< Isaiah 51 >
1 Lannae ka pâlei niteh, BAWIPA ka tawng e taminaw ka lawk thai awh haw, nangmouh na kâdêinae lungsong hoi na tai awh e tangkom kâko khenhaw.
“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci kuke kuma neman Ubangiji. Dubi dutse daga inda aka yanke ku da kuma mahaƙar duwatsu inda aka fafe ku;
2 Nangmae na pa Abraham hoi nangmouh na kakhekung Sarah hah khenhaw. Bangtelamaw tetpawiteh, ahni dueng doeh ka kaw, yawkahawi sak teh, tami moikapap lah ka coung sak.
dubi Ibrahim, mahaifinku, da Saratu, wadda ta haife ku. Sa’ad da na kira shi kaɗai ne, na kuma albarkace shi na kuma mai da shi da yawa.
3 Hahoi BAWIPA ni Zion kho lung a pahawi han. Ahnie tami kingdinae hmuen pueng, lung a pahawi vaiteh, kahrawngum hah Eden hmuen patetlah ka sak vaiteh, ramkenae hah BAWIPA takha patetlah ka sak han. Lunghawilawkdeinae hoi nawmnae, lunghawilawk deinae hoi la saknae lawknaw athung vah hmu lah ao han.
Tabbatacce Ubangiji zai ta’azantar da Sihiyona zai kuma duba da tausayi a kan dukan kufanta; zai sa hamadanta ta zama kamar Eden, ƙeƙasasshiyar ƙasarta kamar lambun Ubangiji. Za a sami farin ciki da murna a cikinta, godiya da ƙarar rerawa.
4 Ka taminaw ka dei e thai awh haw. Ka miphunnaw na hnâpakeng awh haw. Kai koehoi kâlawk a tâco vaiteh, lawk ka tâtueng e teh taminaw hanelah, angnae lah ao han.
“Ku kasa kunne gare ni, mutanena; ku ji ni, al’ummata. Doka za tă fito daga gare ni; shari’ata za tă zama haske ga al’ummai.
5 Ka lannae teh a hnai toe. Kaie rungngangnae teh a tâco toe. Ka kut ni tamipueng lawk a ceng awh han. Tuilum ramnaw ni a panue awh vaiteh, ka kut a kâuep awh han.
Adalcina na zuwa da sauri, cetona yana a kan hanya, hannuna kuma zai kawo adalci ga al’ummai. Tsibirai za su dube ni su kuma jira da sa zuciya don hannuna.
6 Kalvan lah radoung awh haw, a rahim lae talai hai khenhaw. Kalvan teh hmaikhu patetlah a kahma teh, talai teh khohna patetlah a pawn han. Talai taminaw teh, tangkarang patetlah a due awh han. Hatei, rungngangnae teh a yungyoe a kangning vaiteh, lannae hai pahnawt thai lah awm mahoeh.
Ku daga idanunku zuwa sammai ku dubi duniya a ƙasa; sammai za su ɓace kamar hayaƙi, duniya za tă shuɗe kamar riga mazaunanta kuma su mutu kamar ƙudaje. Amma cetona zai dawwama har abada, adalcina ba zai taɓa kāsa ba.
7 Lannae phung ka panuek niteh, kaie kâlawk a lungthin dawk katatnaw, ka lawk thai awh haw. Taminaw e pathoenae taket awh hanh. Hnephnapnae hai taket awh hanh.
“Ku ji ni, ku da kuka san abin da yake daidai, ku mutanen da kuke da dokata a zukatanku. Kada ku ji tsoron ba’ar da mutane suke yi ko ku firgita saboda zargin da suke yi.
8 Bangkongtetpawiteh, ahnimanaw teh, khohna patetlah hmonae ni koung a ca awh han. Tumuen patetlah ahnimanaw teh pâri ni a ca awh han. Hatei, ka lannae teh a yungyoe a cak vaiteh, ka rungngangnae teh a se buet touh hnukkhu buet touh a kangning han.
Gama asu za su cinye su kamar riga; tsutsotsi za su cinye su kamar ulu. Amma adalcina zai dawwama har abada, cetona har dukan zamanai.”
9 Kâhlaw leih, kâhlaw leih, thaonae kâmahrawk leih. Ayan e tueng dawk palang na kâhlaw e patetlah kâhlaw leih. Rahab ka rek niteh, khorui hah patawnae kapoekung teh, BAWIPA nang nahoehmaw.
Ka tashi, ka tashi! Ka yafa wa kanka ƙarfi, Ya hannun Ubangiji; ka farka, kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a zamanai na dā. Ba kai ba ne wanda ya yayyanka Rahab gunduwa-gunduwa, wanda ya soki dodon ruwan nan?
10 Nang teh, kadung ni teh ka kaw e tuipui kahaksakkung, na rungngang e taminaw a cei nahanelah, tuipui a dungpoungnae koe lamthung na ka sak pouh kung teh nang nahoehmaw.
Ba kai ba ne ka busar da teku, ka busar da ruwan zurfafa masu girma, wanda ya yi hanya a cikin zurfafan teku saboda fansassu su ƙetare?
11 Hot patetlah a ratang e taminaw ni, BAWIPA koelah a ban awh vaiteh, amamae lû dawk a yungyoe lunghawinae la sak nalaihoi Zion lah a ban awh nahan, lunghawinae hoi a nawmnae a hmu awh vaiteh, lungmathoenae hoi khuikanae teh, koung a kahma han toe.
