< Jem 2 >

1 Ka hmaunawnghanaw, Bawipa e bawilennae hoi kakawi e maimae Bawipa Jisuh Khrih yuemnae dawkvah ngaima tawn awh hanh.
’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
2 Bangnuenae lah, nangmouh na kamkhuengnae koe sui kuthrawt hoi khohna duidui ka tawk e khohna laihoi tami buet touh kâen boilah, hahoi khohna kahawihoehe ka khohnat e mathoe buet touh hai kâen pawiteh,
A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
3 khohna kahawi hoi ka tho e tami teh barinae na poe awh teh, tahungnae kahawipoung dawk tahung haw na ti pouh awh. Ka roedeng e tami teh kangdout lawih, nahoeh pawiteh, ka khok koe carawng dawk tahung na ti pouh awh.
in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
4 Hottelah, na tet pawiteh, namamouh thungvah, tami na kapek awh teh kahawihoehe khopouknae lahoi lawkcengkungnaw lah na o awh toe, nahoehmaw.
ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
5 Ka lungpataw e ka hmaunawnghanaw, thai awh haw, Cathut ni het talaivan e tami karoedengnaw hah yuemnae dawk ka bawi e lah thoseh, ama lungpatawnaw hanlah kam pouh e uknaeram coe hanelah thoseh a rawi nahoehmaw.
Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
6 Nangmouh niteh mathoenaw hah na bari awh hoeh bo vaw. Ka tawnta e naw niteh nangmouh hah na rektap awh teh, lawkcengnae hmalah betbet na sawn awh nahoehmaw.
Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
7 Cathut ni na poe e bari kaawm e min ka dudam e naw teh ahnimouh nahoehmaw.
Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
8 Cakathoung dawk kaawm e kâlawk hah na tarawi awh pawiteh hnokahawi na sak awh toe. Hote kâlawk teh, namahoima lungpataw patetlah na imri hai lungpataw van haw, telah a ti.
In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
9 Hatei, ngaima na tawn pawiteh, na yon awh dawkvah kâlawk lahoi na yon pâpho lah na o awh han.
Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
10 Bangkongtetpawiteh, kâlawk abuemlah na tarawi ei, buet touh na ek pawiteh abuemlah ek e lah ao.
Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
11 Bangkongtetpawiteh, uicuk hanh ka tet e niyah tami thet hanh bout ati. Hatei na uicuk hoeh nakunghai tami na thet pawiteh kâlawk na ek e lah ao mingming.
Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
12 Hatdawkvah, hloutnae hoi kâkuen e kâlawk lahoi lawkceng hane patetlah deipan, kâroe awh.
Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
13 Bangkongtetpawiteh, lawkcengnae ni tamikathout teh pahren hoeh, pahrennae teh lawkcengnae lathueng tânae ouk a hmu.
gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
14 Ka hmaunawnghanaw, buetbuet touh ni yuemnae ka tawn ati ei yuemnae hah tawknae hoi kamnuek sak hoehpawiteh bangmaw a cungkeinae kaawm han. Hote yuemnae niyah ama hah a rungngang thai han na maw.
Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
15 Hmaunawngha hoehpawiteh, tawncei ni caici lah ao teh khohna han a tawn hoeh navah,
A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
16 Hotnaw hanlah, Cathut ni yawhawi na poe a lawiseh, kabetcalah awm nateh kaboumcalah cat awh, na ti pouh ei, a panki awh e hah na poe hoehpawiteh bangmaw cungkeinae kaawm.
sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
17 Hot patetvanlah, tawknae kaawm hoeh e yuemnae teh kadout e lah a o.
Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
18 Hatei, nang teh yuemnae na tawn. Kai teh tawknae ka tawn. Hottelah pawiteh, nang ni tawknae laipalah na yuemnae kamnuek sak haw. Kai niteh tawknae lahoi ka yuemnae hah ka kamnue sak han.
Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
19 Cathut buet touh dueng doeh kaawm tie hah na yuem awh, ahawi doeh. Kahraituilinaw nihai hotteh a yuem awh van, a taki awh teh a pâyaw awh.
Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
20 Oe tamipathu, tawknae kaawm hoeh e yuemnae teh a due tie panue han na ngai katang maw.
Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
21 Maimae mintoe Abraham ni Isak hah Cathut koe thuengnae a sak navah tawknae lahoi a lan telah khoe pouh nahoehmaw.
Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
22 Yuemnae teh tawksaknae hoi kamrawi e lah ao teh tawksaknae lahoi akuep tie panue awh.
Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
23 Hat dawk nahoehmaw, Abraham ni Cathut a yuem teh, hote yuemnae hah ahnie lannae lah a khoe pouh tie Cakathoung lawk teh akuep. Abraham hai Cathut e a hui, telah a kaw awh.
Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
24 Hatdawkvah tami teh yuemnae lahoi dueng lannae dawk pha e nahoeh, tawknae lahoi pha e hah nangmouh ni na panue awh.
Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
25 Hot patetvanlah, kâyawt e Rahab hai patounenaw a im a luen sak teh, alouke lam lahoi a ban sak toteh, hote tawknae lahoi lan toe telah khoe lah ao nahoehmaw.
Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
26 Bangkongtetpawiteh, Muitha laipalah tak teh kadout e lah ao patetlah tawknae laipalah yuemnae hai kadout e lah ao.
Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.

< Jem 2 >