< Jeremiah 23 >
1 Kaie saringnaw a pânae hmuen koe e kâkayeisakkung tukhoumnaw teh lungmathoe hanelah ao awh, telah BAWIPA ni a dei.
“Kaiton makiyayan da suka hallakar suka kuma warwatsar da tumakin makiyayanta!” In ji Ubangiji.
2 Hatdawkvah, BAWIPA Isarel Cathut ni ka taminaw ka khoum e tukhoumnaw kong dawkvah, hettelah a dei, ka saringhu hah na kâkayei sak awh, na pâlei awh teh, na khenyawn awh hoeh. Khenhaw! na sak awh e yonnae kecu dawk na tho sin han telah BAWIPA ni a dei.
Saboda haka ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana ce wa makiyayan da suke lura da mutanena, “Domin kun watsar da garkena kuka kuma kore su ba ku kuma lura da su ba, zan kawo hukunci a kanku saboda muguntar da kuka yi,” in ji Ubangiji.
3 Ka saringhu, kacawirae ka saringhu hah ka pâlei ram dawk hoi ka pâkhueng vaiteh, ngai ka tho poung e a paw ka paw e lah awm awh vaiteh, a pungdaw awh han.
“Ni kaina zan tattara raguwar garkena daga ƙasashen da na kore su zuwa zan kuma dawo da su ga makiyayansu, inda za su yi ta haihuwa su riɓaɓɓanya.
4 Ahnimouh ka kawk hane tukhoumnaw hah ka pouk pouh han, taki puennae awm hoeh toung vaiteh, kângairu awh mahoeh toe. Kahmat e hai awm mahoeh toe, telah BAWIPA ni a dei.
Zan sa makiyaya a kansu waɗanda za su lura da su, ba za su ƙara jin tsoro ko razana ba, ba kuwa waninsu da zai ɓace,” in ji Ubangiji.
5 Khenhaw! Devit hanelah kalan e cakang ka kangdue sak hane atueng hah a pha tawmlei toe, telah BAWIPA ni a dei. Siangpahrang buet touh ni a uk vaiteh, a hmacawn han, talai van lawkcengnae hoi lannae a kuep sak han.
“Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan tā da wa Dawuda Reshen adalci, Sarki wanda zai yi mulki da hikima ya kuma yi abin da yake gaskiya da kuma daidai a ƙasar.
6 Ahnimae tueng nah Judah teh, rungngang lah ao vaiteh, Isarel teh karoumcalah ao han. Hahoi, a min teh BAWIPA teh kaimae lannae tie lah ao han.
A cikin zamaninsa za a ceci Yahuda Isra’ila kuma zai zauna lafiya. Sunan da za a kira shi ke nan, Ubangiji Adalcinmu.
7 Hatdawkvah, khenhaw! atueng a pha tawmlei, BAWIPA ni ati. Isarelnaw Izip ram hoi ka tâcawtkhaikhung BAWIPA teh a hring e patetlah tet awh mahoeh toe.
“Saboda haka fa, kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da mutanen ba za su ƙara cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fito da Isra’ila daga Masar ba,’
8 Tung lae ram hoi a pâleinae ramnaw thung hoi Isarel imthung a tâcokhai teh, bout kabankhaikung BAWIPA a hring e patetlah tet awh vaiteh amamae ram dawk khosak awh han.
amma za su ce, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fito da zuriyar Isra’ila daga ƙasar arewa da kuma daga dukan ƙasashen da ya yashe su.’ Sa’an nan za su zauna a ƙasarsu.”
9 Profetnaw kecu dawk ka lungthin thung vah a rek. Ka hrunaw hai koung kâhuet, yamu ka parui e tami patetlah doeh ka o, BAWIPA hoi kathounge a lawk kecu dawk yamu ni rektap e patetlah ka o.
Game da annabawa kuwa, Zuciyata ta karai; dukan ƙasusuwana suna kaɗuwa. Na zama kamar wanda ya bugu, kamar mutumin da ruwan inabi ya sha kansa, saboda Ubangiji da kuma maganarsa mai tsarki.
10 Bangkongtetpawiteh, ram teh uicuknae hoi a kawi teh, thoebo e kecu dawk ram ni a khui awh. Kahrawng hmuen kahawi pueng koung a ka toe. A hringnae lamthung hah a payon teh, a thaonae hai lan hoeh.
