh kâ poe toe. Kahrawngum e saringnaw hai ahnie thaw tawk hanelah kâ poe toe.
Yanzu zan ba da dukan ƙasashenku ga bawana Nebukadnezzar sarkin Babilon; zan sa namun jeji ma su bauta masa.
7 Ahnie uknae rawknae koe pha hoehnahlan teh, miphunnaw pueng ni ama hoi a capanaw hoi a mincanaw e thaw a tawk pouh awh han. Hathnukkhu miphun kapap, kalenpounge siangpahrangnaw ni ahni teh san lah a coung sak awh han.
Dukan al’ummai za su bauta masa da ɗansa da kuma jikansa har sai har lokacin ƙasarsa ya kai; sa’an nan al’ummai masu yawa da kuma manyan sarakuna za su kasance a ƙarƙashinsa.
8 Hahoi, Babilon siangpahrang Nebukhadnezar e kahnam ka phawt ngai hoeh e, a thaw ka tawk ngai hoeh e miphun hoi uknaeram teh tahloi hoi thoseh, takangnae hoi thoseh, lacik hoi thoseh ahnie kut dawk hoi raphoe hoe roukrak, ahnimanaw teh ka rek han.
“‘“Amma fa, duk al’umma ko mulkin da bai bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon ba bai kuwa rusunar da wuyarsa ga karkiyarsa ba, zan hukunta wannan al’umma da takobi, yunwa da annoba, in ji Ubangiji, har sai na hallaka ta ta wurin hannunsa.
9 Hatdawkvah, namamae profet, khueyue, mangkamangnaw, kutkhetkathoum, taânkasinaw, Babilon siangpahrang e thaw na tawk awh mahoeh telah ka dei e naw hah tang pouh hanh awh.
Saboda haka kada ku saurari annabawanku, masu dubanku, masu fassarar mafarkanku, bokayenku ko masu maitancinku waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba.’
10 Na ram dawk hoi ahlapoungnae koe na ceikhai thai nahanelah nangmouh koe laithoe kapâphonaw doeh, ka pâlei vaiteh he a kahma awh han.
Suna muku annabcin ƙaryar ne kawai da za tă kau da ku daga ƙasarku; zan kore ku za ku kuwa hallaka.
11 Hatei, Babilon siangpahrang e kahnam ka phawt ni teh a thaw tawk hane ka ngai e tami teh amamae ram dawk bout ka o sak han, laikawk kanawk awh vaiteh haw vah kho pou a sak awh han, telah BAWIPA ni a dei.
Amma duk al’ummar da ta rusuna da wuyarta a ƙarƙashin karkiyar sarkin Babilon ta kuma bauta masa, zan bar al’ummar ta zauna a ƙasarta ta noma ta, ta kuma zauna a can, in ji Ubangiji.”’”
12 Judah Siangpahrang Zedekiah koehoi hete lawknaw pueng ka dei pouh. Babilon siangpahrang e kahnam phawt awh nateh ama hoi a taminaw e thaw tawk nateh hring awh.
Na ba da wannan saƙo guda ga Zedekiya sarkin Yahuda. Na ce, “Ka rusunar da wuyanka a ƙarƙashin sarkin Babilon; ka bauta masa da kuma mutanensa, za ka kuwa rayu.
13 Babilon siangpahrang e thaw ka tawk ngai hoeh e miphunnaw kong dawk BAWIPA ni a dei tangcoung e hah bangkongmaw tahloi hoi lacik dawk nama hoi na taminaw hah a due awh han vaw.
Me ya sa kai da mutanenka za ku mutu saboda takobi, yunwa da annoba waɗanda Ubangiji ya yi barazana wa duk al’ummar da ba za tă bauta wa sarkin Babilon ba?
14 Hatdawkvah nangmouh koe, Babilon siangpahrang e thaw tawk pouh hanh awh telah, ka dei e profetnaw e lawk hah yuem hanh awh. Bangkongtetpawiteh, nangmouh koe laithoe doeh a pâpho awh.
Kada ku saurari maganganun annabawa waɗanda suke ce muku, ‘Ba za ku bauta wa sarkin Babilon ba,’ gama annabcin ƙarya suke muku.
15 Bangkongtetpawiteh, ahnimouh kai ni ka patoun hoeh, hatei, nangmouh hoi nangmouh koe lawk ka pâpho e profet hah ka pâlei vaiteh na kahma awh nahan kaie min noe lahoi laithoe a pâpho awh, telah BAWIPA ni a dei.
‘Ban aike su ba,’ in ji Ubangiji. ‘Suna annabcin ƙarya ne da sunana. Saboda haka, zan kore ku za ku kuwa hallaka, da ku da kuma annabawan da suke muku annabci.’”
16 Vaihmanaw hoi tamihunaw pueng koehai, BAWIPA ni hettelah a dei, nangmouh koevah, khenhaw Babilon hoi BAWIPA im dawk e hnopainaw teh bout a thokhai awh han, telah a dei e profetnaw e lawk hah yuem awh hanh. Bangkongtetpawiteh, nangmouh koe laithoe kadeinaw doeh.
Sai na ce wa firistoci da dukan waɗannan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, kada ku saurari annabawan da suke cewa, ‘Ba daɗewa ba za a komo da kayan gidan Ubangiji daga Babilon.’ Suna muku annabcin ƙarya ne.
17 Ahnimae lawknaw hah tarawi pouh hanh awh, Babilon Siangpahrang e thaw tawk awh nateh, hring awh, bangkongmaw he e khopui teh a rawk han vaw.
Kada ku saurare su. Ku bauta wa sarkin Babilon, za ku kuwa rayu. Don me wannan birni zai zama kufai?
18 Hatei profet lah ao awh teh BAWIPA im hoi Judah siangpahrang im hoi Jerusalem e hnopai cei takhai e hah Babilon vah phakhai hoeh nahanlah ransahu BAWIPA koe pacei awh naseh.
In su annabawa ne da gaske suna kuma da maganar Ubangiji, bari su roƙi Ubangiji Maɗaukaki ya sa kada a kwashe kayayyakin da suka ragu a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da kuma cikin Urushalima a kai Babilon.
19 Bangkongtetpawiteh, ransahu BAWIPA ni khom karasang e hoi rahum tuium hoi pâhungnae hete khoi dawk kaawm rae hnopainaw hoi,
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa game da ginshiƙai, kwatarniya, da dakalai, da sauran kayayyaki da aka bar su a birnin nan,
20 Babilon siangpahrang Nebukhadnezar ni Judah siangpahrang Jehoiakim hoi Judah hoi Jerusalem e kacuenaw pueng Jerusalem hoi Babilon lah san lah a ceikhai teh kaawm rae kong teh hettelah a dei.
waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe sa’ad da ya kame Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon tare da dukan manyan mutanen Yahuda da Urushalima,
21 Ransahu BAWIPA, Isarel Cathut ni, BAWIPA e im hoi Judah siangpahrang e im hoi Jerusalem e hnopai kaawm rae kong dawk hettelah a dei.
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa game da abubuwan da aka bari a gidan Ubangiji da kuma a cikin fadar sarkin Yahuda da Urushalima,
22 Babilon lah ceikhai lah kaawm hane, ahnimouh ka hloe hoehnahlan teh, haw vah o awh han. Hahoi bout ka la vaiteh hete hmuen koe bout ka ta han, telah BAWIPA ni a dei.
‘Za a kwashe su zuwa Babilon a can kuwa za su kasance sai ranar da na neme su,’ in ji Ubangiji. ‘Sa’an nan zan komo da su in maido da su wannan wuri.’”