< Isaiah 29 >
1 Ariel kho, Ariel kho, Devit ni a tungpupnae kho a rawk toe. Kum touh hnukkhu kum touh pakawi awh. Pawinaw hah patuen patuen to awh.
Kaitonki, Ariyel, Ariyel birnin da Dawuda ya zauna! Ƙara shekara ga shekara a kuma bar shagulgulanki su yi ta kewayewa.
2 Hatei, kai ni Ariel kho hah runae ka kâhmo sak han. Hote kho dawk khuikanae hoi cingounae ao han. Hote kho teh ka hmalah Ariel kho patetlah ao han.
Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
3 Kai teh nangmouh petkâkalup lah ransanaw ka tungpup sak han. Ramvengimnaw hoi pet na kalup vaiteh, lampawpkhunaw hai ka tai han.
Zan kafa sansani kewaye da ke duka; zan kewaye ki da hasumiyoyi in tasar miki da ayyukan kwantona na yaƙi.
4 Nang teh rahnoum sak lah na o vaiteh, talai thung na deipan han. Rep na tabonae vaiphu thung hoi na lawk a tâco han. Na lawk teh kahrai lawk patetlah talai thung hoi a tâco han. Na lawk teh talai thung hoi paiyaicalah thai lah ao han.
Za a ƙasƙantar da ke, za ki ƙi yin magana daga ƙasa; maganarki za tă yi ƙasa-ƙasa daga ƙura. Muryarki za tă zama kamar fatalwa daga ƙasa; daga ƙura maganarki zai fito ƙasa-ƙasa.
5 Hatei, na tarannaw teh vaiphu patetlah ao awh vaiteh, kamathengnaw hai palek e cahik patetlah ao awh han.
Amma abokan gābanki masu yawa za su zama kamar ƙura mai laushi, sojojinsu masu firgitarwa za su yi ta tashi kamar yayin da iska ta hura. Farat ɗaya, cikin ɗan lokaci,
6 Vaitalahoi pouk laipalah, ransahu BAWIPA ni khoparit lawk, tâlî, puenghoi kacai e lawk, ka kang e hmaipalai naw sin vaiteh, nang koe pai hanelah a tho han.
Ubangiji Maɗaukaki zai zo da tsawa da rawar ƙasa da ƙara mai girma, da hadarin iska da guguwa da harshe na wuta mai ci.
7 Ariel kho ka tuk e ram pueng dawk e ransanaw, hote kho hoi hote kho hah ka tuk ni teh hote kho ka rektap e tami pueng teh, mang patetlah tangmin e vision patetlah ao han.
Sa’an nan sojojin dukan al’umman da suka yi yaƙi da Ariyel, da suka fāɗa mata da kagararta suka kuma yi mata kwanto, za su zama kamar yadda yake da mafarki, wahayi da dare,
8 A von ka hlam e ni bu ka ca toe telah a mang a sak eiteh, a kâhlaw toteh, a von toungloung a hlam e patetlah thoseh, tui kahran e ni hai, tui ka nei toe telah a mang a sak eiteh, a kâhlaw toteh tui toung loung a kahran e patetlah thoseh Zion mon ka tuk e ram pueng dawk e ransanaw teh ao awh han.
kamar sa’ad da mai yunwa yana mafarki cewa yana cin abinci, amma sai ya farka, yunwan tana nan; kamar sa’ad da mai ƙishirwa yana mafarki cewa yana shan ruwa, amma sai ya farka yana suma, da ƙishinsa. Haka zai zama da sojoji na dukan al’ummai da suka yi yaƙi da Dutsen Sihiyona.
9 Hmoung tet awh nateh, hmoung ngam awh. Mit dawn awh nateh, hmawt laipalah awm awh. Misur net laipalah parui awh. Yamu net laipalah rawrawcu laihoi cet awh.
Ku firgita ku kuma yi mamaki, ku makance kanku ku kuma zama a makance; ku bugu, amma ba da ruwan inabi ba, ku yi tangaɗi, amma ba daga barasa ba.
10 Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni inae hoi kâkuen e muitha hah nangmae lathueng a awi vaiteh, nangmae profet mitnaw hah tabuem vaiteh, na hmunae lûnaw hah a ramuk han.
Ubangiji ya kawo muku barci mai nauyi, Ya rufe idanunku (annabawa); ya rufe kawunanku (masu duba).
11 Nangmouh hanelah vision pueng teh, tacikkin e ca thung e lawklungnaw patetlah ao. Hot hah cakathoumnaw koe poe vaiteh, hete ca hah atu touk haw, telah na tetpawiteh, ahni ni, hete ca teh tacikkin lah ao dawkvah, kai ka touk thai hoeh, telah bout ati han.
Gare ku duk wannan wahayi ba kome ba ne sai dai maganganun da aka rufe a cikin littafi. In kuma kun ba da littafin ga wani wanda zai iya karanta, kuka kuma ce masa, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ba zan iya ba; an rufe shi.”
12 Hahoi hote ca hah, ca kathoum hoeh e koe bout poe nateh, hete ca hah atu touk haw, telah na tetpawiteh, ahni ni, kai teh ca ka thoum hoeh bout ati han.
