< Habakkuk 2 >

1 Kai ni kama e ramvengim dawk ka kangdue teh kalupnae tapang koe ka o, kai heh bangtelamaw na dei pouh han tie thoseh, yon na pen pawiteh bangtelamaw ka pathung han tie thoseh, ka ring teh ka o navah,
Zan tsaya wurin tsarona in kuma zauna a kan katanga; zan jira in ga abin da zai ce mini, da kuma wace amsa zan bayar ga wannan kuka.
2 BAWIPA ni ka touk e taminaw ni yawng laihoi a touk thai awh nahan, pâpho e lawk hah calung dawk thut haw.
Sa’an nan Ubangiji ya amsa ya ce, “Ka rubuta wannan ru’uya ka bayyana ta a fili a kan alluna don mai shela yă ruga da ita, yă kai.
3 Hote pâpho lawk teh atueng bawnae tue dei ngainae doeh. A laithout hoeh, tang ka tho hoeh nakunghai ngaihawi haw. A ro hoehnahlan a kuep mingming han.
Gama ru’uyar tana jiran ƙayyadadden lokaci; tana zancen ƙarshe kuma ba za tă zama ƙarya ba. Ko da ka ga kamar tana jinkiri, ka jira ta; lalle za tă zo, ba za tă makara ba.
4 Pouknae karasang e tami teh a lungthin lan hoeh, tamikalan teh a yuemnae lahoi a hring han.
“Duba, abokin gāba ya cika da ɗaga kai; sha’awarsa ba daidai ba ce, amma mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiyarsa,
5 Hothloilah misur, thouk ka net e tami teh lawkkam cak hoeh. Kâoup e tami teh amae hmuen koe awm thai laipalah, amae hounlounnae hah phuen patetlah akaw sak teh, duenae patetlah karoum thai hoeh e lungthin a tawn teh, khocaramca naw pueng hah a man teh, ama koe a kamkhueng sak. (Sheol h7585)
ba shakka, ruwan inabi ya yaudare shi; yana fariya kuma ba ya hutu. Domin shi mai haɗama ne kamar kabari kuma kamar mutuwa, ba ya ƙoshi; yakan tattara dukan al’ummai wa kansa yana kuma kama dukan mutane su zama kamammu. (Sheol h7585)
6 Hote taminaw ni pacekpahleknae lahoi banglahai noutna awh mahoeh. Ma e hnopai lah kaawm hoeh e ka lat e tami teh a yawthoe. Na totouh maw laiba hoi ao han vai, telah dei awh mahoeh namaw.
“Dukansu ba za su yi masa tsiya, suna yin masa ba’a da dariya ba, suna cewa, “‘Kaito ga wannan wanda ya tara wa kansa kayan sata ya kuma wadatar da kansa da kayan ƙwace! Har yaushe wannan abu zai ci gaba?’
7 Nang na ka kei e taminaw thaw awh vaiteh, ka tarawk e taminaw teh kâhlaw awh mahoeh maw. Nang teh ahnimouh ni lawp e tami lah na o awh han.
Masu binka bashi ba za su taso maka nan da nan ba? Ba za su farka su sa ka fargaba ba? Ta haka ka zama ganima a gare su.
8 Nang ni tami moikapap na lawp dawkvah kacawie taminaw ni nang teh na lawp awh han. Tami theinae yon, khocanaw pueng pacekpahleknae yon kecu dawk nang na pathung han.
Domin ka washe al’ummai masu yawa, mutanen da suka rage za su washe ka. Domin ka zub da jinin mutane; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
9 Arasangnae koe tabu ka tuk ni teh rucatnae dawk hoi a taminaw hlout nahanelah ka tawng e tami teh a yawthoe.
“Kaito ga wanda ya gina masarautarsa da ƙazamar riba don yă kafa sheƙarsa can bisa, don yă tsere wa zama kango!
10 Nang ni taminaw na thei e lahoi mae miphunnaw kaya sak hanelah kho na pouk dawkvah na hringnae na payon toe.
Ka ƙulla lalacin mutane masu yawa, ta haka ka kunyatar da gidanka ka kuma hallaka ranka.