Ƙasar ta cika da mazinata; saboda la’ana ƙasar ta zama kango makiyaya a hamada ta bushe. Annabawa suna bin mugayen muradu suna kuma amfani da ƙarfinsu a hanyar marar kyau.
11 Bangkongtetpawiteh, profetnaw hoi vaihmanaw ni CAthut hah bang lah noutna awh hoeh. Hawihoehnae naw hah ka imthung vah ka hmu telah BAWIPA ni a dei.
“Annabi da firist dukansu biyu marasa sanin Allah ne; har ma a cikin haikalina na tarar da muguntarsu,” in ji Ubangiji.
12 Hatdawkvah, a lamthung pueng teh khohmo vah ka pâhnan e lamthung patetlah ao han. Hote lamthung dawk pâlei e lah awm vaiteh, ka pâhnan e dawk koung a rawp awh han. Bangkongtetpawiteh, ahnimouh lathueng vah kathoute reknae hah ka pha sak han, telah BAWIPA ni a dei.
“Saboda haka hanyarsu za tă yi santsi; za a jefar da su cikin duhu a can kuwa za su fāɗi. Zan kawo musu masifa a shekarar da za a hukunta su,” in ji Ubangiji.
13 Samaria profetnaw dawkvah, panuettho e hah ka hmu, Baal kampang lahoi lawk hah a dei awh teh, Isarelnaw hah lampaihei lah a ceikhai awh.
“A cikin annabawan Samariya na ga wannan abin banƙyama. Suna annabci ta wurin Ba’al suna ɓad da mutanena Isra’ila.
14 Jerusalem e profetnaw dawk hai takitho poung e hno hah ka hmu, a uicuknae dawk a luen awh teh, laithoe hoi kho a sak awh. Apihai a thoenae dawk hoi a ban awh hoeh nahanelah, yonnae kasaknaw e kut hah a thao sak awh. Kai hanelah teh Sodom khonaw patetlah doeh ao. A kho thung e taminaw pueng hai Gomorrah kho e taminaw hoi a kâvan awh.
A cikin annabawan Urushalima kuma na ga wani abin bantsoro. Suna zina suna kuma rayuwar ƙarya. Sun ƙarfafa hannuwa masu aikata mugunta, domin kada wani ya juya daga muguntarsa. Dukansu sun yi kama da Sodom a gare ni; mutanen Urushalima sun yi kama da Gomorra.”
15 Hatdawkvah, profetnaw kong dawk ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, khenhaw! amamae cai kakhat hoi ka kawk vaiteh, kakhat e tui hah ka nei sak han. Bangkongtetpawiteh, Jerusalem e profetnaw kecu dawk ram thung pueng dawk Cathut taki teh bari hoeh nae hah a tâco.
Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa game da annabawa, “Zan sa su ci abinci mai ɗaci su kuma sha ruwa mai dafi, domin daga annabawan Urushalima rashin sani Allah ya bazu ko’ina a ƙasar.”
16 Ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, profet ni nangmouh koe a dei awh e lawk hah ngai pouh hanh awh. Bang hoeh e hah na cangkhai awh. BAWIPA e pahni dawk hoi ka tâcawt e nahoeh niteh, amamae lungpouk e hah ouk a dei awh.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Kada ku saurari abin da annabawan suke muku annabci; suna cika ku da sa zuciyar ƙarya. Suna maganar wahayi daga tunaninsu, ba daga bakin Ubangiji ba.
17 Kai na kadudamnaw koevah, roumnae ka hmu awh han, BAWIPA ni ati, telah pout laipalah rek a dei awh. Amamae lungthin thung a ngaihawi e patetlah kacetnaw koevah, thoenae nangmae lathueng vah phat mahoeh telah ati awh.
Suna cin gaba da ce wa waɗanda suka rena ni, ‘Ubangiji ya ce za ku zauna lafiya.’ Ga duka waɗanda suke bin taurin zukatansu kuwa sukan ce, ‘Babu lahanin da zai same ku.’
18 Bangkongtetpawiteh, BAWIPA khokhangnae hah apimaw ka hrawk boi, a lawk dawk hoi kapanuekkung apimaw kaawm. Hoeh pawiteh, a lawk teh lawkpui lah pouk teh apinimaw a thai boi vaw.
Amma wane ne a cikinsu ya taɓa tsaya a majalisar Ubangiji yă ga ko ya ji maganarsa? Wa ya saurari ya kuma ji maganarsa?
