< Isaiah 59 >
1 Khenhaw! BAWIPA e kut teh rungngang thai hoeh han totouh duem hoeh. Thai thai hoeh nahan totouh a hnâpang hoeh.
Tabbatacce hannun Ubangiji bai kāsa yin ceto ba, kunnensa kuma bai kurmance da zai kāsa ji ba.
2 Hatei, namamae payonnae ni na Cathut koehoi na kapek awh teh, a thai hoeh nahanelah na hawi awh hoeh nae ni a minhmai hah nangmouh koehoi a hro toe.
Amma laifofinku sun raba ku da Allahnku; zunubanku sun ɓoye fuskarsa daga gare ku, saboda kada yă ji.
3 Nangmae kut teh thi hoi thoseh, na kutdawnnaw teh yonnae hoi thoseh, na khin sak awh. Nangmouh ni pahni hoi laithoe na dei awh. Na laihoi thoenae lawk na dei awh.
Gama hannuwanku sun ƙazantu da jini, yatsotsinku kuma da alhaki. Leɓunanku suna faɗin ƙarairayi, harshenku kuma yana raɗar mugayen abubuwa.
4 Kângingnae hah apinihai tawng awh hoeh. Lawkkatang hah tarawi awh hoeh. Ayawmyin e lawk hah a kâuep awh teh, laithoe lawk doeh ouk a dei awh. Thoenae hah a vawn awh teh, payonnae hah a khe awh.
Babu wani mai ce a yi adalci; babu wani mai nema a dubi al’amarinsa da mutunci. Sun dogara a gardandamin banza suna ƙarairayi; suna ɗaukar cikin ɓarna, su haifi mugunta.
5 Tahrun tadui hah a awt awh teh, Bombarui hah a kawng awh. A taduinaw kacate teh a due. A tadui a kâkhei teh tahrun lah a tâco.
Suna ƙyanƙyashe ƙwan kāsā su kuma saƙa yanar gizo-gizo. Duk wanda ya ci ƙwansu zai mutu, kuma sa’ad da ƙwan ya fashe, zai ƙyanƙyashe kububuwa.
6 A kawng awh e bombarui teh, khohna lah kangcoung pouh hoeh. A kawng awh e hni hah kâkhu awh mahoeh. A sak awh e hno hah kahawihoehe hoi a sak awh dawkvah, a kut dawk thamanae ao.
Yanar gizo-gizonsu ba amfani don tufa; ba za su iya rufuwa da abin da suka yi ba. Ayyukansu mugaye ne, ayyukan tā da hargitsi kuma suna a hannuwansu.
7 A khoknaw teh thoenae saknae koe a yawng awh teh, yonnae ka tawn hoeh e tami thipalawngnae koe a hue a rang awh. A pouknae hai kahawihoehe pouknae doeh. A ceinae lamthung hai rucatnae hoi rawknae lamthung lah doeh ao.
Ƙafafunsu sukan gaggauta zuwa aikata zunubi; suna da saurin zub da jini. Tunaninsu mugaye ne; lalaci da hallaka sun shata hanyoyinsu.
8 Roumnae lamthung panuek awh hoeh. Ahnimae lamthung dawk kângingnae awm hoeh. A cei awh nahan lamlongkawinaw a sak awh teh, kadawnnaw pueng ni roumnae hmawt awh mahoeh.
Ba su san hanyar salama ba; babu adalci a hanyoyinsu. Sun mai da su karkatattun hanyoyi; babu wanda zai yi tafiya a kansu ya sami salama.
9 Hatdawkvah, kângingnae teh maimouh koehoi kahlatpoung lah ao teh, lannae ni hai na phat boi awh hoeh toe. Angnae hah ka ring awh, hatei, haw vah hmonae teh ao. Ka ring awh e teh angnae eiteh, kahmawt poung e koe doeh cei awh.
Saboda haka gaskiya ta yi nisa da mu, adalci kuma ba ya kaiwa gare mu. Muna neman haske, sai ga duhu; muna neman haske, sai muka yi ta tafiya cikin baƙin inuwa.
10 Mit ka dawn e patetlah tapang thupthup payam awh teh, mit ka tawn hoeh e patetlah pou payam awh. Tangmin e patetlah kanîthun hai kamthui awh teh, ka rawp awh. Thaonae koe teh tami kadout patetlah doeh ka o awh toe.
Kamar makafi, sai lallubar bango muke yi, muna lallubawar hanyarmu kamar marasa idanu. Da tsakar rana muna tuntuɓe sai ka ce wuri ya fara duhu; cikin ƙarfafa, mun zama kamar matattu.
11 Tavom patetlah ka hram awh teh, bakhu patetlah ka cingou awh. Kângingnae ka tawng awh ei, pâphawng awh hoeh toe. Rungngangnae ngaihawi awh ei, maimouh koehoi ahla poung toe.
