< Isaiah 56 >
1 BAWIPA ni telah a dei. Kângingnae hah kuen nateh, lannae hah sak haw. Bangkongtetpawiteh, kaie rungngangnae meimei a tho toe, ka lannae hah pâpho lah ao han.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ku riƙe gaskiya ku yi abin da yake daidai, gama cetona yana kusa za a kuma bayyana adalcina nan da nan.
2 Hete hno kasaknaw hoi hot patetlah kacaklah ka kuen e tami capa, sabbath ek laipalah hawihoehnae sak laipalah, a kut ka ring e teh, a yaw ka hawi e tami lah ao.
Mai albarka ne mutumin da ya aikata wannan, mutumin da ya riƙe kam yana kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba, yana kuma kiyaye kansa daga yin mugun abu.”
3 Hahoi, ramlouk tami, amadueng lahoi BAWIPA hoi kâkuen e capa ni, BAWIPA ni a taminaw thung hoi abuemlahoi na kapek tet nahanh seh. Tuenla ni khenhaw! thingke lah doeh rip ka o awh tet nahanh seh.
Kada baƙon da ya miƙa kansa ga Ubangiji ya ce, “Ai Ubangiji zai ware ni daga mutanensa.” Kada kuma wani bābā ya yi gunaguni cewa, “Ni busasshen itace ne kawai.”
4 Bangkongtetpawiteh, kaie sabbath hnin ya hoi ka lunghawikhai e hno hah ka rawi niteh, ka lawkkam pou ka kuen e tuenla kong dawkvah, BAWIPA ni hettelah a dei,
Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Wa bābānnin da suna kiyaye Asabbatai, waɗanda suka zaɓi yin abin da ya gamshe ni suna kuma riƙe da alkawarina kankan,
5 Ahnimouh koe ka im vah thoseh, ka rapan thung thoseh, canu capa katawnnaw hlak haiyah, pahnim hoeh nahan minhawinae ka poe han. Ahnimouh koe yungyoe kâraphoe thai hoeh e min hah ka poe han.
a gare su cikin haikalina da kuma bangayensa zan ba da matuni da kuma suna mafi kyau fiye da’ya’ya maza da kuma’ya’ya mata; zan ba su madawwamin sunan da ba za a raba su da shi ba.
6 Ahnie san lah o hane, BAWIPA min lungpataw hane, BAWIPA kâuep hane, ramlouk e tami capanaw a mahmawk lahoi BAWIPA hoi kâkuennaw hai sabbath ek laipalah, ya hanelah ka lawkkam ka kuen e pueng,
Baƙin da suka miƙa kansu ga Ubangiji don su bauta masa, su kuma ƙaunaci sunan Ubangiji, waɗanda kuma suke yin masa sujada, duk waɗanda suka kiyaye Asabbaci ba tare da ƙazantar da shi ba suka kuma riƙe alkawarina kankan,
7 ahnimouh roeroe hah ka mon kathoung koe ka ceikhai han. Kaie ratoumnae im dawk ka lunghawikhai han, hmaisawi thueng hanlah poe e naw hoi thuengnae naw hah, kaie khoungroe dawk hoi ka dâw pouh han. Bangkongtetpawiteh, kaie ka im teh, miphunnaw pueng hanelah ratoumnae im ati awh han.
waɗannan ne zan kai tsattsarkan dutsena in sa su yi farin ciki a gidana na addu’a. Hadayunsu na ƙonawa da sadakokinsu za su zama abin karɓa a bagadena; gama za a ce da gidana gidan addu’a domin dukan al’ummai.”
8 Bawipa Jehovah ni a pâlei e Isarel bout ka pâkhueng e ni, ama koe pâkhueng tangcoung e naw touksin laipalah, tami alouknaw hai ahnimouh koe ka pâkhueng han telah ati.
Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa, zai tattara korarru na Isra’ila, “Zan ƙara tattaro waɗansu bayan waɗanda na riga na tattara.”
9 Thingyei um e moithangnaw pueng hoiyah, ratu um kaawm e moithangnaw pueng, ca hanelah tho awh.
Ku zo, dukanku namun jeji, ku zo ku ci, dukanku namun jeji!
10 Ahnimae ramvengnaw teh a mit ka dawn e a tho. Thainae ka tawn hoeh e naw seng lah ao awh teh, abuemlahoi a lawk kacaihoehe ui, ka rauk thai hoeh e ui lah ao awh. Karum mang sak hoi, pou ka ip niteh, i dueng ka panki e lah ao awh.
Matsaran Isra’ila makafi ne, dukansu jahilai ne; dukansu bebayen karnuka ne ba za su iya haushi ba; suna kwance ne kawai suna mafarki, suna son barci ba dama.
11 Ka carawng ni teh ka khout boihoeh e uinaw lah ao awh. Ahnimouh teh, thaipanueknae ka tawn hoeh e tukkhoumnaw doeh. Makhomaram vah, mahoima mek nahanelah abuemlahoi lam a phen awh toe.
Su karnuka ne masu kwaɗayi; ba su taɓa ƙoshi. Su makiyaya ne marasa ganewa; duk sun nufi inda suka ga dama, kowa yana nemar wa kansa riba.
12 Tho awh haw, misur ka thokhai vai, yamu hah king net awh sei. Tangtho hai sahnin e patetlah han na a, apap hai hoe apap han doeh telah ati.
Kowanne yakan ce, “Zo, bari in samo ruwan inabi! Bari mu cika cikinmu da barasa! Gobe ma zai zama kamar yau, ko ma fiye da haka.”