< Isaiah 46 >

1 Bel ni a lû a saling teh, Nebo a kârahnoum sak. Ahnimae meikaphawknaw teh, a khok pali touh e saring e van doeh a hung awh. Na phu rumram hanelah doeh sak e lah ao teh, saringnaw ni nget ka tâwn lah a phu awh.
Bel ya rusuna, Nebo ya durƙusa ƙasa; ana ɗaukan gumakansu a kan dabbobi ne. Siffofin da ake yawo da su nawaya ne, kayan nauyi masu gajiyarwa.
2 A kârahnoum awh teh, rei a rawp awh. Amamae hnokari kârungngang thai awh hoeh. Amamanaw san lah letlang a ceikhai awh.
Sun durƙusa suka kuma rusuna tare; ba su iya kuɓutar da nauyin kaya su kansu sukan tafi bauta.
3 Oe Jakop imthungnaw ka lawk thai awh haw. Ka cawi rae imthungnaw, pek na khe hoi vonthung na o na hoi doeh kai ni na tawm toe.
“Ku kasa kunne gare ni, ya ku gidan Yaƙub, dukanku waɗanda kuka rage na gidan Isra’ila, ku da na lura da ku tun da aka yi cikinku, na kuma riƙe ku tun haihuwarku.
4 Na matawng totouh hai na sam a po ditouh, kai teh hot patetlah e tami lah ka o teh, nangmanaw na tawm awh han, na sak awh e patetlah na ring awh vaiteh, na rungngang awh han.
Har lokacin da kuka tsufa kuka yi furfura ni ne shi, ni ne shi wanda zai lura da ku. Na yi ku zan kuma riƙe ku; zan lura da ku in kuma kuɓutar da ku.
5 Nangmouh ni api hoi maw na mei na kâla sak awh han. Api hoi maw na kâvan sak awh teh, api hoi maw na bangnue awh han.
“Da wa za ku kwatanta ni ko ku ɗauka daidai da ni? Da wa nake kama da har da za ku kwatanta ni?
6 Yawngya thung hoi sui moikapap rasa e patetlah ngun hai yawcu dawk a khing, sum kahlun e koe meikaphawk lah na sak sak awh teh, na tabo sin awh teh na bawk awh.
Waɗansu sukan zubar da zinariya daga jaka su kuma auna azurfa a ma’auni; sukan yi haya maƙerin zinariya don yă ƙera allah, su kuma rusuna su yi masa sujada.
7 A loung dawk a hrawm awh teh, a ceikhai awh teh, amae hmuen dawk ouk a pâhung awh. Pou a kangdue teh, a onae hmuen koehoi kampuen mahoeh toe. A kaw awh nakunghai lawk dei pouh thai mahoeh. A rucatnae koehoi hai rungngang thai mahoeh.
Sukan daga shi a kafaɗunsu su kuma ɗauke shi; sukan kafa shi a tsaye a wurinsa, a can kuwa zai tsaya. Daga wannan wuri ba zai iya gusawa ba. Ko da wani ya nemi taimakonsa, ba ya amsawa; ba zai iya cetonsa daga wahala ba.
8 Oe lawk kaeknaw, hetheh pahnim awh hanh. Tongpa katang lah awm awh nateh, bout pouk awh.
“Ku tuna da wannan, ku sa shi a zuciya, ku riƙe shi a zuciya, ku’yan tawaye.
9 Ayan e hno hah pahnim hanh awh. Bangkongtetpawiteh, Kai teh na Cathut lah ka o teh, kai hloilah Cathut alouke awm hoeh. Kai hoi kâvan e awm hoeh.
Ku tuna da abubuwan da suka riga suka faru, waɗannan na tun dā; ni ne Allah, kuma babu wani; ni ne Allah kuma babu wani kamar ni.
10 Kamtawngnae koehoi apout totouh thoseh, ayan hoi kaawm rah boihoeh e hnonaw thoseh, ka dei teh ka pouknae a kuep han, ka ngai e pueng be ka sak han telah a ti.
Nakan sanar da ƙarshe tun daga farko, daga fil azal, abin da yake zuwa nan gaba. Na ce nufina zai tabbata, kuma zan aikata dukan abin da na gan dama.
11 Kanîtholah hoi e ka matheng e tava, ahlanae hmuen koehoi ka pouk e hah ka kaw, yo ka dei e patetlah ka sak han.
Daga gabas na kira tsuntsun da yake farauta; daga can ƙasa mai nesa, wani mutumin da zai cika nufina. Abin da na riga na faɗa, shi zan sa ya faru; abin da na shirya, shi zan aikata.
12 Lannae hoi ahla poungnae koe kaawmnaw ka lawk thai awh haw.
Ku kasa kunne, ku masu taurinkai, ku da kuke nesa da adalci.
13 Kahnaicalah lannae ka thokhai han. Ahla poungnae koe kaawm mahoeh. Rungngangnae, lungmanae nihai, na ring mahoeh. Zion vah rungngangnae ka ta vaiteh, ka bawilennae Isarel hanelah ka hruek han.
Ina kawo adalcina kusa, ba shi da nisa; kuma cetona ba zai jinkirta ba. Zan yi wa Sihiyona ceto, darajata ga Isra’ila.

< Isaiah 46 >