< Kamtawngnae 44 >

1 Ahnimouh ni imkaringkung koevah, ahnimouh ni aphu thai yit touh, cawngko pakawi pouh nateh, amamae tangka rip hah amamae cawngko som koe lengkaleng tat pouh.
Yusuf kuwa ya ba wa mai yin masa hidima a gida, waɗannan umarnai cewa, “Cika buhunan mutanen nan da abinci iyakar yadda za su iya ɗauka, ka kuma sa kuɗin kowanne a bakin buhunsa.
2 Hahoi kaie manang, ngun manang hah a cahnoung e cawngko som dawkvah cakang phu tangka hoi na ta pouh han, telah kâ a poe.
Sa’an nan ka sa kwaf nawa, wannan na azurfa a bakin buhun autan, tare da kuɗinsa na hatsi.” Sai mai hidimar ya yi kamar yadda Yusuf ya umarta.
3 Khodai tahma vah ahnimouh teh amamae lanaw hoi a kamthaw awh.
Da gari ya waye, sai aka sallami mutanen tare da jakunansu.
4 Kho thung hoi a kamthaw awh teh ahlapoungnae koe a pha awh hoehnahlan, Joseph ni imkaringkung koe thaw nateh ahnimanaw hah pâlei haw. Hahoi na pha toteh ahnimouh koe, bangkongmaw hawinae hah hawihoehnae hoi na patho awh.
Ba su yi nisa da birnin ba sa’ad da Yusuf ya ce wa mai yin masa hidima, “Tashi, ka bi waɗannan mutane nan da nan, in ka same su, ka ce musu, ‘Me ya sa kuka sāka alheri da mugunta?
5 Hot hah, kaie bawipa e misur neinae hoi hma lae ka tho hane kong a panuenae nahoehmaw. Het patet lae na o awh e heh puenghoi na payon awh, na ti pouh han.
Ba da wannan kwaf ne maigidana yake sha daga ciki yana kuma yin amfani da shi don duba? Wannan mugun abu ne da kuka yi.’”
6 Hahoi, rek a pha toteh hottelah a dei pouh.
Sa’ad da ya same su, sai ya maimaita waɗannan kalmomi gare su.
7 Ahnimouh ni ahni koe, bawipa, bangkongmaw het patet lae lawk na dei, na sannaw ni hot patet e hno ka sak awh hoeh.
Amma suka ce masa, “Me ya sa ranka yă daɗe yake faɗin irin waɗannan abubuwa? Allah yă sawwaƙe bayinka su yi irin wannan abu!
8 Khenhaw! kaimae cawngko som dawk ka hmu awh e tangka hoi Kanaan kho hoi nang koe bout ka thokhai awh nahoehmaw. Bangtelamaw na bawipa im e tangka hoi sui teh ka paru thai awh han namaw.
Mun ma dawo maka da kuɗin da muka samu a cikin bakunan buhunanmu daga ƙasar Kan’ana. Saboda haka me zai sa mu saci azurfa ko zinariya daga gidan maigidanka?
9 Na sannaw thung dawk hote hno na hmunae pueng dout seh. Kaimouh hai bawipa e san lah ka o awh yawkaw han, ati awh.
In aka sami wani daga cikin bayinka da shi, zai mutu; sai sauran su zama bayin mai girma.”
10 Ahni ni bokheiyah, atu hai nangmae lawk patetlah lawiseh, hno ka hmunae tami hah ka san lah ao vaiteh, nangmouh teh toun kaawm hoeh lah na o awh han telah ati.
Sai ya ce, “To, shi ke nan, bari yă zama yadda kuka faɗa. Duk wanda aka same shi da kwaf na azurfan zai zama bawana, sauran kuwa za su’yantu daga zargin.”
11 Hat nah tahma vah amamae cawngko lengkaleng a patue awh teh lengkaleng a paawng awh.
Da sauri kowannensu ya sauko da buhunsa ƙasa, ya buɗe.
12 Ahni ni kacuepoung koehoi kanawpoung totouh a tawng pouh. Hattoteh Benjamin e cawngko dawk manang teh a hmu.
Sa’an nan mai hidimar ya fara bincike, farawa daga babba, ya ƙare a ƙaramin. Aka kuwa sami kwaf ɗin a buhun Benyamin.
