< Jeremiah 19 >

1 BAWIPA ni hettelah a dei, cet nateh hlaam ka sak e ni amhru hoi a sak e tuium hah ran haw. Hahoi kacuenaw hoi vaihmanaw thung e kacuenaw hah hrawi nateh,
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Tafi ka sayo tulu a wurin mai ginin tukwane. Ka ɗauki waɗansu dattawan jama’a da kuma na firistoci
2 Kanîtholae longkha kung koe Benhinom tanghling koe cet haw, hawvah nang koe ka dei hane lawk hah na pâpho han.
ku fita zuwa Kwarin Ben Hinnom, kusa da mashigin Ƙofar Kasko. A can ka furta maganganun da na faɗa maka,
3 Hettelah na dei han, Judah siangpahrangnaw hoi Jerusalem vah, kho kasaknaw BAWIPA e lawk hah thai awh. Isarel Cathut ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, khenhaw! kathainaw pueng e hnâ dawk khik ka cawt e kathoute hah ka pha sak han.
ka ce, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ya sarakunan Yahuda da kuma mutanen Urushalima. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku saurara! Zan kawo masifa a wannan wuri, wanda duk ya ji, kunnuwansa za su kaɗa.
4 Bangkongtetpawiteh, ahnimouh ni na pahnawt awh teh, hete hmuen heh a khin sak. Amamouh hoi a napanaw hoi Judah siangpahrangnaw ni hai a thai boihoeh e cathut alouknaw koe hmuitui a sawi awh teh, hete hmuen heh yonnae ka tawn hoeh e thipaling a kawi sak.
Gama sun yashe ni suka kuma mai da wannan wuri ya zama na baƙin alloli; sun ƙone hadayu a cikinsa wa allolin da ko su ko kakanninsu ko sarakunan Yahuda ba su taɓa sani ba, suka kuma cika wannan wuri da jini marasa laifi.
5 Hahoi a canaw hah Baal koe hmaisawi thuengnae poe hanelah, Baal hmuenrasang hah a kangdue sak awh. Hot teh kâ ka poe e nahoeh, ka dei boihoeh, ka lungthin dawk hai kâen boihoeh.
Suka gina masujadai na kan tudu na Ba’al don su ƙona’ya’yansu maza a cikin wuta a matsayin hadaya ga Ba’al abin da ban umarta ba, ban ambata ba, bai kuma zo mini ba.
6 Hatdawkvah, thaihaw! atueng hah a pha han BAWIPA ni ati. Hatnae hnin nah hete hmuen heh Topheth telah kaw mahoeh toe. Benhinom tanghling tie hai tet hoeh toung vaiteh, kâtheikârawngnae tanghling telah ti han toe.
Saboda haka ku lura, kwanaki suna zuwa, in ji Ubangiji, sa’ad da mutane ba za su ƙara ce da wannan wuri Tofet ko Kwarin Ben Hinnom ba, amma za su ce da shi Kwarin Kisa.
7 Hete hmuen dawk Judah hoi Jerusalem khokhangnae hah a hrawnghrang lah ka coung sak han. Ahnimouh teh tahloi hoi a hringnae taran kut dawk ka poe vaiteh, a ronaw hah kahlun e tava hoi talî moithangnaw e rawca lah ka poe han.
“‘A wannan wuri zan lalace dabarun Yahuda da na Urushalima. Zan sa a kashe su da takobi a gaban abokan gābansu, a hannuwan waɗanda suke neman ransu, zan kuma ba da gawawwakinsu su zama abinci ga tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji.
8 Hahoi hete khopui teh tami kingdi e, panuikhai hanelah ka coung sak vaiteh, a kâhmo e thoebonae kecu dawk, ka cet pueng ni kângairu awh vaiteh a panuikhai awh han.
Zan ragargazar da wannan birni in mai da shi abin reni, duk wanda ya wuce zai yi mamaki ya kuma yi tsaki saboda dukan masifunsa.
9 A canu hoi a capanaw e moi hah ka ca sak han. A hringnae ka lawm hane tarannaw ni a kalup awh teh, kângai ka ru lah ao sak torei teh, tami pueng ni a imrinaw e moi hah a ca awh han.
Zan sa su ci naman’ya’yansu maza da mata, za su kuma ci naman juna a lokacin damuwar ƙawanya da abokan gāban da suke neman ransu za su yi musu.’
10 Hahoi na hrawi e naw hmaitung vah tuium hah rak hem.
“Sa’an nan ka fasa tulun yayinda waɗanda suka tafi tare da kai suna duba,
11 Ahnimouh koe hettelah na dei han. Ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, hlaam kasakkung e hlaam hah tami ni rak a hem teh, pathoup thai lah ao hoeh e patetlah hete taminaw hoi hete kho hah rak ka hem vaiteh, Topheth vah pakawp nahane hmuen ao hoeh totouh a pakawp awh han.
ka kuma ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa zan farfasa wannan al’umma da wannan birni kamar yadda aka farfasa wannan tulu mai ginin tukwane ba kuwa zai gyaru ba. Za a binne matattu a Tofet har sai ba sauran wuri.
12 Hot patetlah hete hmuen heh ka ti roeroe han telah BAWIPA ni a dei. Hete kho heh Topheth patetlah ka coung sak vaiteh, athung e kho kasaknaw lathueng hai ka sak han.
Ga abin da zan yi wa wannan wuri da waɗanda suke zaune a nan, in ji Ubangiji. Zan mai da wannan birni kamar Tofet.
13 Jerusalem imnaw hoi Judah siangpahrangnaw im hoi im tangkuem e a lathueng vah kalvan lah kangvawi hoi hmuitui sawinae imnaw pueng hoi, cathut alouknaw koe nei hane a awinae imnaw pueng hah, Topheth hmuen patetlah khin sak e lah ao han.
Gidaje a Urushalima da waɗannan na sarakunan Yahuda za su ƙazantu kamar wannan wuri, Tofet, dukan gidajen da suke ƙone turare a kan rufi wa duk rundunan taurari suna kuma zuba hadayun sha ga sauran alloli.’”
14 Jeremiah teh BAWIPA ni lawk dei hanelah a thanae hmuen Topheth hoi a tho teh, BAWIPA im thongma dawk a kangdue teh, tamimaya koevah hettelah a dei.
Sa’an nan Irmiya ya komo daga Tofet, inda Ubangiji ya aike shi don yă yi annabci, ya tsaya a filin haikalin Ubangiji ya ce wa mutane duka,
15 Isarel Cathut ransahu BAWIPA ni hettelah a dei, khenhaw! ka lawk a ngai awh hoeh nahanelah, a lungthin a pata sak awh kecu dawk thoenae kadeinaw pueng hah hete khopui hoi khonaw pueng dawk ka pha sak han telah ati.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa wannan birni da ƙauyukan da suke kewayensa kowace masifar da na furta a kansu, domin sun yi taurinkai, ba su kuwa saurari maganata ba.’”

< Jeremiah 19 >