11 Atangcalah tapang lah thung e talung buet touh ni a hram teh, pangkhek ni thingnaw thung hoi a pato.
Duwatsun katanga za su yi kuka, ginshiƙan katako kuma za su amsa.
12 Tami thei e lahoi kho ka thawng e tami, hnokahawihoeh e sak e laihoi khopui ka caksak e tami teh a yawthoe awh.
“Kaiton mutumin da ya gina birni da jinin da ya zubar ya kuma kafa gari ta wurin mugun aiki!
13 Taminaw ni tha patung laihoi a tawk awh e pueng teh, ayawmyin lah na coung sak awh teh, a sak awh e pueng teh hmai hoi na sawi awh, hettelah katetkung teh ransahu BAWIPA ama doeh.
Ba Ubangiji Maɗaukaki ne ya ƙudura cewa wahalar mutane ta zama mai kawai don wuta ba, cewa al’ummai su gajiyar da kansu a banza ba?
14 Bangkongtetpawiteh, tuipui ni a onae hmuen koung a licung e patetlah talai taminaw ni BAWIPA bawilennae hah panuethainae hoi akawi awh han.
Gama duniya za tă cika da sanin ɗaukakar Ubangiji, yadda ruwaye suka rufe teku.
15 Imri hah caici lah ao teh kaya sak nahanlah yamu ka pânei e tami teh a yawthoe.
“Kaito wanda ya ba wa maƙwabtansa abin sha, yana ta zubawa daga salkan ruwan inabi har sai sun bugu, don dai yă ga tsiraicinsu.
16 Hatdawkvah nang teh minhmai mathoenae hoi, kayanae hoi na boum han. Nama hai yamu na net vaiteh caici lah na o han. Cathut e aranglae kut dawk kaawm e manang teh nang koe phat vaiteh, panuettho e palonae ni na bawilennae teh a ramuk han.
Za ka cika da kunya a maimakon ɗaukaka. Yanzu lokacinka ne! Kai ma ka sha, a kuma tone asirinka! Gama kwaf na hannun daman Ubangiji yana zuwa kewaye da kai, abin kunya kuma zai rufe darajarka.
17 Lebanon mon pacekpahleknae yon, saringnaw hah taki ka tho e hnonaw hoi raphoenae yon ni nang teh na ramuk han. Tami theinae yon hoi khocanaw pueng pacekpahleknae yon teh ao.
Ɓarnar da ka yi wa Lebanon zai komo kanka, kuma hallakar dabbobin da ka yi zai sa dabbobi su tsorata ka. Gama ka zub da jinin mutum; ka hallaka ƙasashe, da birane, da kuma kowa da yake cikinsu.
18 Meikaphawk ni bang hawinae maw na poe teh kasakkung ni khuet a sak vaw. Meikaphawk hoi kacangkhaikung kaphawk naw ni ahawinae bangmaw na poe teh, kasakkung ni a sak e a kâuepkhai teh a lawk ka a e meikaphawk hah khuet a sak vaw.
“Ina amfanin gunki da mutum ne ya sassaƙa? Ko siffar da take koyar da ƙarya? Gama wanda ya yi shi yana dogara ne ga halittarsa; ya yi gumakan da ba sa magana.
19 Thingphek hah kâhlaw haw, talung hah thaw haw telah ka tet e tami teh a yawthoe. Hote hno ni na cangkhai han na maw Sui, ngun hoi pathoup eiteh athung hringnae tawn hoeh.
Kaito wanda ya ce da katako, ‘Rayu!’ Ko kuwa dutse marar rai, ‘Farka!’ Zai iya bishewa ne? An dalaye shi da zinariya da azurfa; ba numfashi a cikinsa.”
20 Cathut teh bawkim kathoung dawk ao dawkvah, a hmalah taminaw pueng lungmawng lahoi awm awh haw.
Amma Ubangiji yana a cikin haikalinsa mai tsarki; bari dukan duniya tă yi shiru a gabansa.

< Habakkuk 2 >