13 Hat nah tahma vah a khohna a phi awh, lanaw a phu sak awh teh kho dawk a ban awh.
Ganin wannan sai suka kyakkece rigunansu. Sa’an nan suka jibga wa jakunansu kaya, suka koma birni.
14 Judah hoi a hmaunawnghanaw teh Joseph im a pha awh, ama teh haw vah a la o rah. Hahoi a hmalah a tabo awh.
Yusuf yana nan har yanzu a gida sa’ad da Yahuda da’yan’uwansa suka shiga, suka fāɗi rub da ciki a ƙasa a gabansa.
15 Hahoi Joseph ni bangmaw na sak awh. Kai patetlae tami ni hmalah ka tho hane hno a panue han tie na panuek awh hoeh maw, telah ati.
Yusuf ya ce musu, “Mene ne wannan da kuka yi? Ba ku san cewa mutum kamar ni yana iya gane abubuwa ta wurin duba ba?”
16 Judah ni ka bawipa nang koe bangvai ka dei awh toung. Bangmaw ka pâpha thai awh han. Cathut ni na sannaw yonnae teh a hmu toe. Khenhaw! ka bawipa kaimouh hoi ahnie kut dawk manang a hmu e hoi na san lah doeh ka o awh toe telah ati.
Yahuda ya amsa ya ce, “Me za mu ce wa ranka yă daɗe? Yaya kuma za mu wanke kanmu daga wannan zargi? Allah ya tona laifin bayinka. Ga mu, za mu zama bayinka, da mu da wanda aka sami kwaf ɗin a hannunsa.”
17 Hatei ahni ni, hottelah khoeroe ka sak mahoeh, a kut dawk manang a hmunae dueng doeh ka san lah ao vaiteh nangmouh teh na pa koe karoumcalah cet awh, telah ati.
Amma Yusuf ya ce, “Allah yă sawwaƙe in yi haka! Mutumin da aka sami kwaf ɗin a hannunsa ne kaɗai zai zama bawana. Sauranku, ku koma ga mahaifinku da salama.”
18 Hat nah tahma vah, Judah ni Joseph hah a hnai teh, Oe ka bawipa, pahren lahoi na san heh, ka bawipa na san heh na hnâthainae koe lawk kam touh na dei sak haw. Na lungkhueknae hah na san koe kaman sak hanh. Bangtelah tetpawiteh, nang teh Faro patetlah doeh na o.
Sai Yahuda ya haura zuwa wurinsa ya ce, “Ranka yă daɗe, roƙo nake, bari bawanka yă yi magana da ranka yă daɗe. Kada ka yi fushi da bawanka, ko da yake daidai kake da Fir’auna kansa.
19 Ka bawipa nang ni, na pa nakunghai, hmaunawngha nakunghai na tawn maw telah na sannaw hah na pacei.
Ranka yă daɗe ya tambayi bayinka ya ce, ‘Kuna da mahaifi ko ɗan’uwa?’
20 Kaimouh ni nang koe ka matawngpoung e na pa ka tawn awh. Matawng sawi a sak e camoca ka tawn awh teh buet touh teh a due toe, a manu ni a khe e dawk ahni dueng ao teh a na pa ni a pahren poung, ka ti awh.
Muka kuwa amsa, ‘Muna da mahaifi tsoho, akwai kuma ɗa matashi, wanda aka haifa masa cikin tsufarsa. Ɗan’uwansa ya rasu, shi ne kuwa ɗa kaɗai na mahaifiyarsa da ya rage, mahaifinsa kuwa yana ƙaunarsa.’
21 Nang ni, ahni ka hmu thai nahanlah kai koe thokhai awh ati.
“Sai ka ce wa bayinka, ‘Ku kawo mini shi don in gan shi da kaina.’
22 Ka bawipa kaimouh ni tongpaca ni a na pa cettakhai thai mahoeh, bangkongtetpawiteh, a na pa cettakhai pawiteh a na pa a due han doeh ka ti awh.
Muka kuwa ce wa ranka yă daɗe, ‘Saurayin ba zai iya barin mahaifinsa ba, gama in ya bar shi, mahaifinsa zai mutu.’
23 Hatei, nang ni na nawngha cahnoung nangmouh koe tho van hoehpawiteh, ka mei na hmawt awh mahoeh toe, ati.
Amma ka faɗa wa bayinka, ‘Sai kun kawo ƙaramin ɗan’uwanku tare da ku, in ba haka ba, ba za ku sāke ganin fuskata ba.’
