< Kamtawngnae 29 >
1 Jakop ni pou a cei teh Kanîtholae taminaw e ram dawk a pha.
Sa’an nan Yaƙub ya ci gaba da tafiyarsa har ya kai ƙasar mutanen gabashi.
2 A khet navah tuikhu kaawm e lawpam vah tuhu kathum touh a kamkawn e hah a hmu. Bangkongtetpawiteh, tuikhu thung e tui hah tunaw ouk a pânei awh. Tuikhu koe lungsong ao.
A can ya ga rijiya a jeji da garkuna uku na tumaki kwance kusa da ita, gama a wannan rijiya ce ake shayar da garkuna. Dutsen da ake rufe bakin rijiyar mai girma ne.
3 Hote hmuen koe tunaw pueng pâkhueng lah ao han. Tuikhu khannae lungsong hah takhoe vaiteh, tu tui pânei hoi talung teh ama onae hmuen dawk bout teng lah ao han.
Sa’ad da dukan garkuna suka taru a can, sai makiyayan su gungurar da dutsen daga bakin rijiyar su shayar da tumaki. Sa’an nan su mai da dutsen a wurinsa a bakin rijiya.
4 Jakop ni ahnimouh koevah, ka hmaunawnghanaw api kho maw, telah a pacei. Ahnimouh ni, Haran taminaw doeh telah atipouh awh.
Yaƙub ya tambayi makiyayan ya ce, “’Yan’uwa, ina kuka fito?” Suka amsa, “Mu daga Haran ne.”
5 Ahni ni ahnimouh koevah, Nahor capa Laban na panue awh maw telah a pacei. Ahnimouh ni, Oe ka panue awh, telah atipouh awh.
Sai ya ce musu, “Kun san Laban, jikan Nahor?” Suka amsa, “I, mun san shi.”
6 Ahni ni ahnimouh koevah, a hring rah maw, telah a pacei. Ahnimouh ni, Oe a dam rah doeh, khenhaw! a canu Rachel hai tu hoi a tho lahun, telah atipouh awh.
Sa’an nan Yaƙub ya tambaye su, “Yana nan lafiya?” Suka ce, “I, yana lafiya, ga ma’yarsa Rahila tafe da tumaki.”
7 Ahni ni, Khenhaw! Kanî asaw rah, saring pâkhueng hanelah khout hoeh rah. Tunaw hah tui pânei awh nateh bout tha awh ei, telah atipouh.
Ya ce, “Duba har yanzu da sauran rana da yawa, lokaci bai kai na tara garkuna ba. Ku shayar da tumaki ku mai da su wurin kiwo.”
8 Hateiteh, ahnimouh ni, tuhunaw pueng pâkhueng teh tuikhu tengnae talung takhoe hoehnahlan pueng teh tui pânei thai lah awm awh hoeh. Takhoe hnukkhu to doeh tu heh tui ouk ka pânei awh, telah atipouh awh.
Suka amsa suka ce, “Ba za mu iya ba, sai dukan garkunan sun taru, aka kuma gungurar da dutsen daga bakin rijiyar. Sa’an nan za mu shayar da tumakin.”
9 Hottelah, lawk a kâpan navah, Rachel teh a na pa e tunaw hoi a tho, bangkongtetpawiteh ahni teh tu ka khoum e napui lah ao.
Tun yana cikin magana da su, sai ga Rahila ta zo da tumakin mahaifinta, gama ita makiyayyiya ce.
10 Hahoi, hettelah ao. Jakop ni a manu e a thangroi Laban e canu Rachel hoi tunaw a hmu toteh, a cei sin teh tuikhu tengnae talung hah a takhoe pouh teh a manu e a thangroi e tu hah tui a pânei pouh.
Sa’ad da Yaƙub ya ga Rahila’yar Laban, ɗan’uwan mahaifiyarsa, da tumakin Laban, sai ya tafi ya gungurar da dutsen daga bakin rijiyar, ya kuma shayar da tumakin kawunsa.
11 Hahoi, Jakop ni Rachel hah a paco teh ngawngngawng a ka.
Sa’an nan Yaƙub ya sumbaci Rahila, ya kuma ɗaga murya ya yi kuka.