Ko kuwa in kun ba da littafin ga wani wanda ba zai iya karantawa ba, kuka kuma ce, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ban iya karatu ba.”
13 Bawipa ni, hete miphunnaw ni pahni hoi kai koe rek na hnai awh teh, amamae pahni hoi kai hah na pholen awh. Ahnimae lungthin teh kai hoi a kâhla poung. Ahnimouh ni tami ni sak e kâlawk hoi kai hah na taki awh.
Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.
14 Hatdawkvah, khenhaw! Hete miphun koe kângairu hno buet touh hnukkhu buet touh hah puenghoi kângairu sak nahanelah, bout ka patue han rah. Ahnimouh thung e a lungkaangnaw e lungangnae teh a rawk han. Kathoumnaw e thoumnae hai a kahma han telah ati.
Saboda haka zan firgita waɗannan mutane sau ɗaya da abubuwan banmamaki a kan abubuwan banmamaki; hikimar masu hikima za tă lalace, azancin masu azanci zai ɓace.”
15 BAWIPA ni panue hoeh nahanelah pouknae teh kadung poung lah a hro awh teh, amamae sakyoenae teh hmonae koe a sak awh teh, kaimouh hah apinimouh na hmu va, kaimouh hah apinimouh na panue va, telah ouk ka tet e taminaw teh a yawthoe awh.
Kaiton waɗanda suke zuwa manyan zurfafa don su ɓoye shirye-shiryensu daga Ubangiji, waɗanda suke aikinsu cikin duhu su yi tunani, “Wa yake ganinmu? Wa zai sani?”
16 Nangmouh ni palet lah na o sak awh toe. Hlaam ka bo e hah amhru patetlah pouk kawi na maw. Sak lah kaawm e ni kasakkung hanelah, ahni ni kai na sak e nahoeh, telah ati kawi na maw. Sakyoe lah kaawm e hno ni, ka sakyoe hanelah, ahni teh banghai panuek hoeh, ati kawi na maw.
Kuna birkitar abubuwa, sai ka ce an mayar da mai ginin tukwane ya zama yumɓu! Abin da aka yi zai ce wa wanda ya yi shi, “Ba shi ne ya yi ni ba”? Tukunya za tă iya ce wa mai ginin tukwane, “Ba ka san kome ba”?
17 Lebanon mon teh talai ahawi lawhmuen lah ao teh, talai kahawi e lawhmuen teh ratu lah ao nahan sica doeh a ngai toe.
Cikin ɗan lokaci, za a mai da Lebanon gona mai taƙi kuma gona mai taƙi za tă zama kamar kurmi?
18 Hatnae hnin dawkvah, hnâ ka thai hoeh e naw ni Cakathoung e lawk a thai awh han. Mitdawnnaw ni vuivainae hoi hmonae dawk hoi hlout awh vaiteh, mit a hmu awh han.
A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
19 Lung kârahnoum e naw teh, BAWIPA dawk lunghawinae hah a katha lah bout a hmu awh han. Ayâ rahak kamathoe e taminaw teh, Isarelnaw e kathounge Bawipa dawk a lunghawi awh han.
Masu tawali’u za su sāke yin farin ciki a cikin Ubangiji; mabukata za su yi farin ciki cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
20 Bangkongtetpawiteh, ka mathengpaan e tami teh kahmat vaiteh, ka dudam e tami teh a kahma han.
Masu zalunci za su ƙare, masu ba’a za su ɓace, kuma dukan waɗanda suke da ido don mugunta za su hallaka,
21 Yonnae sak hanelah a pawp teh, lawk lahoi tami buetbuet touh a yon sak teh, kho longkha koe ahni hanelah karap ka patung pouh e tami hoi ayawmyin lah tami kalannaw e ham hah ka lawm e tami pueng teh, raphoe lah ao awh han.
waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
22 Hatdawkvah, Abraham ka rungngang e BAWIPA ni, Jakop miphun hoi kâkuen lah, Jakop miphun teh a hnukkhu kayanae hoi minhmai mathoenae hai awm mahoeh toe.
Saboda haka ga abin da Ubangiji wanda ya fanshi Ibrahim, ya ce wa gidan Yaƙub, “Ba za a ƙara kunyata Yaƙub ba; fuskokinsu kuma ba za su ƙara yanƙwanewa ba.
23 Ahnimouh ni kai ni ka sak e hno a hmu awh navah, kaie ka min hah amamae lungui vah a thoungsak awh han. Jakop miphun e kathounge BAWIPA teh a thoung tet awh vaiteh, Isarel Cathut teh a taki awh han.
Sa’ad da suka ga’ya’yansu a tsakiyarsu, aikin hannuwansu, za su kiyaye sunana da tsarki; za su san tsarkin Mai Tsarkin nan na Yaƙub, za su kuma ji tsoron Allah na Isra’ila.
24 Lam ka phen e naw ni thaipanueknae hoi kâkuen e muitha hah coe awh vaiteh, lunghminhoehnae hoi ka cingou e naw ni hai cangkhainae lawk hah a dâw awh han telah ati.
Su da suke marasa azanci a ruhu za su sami fahimtar; waɗanda suke gunaguni za su yarda da koyarwa.”