19 Khenhaw! ka patawpoung katang e, bongparui BAWIPA lungkhueknae bongparui hah a tâco toe, tamikathoutnaw e lû dawk ka patawpoung e lah a bo han.
Ga shi, hadarin Ubangiji zai taso cikin hasala guguwa tana kaɗawa a kan kawunan mugaye.
20 BAWIPA lungkhueknae teh ban mahoeh, a lungthung a noe tangcoung e teh, a kuep sak vaiteh, a cum hoehroukrak ban mahoeh toe. A hnuktengpoung e hnin ka kuepcalah na panue awh han doeh.
Fushin Ubangiji ba zai kau ba sai ya aikata nufin zuciyarsa. A kwanakin masu zuwa za ku gane sarai.
21 Profet patoun ngai laipalah a yawng awh, ahnimouh koe ka dei pouh hoeh hai lawk a dei awh.
Ban aiki waɗannan annabawa ba, duk da haka sun tafi da saƙonsu; ban yi musu magana ba, duk da haka sun yi annabci.
22 Kaie khokhannae dawk awm van pawiteh, ka lawk heh ka taminaw koe pâpho van vaiteh, a yonnae dawk hoi pankângai awh han ei.
Amma da a ce sun tsaya a majalisata, da sun yi shelar maganata ga mutanena sun kuma juyar da su daga mugayen hanyoyinsu da kuma daga mugayen ayyukansu.
23 Kahlat lah kaawm e Cathut nahoeh niteh, a hnaicanae koe kaawm e CAthut lah maw ka o, telah BAWIPA ni a dei.
“Ni ɗin Allah na kusa ne kawai,” in ji Ubangiji, “ba Allah na nesa ba?
24 Ka hmu thai hoeh nahanlah ka kâhrawk thai e ao awh maw, telah BAWIPA ni a dei. Talai hoi kalvan dawk ka kawi nahoehmaw, telah BAWIPA ni a dei.
Akwai wanda zai iya ɓuya a lungu har da ba zan iya ganinsa ba?” In ji Ubangiji “Ban cika sama da ƙasa ba?” In ji Ubangiji.
25 Mang ka mang, mang ka mang ti teh ka min lahoi laithoe ka dei e profetnaw ni dei e lawk hah ka thai.
“Na ji abin da annabawa suna cewa su da suke annabcin ƙarya a sunana. Suna cewa, ‘Na yi mafarki! Na yi mafarki!’
26 Laithoe ouk ka dei e profet a ma hoi a lungthin a kâdum teh lawk ouk ka dei e lungthin dawk nâtotouh maw ao han.
Har yaushe wannan zai ci gaba a cikin zukata annabawa masu ƙarya, waɗanda suke annabcin ruɗun tunaninsu?
27 Ahni ni a imri koe a mang lah a dei pouh teh, a napanaw ni Baal kecu dawk ka min a pahnim e patetlah ka taminaw hah ka min pahnim sak hanelah a kâcai awh.
Suna tsammanin mafarkan da suke faɗa wa juna za su sa mutane su manta da sunana, kamar yadda kakanninsu suka manta da sunana ta wurin yin wa Ba’al sujada.
28 Mang ka tawn e profet ni a mang hah dei naseh, kaie lawk ka tawn e profet ni kaie lawk hah yuemkamcu lah dei naseh, cahik hoi cahuem ni bangne kâvannae a tawn, telah BAWIPA ni a dei.
Bari annabin da ya yi mafarki ya faɗa mafarkinsa, amma bari wanda yake da maganata ya yi ta da aminci. Gama me ya haɗa ciyawa da alkama?” In ji Ubangiji.
29 Ka lawk teh hmai patetlah talung rekkâbawng lah ka dêi thai e cakkin patetlah awm hoeh namaw, telah BAWIPA ni a dei.
“Maganata ba wuta ba ce,” in ji Ubangiji, “kuma kamar gudumar da kan ragargaza dutse?
30 Hatdawkvah, thai awh haw! kaie lawk ouk ka parawt e profet hah ka taran doeh, telah BAWIPA ni a dei.
“Saboda haka,” in ji Ubangiji, “Ina gāba da annabawan da suke satar maganganuna daga juna.
31 Khenhaw! a lai ka pâhnan e profet BAWIPA ni a dei, ka tet e hah ka taran doeh, telah BAWIPA ni a dei.
I,” in ji Ubangiji, “Ina gāba da annabawan da suke kaɗa harsunansu sa’an nan su ce, ‘Ubangiji ne ya furta.’