24 Hahoi, na sannaw apa koe ka pha awh toteh, ka bawipa, bawipa nange lawk hah ka dei pouh awh.
Sa’ad da muka koma wurin bawanka mahaifinmu, sai muka faɗa masa abin da ranka yă daɗe ya ce.
25 Apa ni bout cet awh nateh, mamouh hanelah cakang youn touh bout ran awh, ati.
“Sai mahaifinmu ya ce, ‘Ku koma ku sayo ƙarin abinci.’
26 Hatei kaimouh ni ka cet thai awh mahoeh, nawngha cahnoung kaimouh koe tho van pawiteh dueng doeh ka cei awh han. Bangkongtetpawiteh, nawngha cahnoung kaimouh koe tho van hoehpawiteh ahnie mei ka hmawt thai awh mahoeh toe, telah ka ti pouh awh.
Amma muka ce, ‘Ba za mu iya gangarawa ba, sai in ƙaramin ɗan’uwanmu yana tare da mu. Ba za mu iya ganin fuskar mutumin ba, sai ƙaramin ɗan’uwanmu yana tare mu.’
27 Na san kaimae na pa ni, ka yu ni capa kahni touh na khe pouh tie na panue awh.
“Bawanka mahaifinmu ya ce mana, ‘Kun san cewa matata ta haifa mini’ya’ya biyu maza.
28 Buet touh teh kai koehoi a tâco teh koung paset e lah ao mue toe, hahoi teh ahni ka hmawt boihoeh toe.
Ɗayansu ya tafi daga gare ni, na kuwa ce, “Tabbatacce an yayyage shi kaca-kaca.” Ban kuwa gan shi ba tuntuni.
29 Hahoi hete camo heh kai koe hoi na ceikhai teh, runae kâhmo pawiteh, ka sampo hah lungmathoenae lahoi phuen dawk na loum sak awh toe, telah ati. (Sheol h7585)
In kun ɗauki wannan daga wurina shi ma wani abu ya same shi, za ku kawo furfura kaina zuwa kabari cikin baƙin ciki.’ (Sheol h7585)
30 Hatdawkvah, tongpaca heh kaimouh koe tho van laipalah na san apa koe ka tho pawiteh, a hringnae hoi tongpaca e hringnae mekkawme lah ao dawkvah,
“Saboda haka yanzu, in saurayin ba ya nan tare da mu sa’ad da na koma ga bawanka mahaifina, in kuma mahaifina, wanda ransa yana daure kurkusa da ran saurayin,
31 tongpaca tho van hoeh tie hah a panue tahma kadout han doeh. Hattoteh na sannaw ni na san apa e sampo hah lungmathoenae hoi phuen koe ka loum sak yawkaw han doeh. (Sheol h7585)
ya ga cewa saurayin ba ya nan, zai mutu. Bayinka za su sa bawanka, mahaifinmu, yă mutu cikin baƙin ciki, da tsufansa. (Sheol h7585)
32 Bangtelah tetpawiteh, na san ni nang koe ka thokhai hoehpawiteh, a yungyoe na hmalah yonpen e lah ka o han telah apa koe tongpaca kong dawk thoe yo ka bo toe.
Gama ni baranka na ɗauki lamunin saurayin a wurin mahaifinsa da cewa, ‘In ban komo maka da shi ba, sai alhakinsa yă zauna a kaina a gaban mahaifina, dukan raina!’
33 Pahren lahoi na san hah tongpaca yueng lah ka bawipa, na san lah na awm sak nateh, tongpaca heh a hmaunaw hoi ban sak leih.
“To, yanzu, ina roƙonka bari bawanka yă zauna a nan a matsayin bawanka, ranka yă daɗe a maimakon saurayin, a kuma bar saurayin yă koma da’yan’uwansa.
34 Bangkongtetpawiteh, kai koe tongpaca tho van hoehpawiteh bangtelamaw apa koe ka cei thai awh han vaw. Telah hoehpawiteh, apa koe ka phat hane thoenae teh ka hmu payon awh han doeh, telah ati.
Yaya zan koma ga mahaifina, in saurayin ba ya tare da ni? A’a! Kada ka bari in ga baƙin cikin da zai auko wa mahaifina.”

< Kamtawngnae 44 >