< Jeremiah 26 >
1 Judah siangpahrang Josiah capa Jehoiakim a bawinae kamtawng nah hete lawk BAWIPA koe hoi a tho.
A farkon sarautar Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, wannan magana ta zo daga wurin Ubangiji,
2 BAWIPA ni hettelah a dei, BAWIPA e im thongma dawk kangdout haw, Judah khopuinaw pueng ni Cathut bawk hanlah BAWIPA e im dawk kathonaw pueng koe dei hanlah na poe e lawknaw hah buet touh hai pâhma laipalah dei pouh.
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka tsaya a filin gidan Ubangiji ka kuma yi magana ga dukan mutanen garuruwan Yahuda waɗanda suka zo sujada a gidan Ubangiji. Ka faɗa musu kome da na umarce ka; kada ka bar wata magana.
3 Yonnae a sak awh dawkvah ahnimae lathueng thoenae sak hanlah ka kâcai e let ka kâhno thai nahanlah tamipueng ni a yonae hah kamlang takhai teh, thai hanlah a ngai thai yawkaw han doeh.
Wataƙila su saurara kowanne kuma ya juyo daga mugun hanyarsa. Sa’an nan in yi juyayi in kuma janye masifar da nake shirin kawo a kansu saboda muguntar da suka aikata.
4 Nang ni ahnimouh koevah, BAWIPA ni hettelah a dei, kaie lawk na thai ngai awh hoeh teh, nangmae hmalah ka ta e kâlawknaw tarawi ngai hoeh dawkvah,
Ka faɗa musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, in ba ku saurare ni, ku kuma bi dokata, wadda na sa a gabanku ba,
5 amom ka thaw teh ka patoun e ka thaw ka tawk e profetnaw e lawk hah banglahai noutna awh hoeh pawiteh,
in kuma ba ku saurari maganganun bayina annabawa, waɗanda na aika muku sau da sau ba (ko da yake ba ku saurara ba),
6 hete im heh Shiloh patetlah ka o sak vaiteh talai van e miphunnaw pueng ni thoebo e khopui lah ka coung sak han, telah na ti han, telah ati.
to, sai in mai da gidan nan kamar Shilo, birnin nan kuma abin la’ana a cikin al’umman duniya.’”
7 Vaihmanaw hoi profetnaw hoi tamimaya ni BAWIPA im dawk Jeremiah ni a dei e lawk hah a thai awh.
Firistoci, annabawa da dukan mutane suka ji Irmiya yana waɗannan maganganu a gidan Ubangiji.
8 Hahoi hettelah o, tamimaya koe dei hanelah BAWIPA ni a poe e lawknaw pueng he a dei hnukkhu vaihma, profet hoi tamimaya ni, a man awh teh na due roeroe han!
Amma da Irmiya ya gama faɗar wa dukan mutanen abin da Ubangiji ya umarce shi ya faɗa, sai firistoci, annabawa da dukan mutane suka kama shi suka ce, “Mutuwa za ka yi!
9 Bangkongmaw BAWIPA e min lahoi, hete im heh Shiloh patetlah ao vaiteh hete khopui dawk tami awm laipalah kingdi han telah na dei, telah ati awh. Hattoteh BAWIPA e im dawk taminaw pueng ni Jeremiah teh a cusin awh.
Me ya sa ka yi annabci da sunan Ubangiji cewa wannan gida zai zama kamar Shilo, wannan birni kuma zai zama kango da hamada?” Sai duk mutane suka tattaru kewaye da Irmiya a cikin gidan Ubangiji.
10 Judah kahrawikungnaw ni hete kong a thai awh toteh siangpahrang im dawk e BAWIPA e im longkha katha koe a tahung awh.
Da fadawan Yahuda suka ji haka, sai suka haura daga fada zuwa gidan Ubangiji suka zazzauna a wuraren zamansu a mashigin Sabuwar Ƙofar gidan Ubangiji.
11 Vaihma hoi profetnaw ni kahrawikungnaw hoi tamihu koe, hete tami he due hanlah a kamcu. Bangkongtetpawiteh, hnâ hoi na thai e patetlah hete khopui taranlahoi a pâpho toe, telah ati awh.
Sa’an nan firistoci da annabawa suka ce wa fadawan da dukan mutane, “Mutumin nan ya cancanci hukuncin kisa gama ya yi annabci gāba da wannan birni. Ku kun ji da kunnuwanku!”
12 Kahrawikungnaw pueng hoi taminaw pueng koe Jeremiah ni, lawknaw pueng na thai awh e patetlah, hete im hoi khopui raphoe hane kong dei hanelah BAWIPA ni na patoun.
Sai Irmiya ya ce wa dukan fadawa da kuma dukan mutane, “Ubangiji ya aiko ni in yi annabci gāba da wannan gida da wannan birni dukan abin da na faɗa.
13 Hatdawkvah, atu na hringnuen hoi na khosaknae hah pathoup awh nateh BAWIPA Cathut e lawk hah yuem awh, telah pawiteh, BAWIPA ni nangmae lathueng hawihoehnae pha sak hanlah a pâpho tangcoung e hah bout a kâhno han.
Yanzu sai ku gyara hanyoyinku da kuma ayyukanku ku yi biyayya da Ubangiji Allahnku. Sa’an nan Ubangiji zai yi juyayi ya kuma janye masifar da ya furta zai kawo a kanku.