32 Khenhaw! a mang hah laithoe a dei teh, kâhat laipalah a dei awh e laithoe lahoi, lam teng lah ka taminaw kacetsakkung, profet hah ka taran doeh telah BAWIPA ni a dei. Hateiteh, ahnimouh ka patoun teh kâ ka poe hoeh. Hatdawkvah, taminaw hawinae poe kalawn hoeh, telah BAWIPA ni a dei.
Tabbatacce, ina gāba da waɗannan da suke annabci mafarkan karya,” in ji Ubangiji. “Suna faɗarsu suna ɓad da mutanena da ƙarairayinsu na rashin hankali, duk da haka ban aike su ba, ban kuwa umarce su ba. Ba su amfani wannan mutane ba ko kaɗan,” in ji Ubangiji.
33 Tamimaya thungup hoi thoseh, profetnaw thung hoi thoseh, vaihmanaw thung hoi thoseh, BAWIPA ni a pâpho e bangne telah na pacei awh pawiteh, hettelah na dei pouh han, bang lawk pâpho e maw, nangmanaw totouh na ceitakhai awh han, telah BAWIPA ni a dei.
“Sa’ad da waɗannan mutane, ko annabi ko firist, ya tambaye ka, ‘Mece ce maganarUbangiji?’ Ka ce musu, ‘Wace magana? Zan yashe ku, in ji Ubangiji.’
34 Profet thoseh, vaihma thoseh, tami buetbuet touh thoseh, BAWIPA e pâpho lawk ao ka tet e tami awm pawiteh, hote tami hoi a imthung hah kai ni ka rek han.
In annabi ko firist ko da wani dabam ya ce, ‘Wannan ne abin da Ubangiji yake cewa,’ zan hukunta wannan mutum da kuma gidansa.
35 Hottelah tami bangpatet nihai, a imri thoseh, a hmaunawngha koe thoseh, BAWIPA ni bangtelamaw a pathung, BAWIPA ni bangne a dei telah a pacei awh han.
Ga abin da kowannenku yana cin gaba da ce wa abokinsa ko danginsa, ‘Mece ce amsar Ubangiji?’ Ko kuwa ‘mene ne Ubangiji ya faɗa?’
36 BAWIPA ni a pâpho e doeh katetkung hah teh, na dei awh mahoeh toe. Bangkongtetpawiteh, tami bangpatet hai amae lawk hah ama hanelah a pâpho e lah kaawm han.
Amma kada ku ƙara ambatar ‘maganar Ubangiji’ domin kowace maganar mutum kan zama maganarsa. Ta haka kukan lalace maganar Allah mai rai, Ubangiji Maɗaukaki, Allahnmu.
37 Profet koevah, BAWIPA ni bangtelamaw na pathung, BAWIPA ni bangmaw a dei, na ti pouh han.
Ga abin da za ku ci gaba da faɗa wa annabi, ‘Mece ce amsar Ubangiji gare ka?’ Ko kuwa ‘mene ne Ubangiji ya faɗa?’
38 Nangmouh ni BAWIPA e pâpho lawk doeh na ti awh dawkvah, BAWIPA ni a dei e teh, BAWIPA e pâpho lawk ao na ti awh hoeh nahanlah, kai ni kâ na poe awh eiteh, nangmouh ni BAWIPA e pâpho lawk ao na ti awh e lawk na hno awh dawkvah,
Ko da yake kuna cewa, ‘Wannan ce maganar Ubangiji,’ ga abin da Ubangiji yana cewa kuna amfani da kalmomi, ‘Wannan ce maganar Ubangiji,’ ko da yake na ce muku kada ku ce, ‘Wannan ce maganar Ubangiji.’
39 thaihaw! betbet na sawn awh han. Kai koe na onae koehoi na tâkhawng awh han, nangmouh hoi na khopui, nangmouh koe thoseh, na mintoenaw koe thoseh, na poe awh e hoi,
Saboda haka, tabbatacce zan manta da ku in kuma jefar da ku daga gabana tare da birnin da na ba ku da kuma kakanninku.
40 a yungyoe pathoenae hoi kayayeirai pahnim thai e lah kaawm hoeh e hah nangmouh koe ka pha sak han.
Zan kawo muku madawwamiyar kunya, kunya ta har abada wadda ba za a taɓa manta ba.”