Waɗanda Ubangiji ya fansar za su dawo. Za su shiga Sihiyona da waƙoƙi; madawwamin farin ciki zai rufe kansu da rawani. Murna da farin ciki zai cika su, baƙin ciki da nishi zai ɓace.
12 Na lung ka mawng sak kung teh kai kama roeroe doeh. Tami capa pho patetlah kasakkung hoi kadout hane tami ka taket e tami teh apimaw.
“Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku. Wane ne ku da kuke tsoron mutane masu mutuwa,’ya’yan mutane waɗanda suke ciyawa ne kawai,
13 Talaidu adu ka ung niteh, kalvannaw kasakkung hoi nang na kasakkung BAWIPA na pahnim teh, pacekpahlek e tami ni kai na raphoe tawmlei toe telah na pouk teh ahnie lungkhueknae pou na taki. Ka pacekpahlek e tami a lungkhueknae teh atu nâmaw ao.
har da kuka manta da Ubangiji Mahaliccinku, wanda ya shimfiɗa sammai ya kuma kafa harsashen duniya, har kuna zama da tsoro kowace rana saboda fushin masu zalunci, waɗanda sun ƙudura sai sun hallaka? Gama ina fushin mai zalunci?
14 Tangkom thung dout mahoeh. Rawca hai pout mahoeh, Karang lah hloutnae koe a pha han.
Ba da daɗewa za a’yantar da’yan kurkuku; ba za su mutu a kurkuku ba, ba kuwa za su rasa abinci ba.
15 Kai teh, tuipui ka yue ni teh tuicapa kahramsakkung nangmae Jehovah na Cathut doeh. A min teh ransahu BAWIPA doeh.
Gama ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya dama teku domin raƙumansa su yi ruri, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
16 Kalvan ka kangdout sak niteh, talai adu ka ung e ni Zion koevah, ka tami lah na o telah ka ti thai nahanelah, ka lawk na pahni dawk ka hruek toe. Ka kut e tâhlip hoi nang teh na ramuk toe telah ati.
Na sa maganata a bakinka na kuma rufe ka da inuwar hannuna, Na shimfiɗa sammai, na kafa harsashen duniya, na kuma ce wa Sihiyona, ‘Ku mutanena ne.’”
17 Oe, Jerusalem, BAWIPA e kut dawk e lungkhueknae manang kanetkung napui, kâhlaw leih, thaw nateh kâhlaw leih. nang ni tâluengsaknae manang hai koung na nei toe. A radue hai koung na nei toe.
Ki farka, ki farka! Ki tashi, ya Urushalima, ke da kika sha daga hannun Ubangiji kwaf na fushinsa, ke da kika shanye har ƙasar kwaf kwaf da ya sa mutane suna tangaɗi.
18 Na khe e na capanaw thung dawk, nama lam kapâtuekung buet touh hai awm hoeh. Na kawk e capanaw thung dawk nama kut hoi na ka hrawi hane tami buet touh hai awm hoeh.
Cikin dukan’ya’yan da ta haifa; cikin dukan’ya’yan da ta yi reno babu wani da zai kama hannunta.
19 Takang a tho vaiteh tami kingdinae hoi, tahloi hoi theinae, hete runae kahni touh nange lathueng a pha toe. Apinimaw na ka khai vaiteh, lung na pahawi han.
Waɗannan masifu riɓi biyu sun auko miki, wa zai ta’azantar da ke? Lalaci da hallaka, yunwa da takobi, wa zai ƙarfafa ki?
20 Na capanaw ni kângai a ru awh han. Tangkhek dawk kâman e Atha patetlah lam tangkuem dawk ayan awh vaiteh, BAWIPA e lungkhueknae hoi Cathut e yuenae teh a boum awh han.
’Ya’yanki sun sume; sun kwanta kusurwar kowane titi, kamar barewar da aka kama da tarko. Sun cika da fushin Ubangiji da kuma tsawatawar Allahnki.
21 Hatdawkvah, pacekpahlek e ka khang e tami, misurtui hloilah alouke paruinae hoi ka parui e tami thai awh haw.
Saboda haka ki ji wannan, ke mai wahala, wadda ta bugu, amma ba da ruwan inabi.
22 Na BAWIPA, a taminaw lawk ouk ka kâpankhai e, na Bawipa Jehovah ni a dei e teh, khenhaw! pâyawnae manang, ka lungkhueknae manang dawk e a taisawm hah na kut dawk e ka la vaiteh, nang teh bout na net mahoeh toe.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, Allahnki, wanda ya kāre mutanensa, “Duba, na ƙwace daga hannunki kwaf da ya sa ki tangaɗi; daga wannan kwaf, kwaf na fushina, ba za ki ƙara sha ba.
23 Hatei, nang koe vah na tak van coungroe thai nahanelah, tabawk haw telah a titeh, na lathueng kacetnaw hanelah, lamthung patetlah na tak a phai teh, patawnae na kapoekungnaw e kut dawk, hote yamu manang ka hruek han.
Zan sa shi a hannuwan masu gwada miki azaba, waɗanda suke ce miki, ‘Fāɗi rubda ciki don mu iya taka a kanki.’ Kika kuma mai da bayanki kamar ƙasa, kamar titin da ake takawa a kai.”