< Isaiah 64 >
1 Oe, Nang ni kalvan paawng nateh kum haw. Na hmalah monnaw kâhuen naseh.
Da ma za ka tsage sammai ka sauko, ai, da duwatsu za su yi rawar jiki a gabanka!
2 Hmai ni songnawng a kak e patetlah thoseh, tui a tangdo sak e patetlah thoseh, awm naseh. Hottelah pawiteh, na tarannaw ni na min panuek awh vaiteh, na hmalah vah miphun pueng ni a pâyaw awh han.
Kamar sa’ad da wuta takan ci rassa ta sa ruwa ya tafasa, ka sauko ka sanar da sunanka ga abokan gābanka ka kuma sa al’ummai su yi rawan jiki a gabanka!
3 Kaimouh ni ka ngaihawi awh hoeh e hlak, kângairu hno a sak toteh, na tho teh, monnaw teh na hmalah a kâhuet awh.
Gama sa’ad da ka aikata abubuwan bantsoron da ba mu sa tsammani ba, ka sauko, duwatsu kuma suka yi rawar jiki a gabanka.
4 Ama kangaihawinaw hmalah hawinae ka sak e Cathut, nang hloilah alouke Cathut hah talai pek kamtawng hoi apinihai panuek boihoeh, hnâ hoi hai thai boi hoeh, mit hoi hmawt boihoeh.
Tun fil azal babu wanda ya taɓa ji, babu kunnen da ya gane, babu idon da ya ga wani Allah in ban da kai, wanda ya aikata waɗannan al’amura a madadin waɗanda suke sa zuciya a gare shi.
5 Onawmnae lahoi kalan lah ka tawk e, na lamthung dawk nang ka pahnim hoeh e, hah nang ni na kâhmo, bokheiyah, na lungkhuek. Bangkongtetpawiteh, ka payon awh toe. Hete lamthung heh pou ka dawn awh toe. Rungngang lah kaawm awh han rah nama aw.
Kakan taimaki waɗanda suke murnan yin abin da yake daidai, waɗanda sukan tuna da hanyoyinka. Amma sa’ad da muka ci gaba da yin zunubi, kakan yi fushi. Ta yaya za mu sami ceto ke nan?
6 Bangkongtetpawiteh, kathounghoehe patetlah koung o awh toe. Lannae pueng teh, kakhin e hna hoi a kâvan. Maimouh pueng teh thinghna patetlah kamyai awh teh, mamae yonnae ni kahlî patetlah na palek awh.
Dukanmu mun zama kamar wanda yake marar tsabta, kuma dukan ayyukanmu masu adalci sun zama kamar ƙazaman tsummoki; duk mun zama kamar busasshen ganye, kamar iska haka zunubanmu sukan share mu.
7 Na min ka kaw e, nang dawk kâuep hanelah mahoima kâhroecoe e tami buet touh boehai awm hoeh. Bangkongtetpawiteh, a minhmai a hro teh, maimouh hah mamae yon dawk na raphoe awh toe.
Babu wanda yake kira bisa sunanka ko ya yi ƙoƙarin riƙe ka; gama ka ɓoye fuskarka daga gare mu ka kuma sa muka lalace saboda zunubanmu.
8 Hatei, Jehovah, nang teh kaimae na pa lah na o. Kaimouh teh amhrulai lah ka o awh. Nang teh kaimae hlaamkabokung lah na o. Kaimouh pueng teh, na kut hoi na sak e hno lah ao.
Duk da haka, Ubangiji, kai ne Ubanmu. Mu yumɓu ne, kai kuma mai ginin tukwane; dukanmu aikin hannunka ne.
9 Oe BAWIPA, puenghoi na lungkhuek sak hanh. Kangeknae yon hah pou pâkuem hanh. Khenhaw! Kaimouh pueng teh BAWIPA e tami doeh.
Kada ka yi fushi fiye da kima, ya Ubangiji; kada ka tuna da zunubanmu har abada. Da ma ka dube mu, muna roƙonka, gama dukanmu mutanenka ne.
10 Kho kathoung teh kahrawng lah ao toe. Zion mon hai kahrawng lah ao toe. Jerusalem kho hai a rawk toe.
Biranenka masu tsarki sun zama hamada; har Sihiyona ma ta zama hamada; Urushalima ta zama kango.
11 Mintoenaw ni nang na pholennae hmuen, kaimae kathoung ni teh a mei kahawi e im teh, hmai a kak toe. Kaimouh ni ka ngai poung awh e hmuennaw teh koung a rawk toe.
Haikalinmu mai tsarki da kuma mai daraja, inda kakanninmu suka yabe ka, an ƙone da wuta, kuma dukan abubuwan da muke ƙauna sun lalace.
12 Oe BAWIPA, hetnaw heh na panguep han na ou. Duem na o takhai vaiteh, maimanaw hah puenghoi na ru sak han maw.
Bayan dukan wannan, ya Ubangiji, ba za ka yi wani abu ba? Za ka yi shiru ka hore mu fiye da kima?