12 Jakop ni Rachel koe a na pa e a na minca lah a onae hoi Rebekah e capa lah a onae kong hah a dei pouh. Hatdawkvah, Rachel ni a na pa koe ayawng teh a dei pouh.
Ya riga ya faɗa wa Rahila cewa shi dangin mahaifinta ne kuma ɗan Rebeka. Saboda haka ta ruga da gudu ta faɗa wa mahaifinta.
13 Hahoi, Laban ni a tawncanu e capa Jakop kong a thai tahma, ahni dawn hanelah ayawng. A tapam teh a paco hnukkhu, a im vah a hrawi. Jakop ni Laban koe hno kâhmo e akongnaw pueng a dei pouh.
Nan da nan, da Laban ya sami labari game da Yaƙub, ɗan’yar’uwarsa, ya gaggauta yă sadu da shi. Sai ya rungume shi ya sumbace shi, ya kuma kawo shi gidansa, a can kuwa Yaƙub ya faɗa masa dukan waɗannan abubuwa.
14 Laban ni ahni koe, nang teh ka misa katang doeh, telah atipouh teh ahni koevah thapa yung touh ao.
Sa’an nan Laban ya ce masa, “Kai nama da jinina ne.” Bayan Yaƙub ya zauna da shi na wata guda cif,
15 Laban ni Jakop koevah, Ka minca lah na o dawkvah, aphu laipalah ka thaw na tawk han na maw. Bangmaw na poe han dei haw, telah atipouh.
sai Laban ya ce masa, “Don kawai kai dangina ne na kusa, sai kawai ka yi mini aiki a banza? Faɗa mini abin da albashinka zai zama.”
16 Laban ni canu kahni touh a tawn teh a camin teh Leah a phung, a cahnoung teh Rachel a phung.
Laban dai yana da’ya’ya mata biyu; sunan babbar Liyatu, sunan ƙaramar kuwa Rahila.
17 Leah teh a mit roumkawt e lah ao. Hatei, Rachel teh a tungtang hoi a mei kahawi e tami lah ao.
Liyatu tana da raunannun idanu, amma Rahila dai tsarinta yana da kyau kuma kyakkyawa ce.
18 Jakop ni Rachel a ngai dawkvah, na canu kanaw e Rachel hanlah kum sari touh na thaw ka tawk han, telah atipouh.
Yaƙub ya ƙaunaci Rahila, sai ya ce, “Zan yi maka aiki na shekaru bakwai domin ƙaramar’yarka Rahila.”
19 Laban ni, ayâ alouke ka poe hlak teh nang na poe e heh ahawihnawn han doeh, kai koe awmh, telah atipouh.
Laban ya ce, “Ya fi kyau in ba ka ita, da in ba wani mutum dabam. Zauna tare da ni.”
20 Hatdawkvah, Jakop ni Rachel hanlah kum sari touh a thaw a tawk pouh, a lungpataw poung dawkvah hnin dawngdengca e patetlah a pouk.
Saboda haka Yaƙub ya yi bauta shekaru bakwai domin a ba shi Rahila, amma shekarun suka zama kamar’yan kwanaki ne kawai gare shi saboda ƙaunar da yake mata.
21 Jakop ni Laban koe, ka ikhai thai nahanlah ka yu teh na poe leih, bangkongtetpawiteh, ahnintha teh akuep toe, telah atipouh.
Sa’an nan Yaƙub ya ce wa Laban, “Ba ni matata. Lokacina ya cika, ina kuma so in kwana da ita.”
22 Laban ni khoca pueng a pâkhueng teh bu canae pawi a sak.
Saboda haka Laban ya tara dukan mutanen wurin, ya yi biki.
23 Hahoi, kho a hmo nah a canu Leah a hrawi teh Jakop koevah a thak pouh teh a ikhai.
Amma da yamma ta yi, sai ya ɗauki’yarsa Liyatu ya ba da ita ga Yaƙub, sai Yaƙub ya kwana da ita.
24 Laban ni a sannu Zilpah hah a canu Leah koevah san hanlah a poe.
Laban kuma ya ba da baranyarsa Zilfa wa’yarsa tă zama mai hidimarta.