14 Kai hah teh, atu nangmae kut dawk ka o, a lan, ahawi na ti awh e patetlah, kaie lathueng vah sak awh.
Game da ni dai, ina a hannuwanku; ku yi duk abin da kuka ga ya yi kyau, ya kuma dace a gare ku.
15 Kai na thet payon awh pawiteh namamouh hoi hete khopui hoi athung kaawmnaw pueng koe yonnae kaawm hoeh e thipaling na pha sak awh tie hah panuek awh. Atangcalah hete lawknaw heh na hnâthai awhnae koe dei hanelah BAWIPA ni na patoun e doeh, telah ati.
Ku tabbata dai, cewa in kuka kashe ni, za ku jawo wa kanku alhakin jini marar laifi a kanku da a kan birnin nan da kuma a kan masu zama a cikinsa, gama a gaskiya Ubangiji ne ya aiko ni wurinku domin in faɗa muku dukan maganan nan a kunnuwanku.”
16 Hat toteh, kahrawikungnaw hoi tamimaya ni, vaihma hoi profetnaw koevah, hete tami heh due hanelah kamcu hoeh, bangkongtetpawiteh, BAWIPA maimae Cathut min lahoi maimouh koe lawk a dei toe, telah ati awh.
Sai fadawa da dukan mutane suka ce wa firistoci da annabawa. “Wannan mutum bai yi abin da ya isa hukuncin kisa ba, gama ya yi magana da sunan Ubangiji Allahnmu.”
17 Hote ram dawk e kacuenaw a kangdue awh teh, tamimaya koevah,
Waɗansu daga cikin dattawan ƙasar suka zo gaba suka ce wa dukan taron jama’a,
18 Mikah Morashtite tami ni Judah siangpahrang Hezekiah a bawi navah lawk a pâpho, hahoi Judah taminaw pueng koe, ransahu BAWIPA ni hettelah a dei. Zion teh laikawk patetlah thawn e lah ao han, Jerusalem teh songnawng lah o vaiteh, bawkim mon teh ratu hmuenrasang patetlah ao han, telah ati.
“Mika mutumin Moreshet, ya yi annabci a kwanakin Hezekiya sarkin Yahuda. Ya ce wa dukan mutanen Yahuda, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “‘Za a nome Sihiyona kamar gona, Urushalima kuwa za tă zama tsibin juji, ƙwanƙolin dutsen haikali kuwa zai zama kurmi.’
19 Judah siangpahrang Hezekiah hoi Judah taminaw pueng ni ahni hah a thei awh maw. BAWIPA taki lahoi BAWIPA ni ngaikhainae doeh a pacei awh teh, BAWIPA ni ahnimae lathueng hawihoehnae pha sak hane hah bout a kâhno nahoehmaw. Hatei, maimouh teh kalenpounge hawihoehnae hah mamouh taranlahoi sak awh.
“Hezekiya sarkin Yahuda ko kuwa wani a Yahuda ya kashe shi? Ashe, Hezekiya bai ji tsoron Ubangiji ya nemi tagomashinsa ba? Ubangiji kuwa bai yi juyayi ya kuma janye masifar da ya furta zai kawo a kansu ba? Muna gab da jawo wa kanmu muguwar masifa!”
20 Hahoi alouke tami BAWIPA e min lahoi lawk ka dei e Kiriath tami Shemaiah capa Uriah hah bout ao. Jeremiah ni a dei e naw patetlah hete ram hoi khopui raphoe hane kong hah a dei.
(To, fa, Uriya ɗan Shemahiya daga Kiriyat Yeyarim wani mutum ne wanda ya yi annabci da sunan Ubangiji; ya yi annabci irin abu ɗaya gāba da wannan birni da wannan ƙasa yadda Irmiya ya yi.
21 Siangpahrang Jehoiakim hoi athakaawme taminaw hoi kahrawikungnaw pueng ni a thai awh toteh, siangpahrang ni thei hanelah a kâcai. Hatei, Uriah ni a thai toteh a taki teh Izip ram lah a yawng.
Da sarki Yehohiyakim da dukan fadawansa da ma’aikatansa suka ji wannan magana, sai sarki ya nemi a kashe shi. Amma Uriya ya ji wannan shiri sai ya gudu zuwa Masar don tsoro.
22 Hahoi siangpahrang Jehoiakim ni Izip ram lah Akbor capa Elnathan hoi alouke taminaw hoi a patoun.
Sarki Yehohiyakim ya aiki Elnatan ɗan Akbor zuwa Masar, tare da waɗansu mutane.
23 Izip ram dawk hoi Uriah a tâcokhai awh teh siangpahrang Jehoiakim koevah a thokhai awh, ama ni tahloi hoi a thei teh a ro hah lam teng mathoenaw e phuen dawk a tâkhawng, telah ati awh.
Suka dawo da Uriya daga Masar suka kawo shi wurin Sarki Yehohiyakim, wanda ya kashe shi da takobi aka kuma jefar da gawarsa a makabartar talakawa.)
24 Hatei, Shaphan capa Ahikam ni Jeremiah a kampangkhai dawkvah, thei hanelah tamimaya e kut dawk poe hoeh.
Bugu da ƙari, Ahikam ɗan Shafan ya goyi bayan Irmiya, saboda haka ba a ba da shi ga mutane don su kashe shi ba.