Muna gurnani kamar beyar; muna ta ƙugi kamar kurciyoyi. Muna ta neman adalci amma ina; mun nemi fansa, amma yana can da nisa.
12 Bangkongtetpawiteh, kâlawk eknae teh a hmaitung vah hoehoe apap. Ka yonae ni kamamouh koelah kapanuekkhaikung lah ao. Ka payon awh e pueng kamamouh koe ao teh, sakpayon e pueng hai kamamouh ni ka panue awh.
Gama laifofinmu suna da yawa a gabanka, zunubanmu kuma suna ba da shaida gāba da mu. Laifofinmu kullum suna a gabanmu, muna kuma sane da laifofinmu,
13 Kâtapoenae, laithoe lahoi BAWIPA tarannae, Cathut hnamthun takhai e, repcoungroenae, taranthawnae lawk deinae, ka vawn awh teh, lungthin thung hoi laithoe lawk dei awh.
tawaye da mūsun Ubangiji, mun juye bayanmu ga Allahnmu, zugawa a yi zalunci da tayarwa, faɗin ƙarairayi da zukatanmu suka shirya.
14 Kalan lah lawkcengnae ni hnam na thun takhai teh, kângingnae ni kahlatpoung e hmuen koe a kangdue. Lawkkatang teh lam dawk a rawp teh, lannae kâen thai hoeh.
Saboda haka aka kau da yin gaskiya adalci kuma ya tsaya can da nesa; gaskiya ta yi tuntuɓe a tituna, sahihanci ba zai shiga ba.
15 Lawkkatang teh a rawk toe. Thoenae ka roun e tami hah hnopainaw a lawp awh toe. BAWIPA ni hot hah a hmu teh, kângingnae ao hoeh toung dawkvah, a maithoe.
Gaskiya ta ɓace gaba ɗaya, kuma duk wanda ya guji mugunta zai zama ganima. Ubangiji ya duba bai kuwa ji daɗi cewa babu adalci ba.
16 Tami awm hoeh tie a hmu navah, ka kâhet pouh e awm hoeh tie hah kângai lah a ru. Hatdawkvah, a kut hoi roeroe rungngangnae letlang a sak teh, amae lannae lahoi letlang a kangdue sak.
Ya ga cewa babu wani, ya yi mamaki cewa babu wanda zai shiga tsakani; saboda haka hannunsa ya aikata masa ceto, adalcinsa kuma ya raya shi.
17 Lannae hah bahling lah a patuep teh rungngangnae hah sumluhuem lah a kâmuk. Moipathungnae hoi a kamthoup teh, lungthahmeinae angkidung hah a kho.
Ya yafa sulke a matsayin rigar ƙirji, da hulan kwanon ceto a kansa; ya sa rigunan ɗaukar fansa ya kuma nannaɗe kansa da kishi kamar a cikin alkyabba.
18 A tawk a sak awh e patetlah aphu a hmu awh han. Ama ka taran e naw koe a lungkhueknae hah tarannaw ni khang han a kamcu e patetlah moi a pathung awh han.
Bisa ga abin da suka yi, haka za a sāka fushi a kan abokan gābansa ramuwa kuma a kan maƙiyansa; zai sāka wa tsibirai abin da ya dace da su.
19 BAWIPA e min teh kanîloumlah hoi a taki awh vaiteh, a bawilennae hah kanîtho lahoi a taki awh han. Tarannaw teh tuikalen patetlah a tho navah, BAWIPA e Muitha ni ama hoi kâtaran lah a ngang han.
Daga yamma, mutane za su ji tsoron Ubangiji, daga mafitar rana kuma, za su girmama ɗaukakarsa. Gama zai zo kamar rigyawa mai tsananin gudu cewa numfashin Ubangiji zai tafi tare da shi.
20 Zion vah ka ratangkung, Jakop kâtapoenae kamlang takhai naw koe a tho han telah BAWIPA ni ati.
“Mai fansa zai zo Sihiyona, zuwa waɗanda suke cikin Yaƙub da suka tuba daga zunubansu,” in ji Ubangiji.
21 Het hah doeh, ahnimouh hoi kaie lawkkam e teh telah BAWIPA ni ati. Na lathueng kaawm e ka Muitha hoi na pahni dawk ka hruek e ka lawk ni, na pahni thoseh, na catounnaw e pahni thoseh, na catounnaw e pahni thoseh, atu hoi a yungyoe hoi a yungyoe totouh tâcawt takhai mahoeh toe telah BAWIPA ni a dei.
“Game da ni dai, ga alkawarina da su,” in ji Ubangiji. “Ruhuna, wanda yake a kanka, da kuma maganata da na sa a bakinka ba za tă rabu da bakinka ba, ko daga bakunan’ya’yanka ba, ko kuwa daga bakunan zuriyarsu ba daga wannan lokaci zuwa gaba da kuma har abada,” in ji Ubangiji.