25 Khodai toteh, khenhaw! Leah lah a o, Jakop ni Laban koevah, ka lathueng vah na sak e heh bangmaw. Rachel ka yu nahanlah na thaw ka tawk hoeh na maw. Bangkongmaw na dum, telah atipouh.
Sa’ad da safiya ta yi, sai ga Liyatu! Saboda haka Yaƙub ya ce wa Laban, “Mene ne ke nan ka yi mini? Na yi maka bauta domin Rahila, ba haka na yi ba? Don me ka ruɗe ni?”
26 Laban ni, Ka ram dawk a hmau hoehnahlan a nawngha ceisak phung roeroe nahoeh.
Laban ya amsa, “Ba al’adarmu ba ce a nan a ba da’ya ƙarama aure kafin’yar fari.
27 Hete napui hanlah hnin sari kuep sak ei, hahoi, kum sari touh ka thaw bout na tawk han e dawk alouknaw hai na poe han, telah atipouh e patetlah,
Ka gama makon amaryanci na’yar nan; sa’an nan za mu ba ka ƙaramar ita ma, don ƙarin waɗansu shekaru bakwai na aiki.”
28 Jakop ni hottelah a sak teh hnin sari touh a kuep sak teh Laban ni a canu Rachel haiyah a yu hanlah a poe.
Haka kuwa Yaƙub ya yi. Ya gama mako guda da Liyatu, sa’an nan Laban ya ba shi’yarsa Rahila tă zama matarsa.
29 Hahoi, Laban ni a sannu Bilhah hah a canu Rachel koevah a san hanlah a poe.
Laban ya ba da baranyarsa Bilha wa’yarsa Rahila ta zama mai hidimarta.
30 Rachel bout a ikhai. Leah hlakvah Rachel heh a lung hoe a pataw dawkvah, Laban e thaw kum sari touh bout a tawk pouh.
Yaƙub ya kwana da Rahila ita ma, ya kuwa ƙaunaci Rahila fiye da Liyatu. Ya kuma yi wa Laban aiki na ƙarin waɗansu shekaru bakwai.
31 BAWIPA ni Leah teh lungpataw hoeh tie a panue dawkvah a thun a kamawng sak. Hatei, Rachel teh a carôe.
Sa’ad da Ubangiji ya ga ba a ƙaunar Liyatu, sai ya buɗe mahaifarta, amma Rahila ta zama bakararriya.
32 Leah teh camo a vawn teh ca tongpa a khe, a min lah Reuben a phung. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni runae ka kâhmo e a panue. Hatdawkvah, atu teh ka vâ ni na lungpataw han toe, telah ati.
Sai Liyatu ta yi ciki ta haifi ɗa. Ta sa masa suna Ruben, gama ta ce, “Domin Ubangiji ya ga wahalata. Tabbatacce mijina zai ƙaunace ni yanzu.”
33 Camo bout a vawn teh ca tongpa bout a khe. Kai na hnoun e BAWIPA ni a thai dawkvah, hete ca tongpa hai na poe telah ati teh Simeon telah min a phung.
Ta sāke yin ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Gama Ubangiji ya ji cewa ba a ƙaunata, ya ba ni wannan shi ma.” Saboda haka ta ba shi suna Simeyon.
34 Camo bout a vawn teh ca tongpa bout a khe. Atu teh ca tongpa kathum touh ka khe pouh toe dawkvah, ka vâ ni na tha mahoeh toe, telah ati. Hatdawkvah, a min lah Levih a sak.
Har yanzu ta yi ciki, sa’ad da kuma ta haifi ɗa sai ta ce, “Yanzu, a ƙarshe mijina zai manne mini, gama na haifa masa’ya’ya maza uku.” Saboda haka ta ba shi suna Lawi.
35 Hahoi, camo bout a vawn teh ca tongpa bout a khe. Atu teh, BAWIPA ka pholen han, telah ati. Hatdawkvah, a min Judah a phung. Hahoi teh, camo khe hoeh toe.
Ta sāke yin ciki, sa’ad da ta haifi ɗa sai ta ce, “A wannan lokaci zan yabi Ubangiji.” Saboda haka ta ba shi suna Yahuda. Sa’an nan ta daina haihuwa.