< Kamtawngnae 18 >
1 Abraham teh kanîthun khumbei a thoe lahun nah, rim takhang koe a tahung navah BAWIPA teh Mamre kathenkungnaw koehoi ahni koe a kamnue.
Ubangiji ya bayyana ga Ibrahim kusa da manyan itatuwan Mamre yayinda yake zaune a mashigin tentinsa da tsakar rana.
2 A khet teh a hmalah tami kathum touh a kangdue e a hmu navah, rim takhang koehoi ahnimanaw kâhmo hanelah a yawng teh talai dawk a tabo.
Da Ibrahim ya ɗaga ido, sai ya ga mutum uku suna tsaye kusa da shi. Sa’ad da ya gan su, sai ya tashi nan da nan daga mashigin tentinsa, ya tarye su, ya rusuna har ƙasa.
3 Hahoi, ka bawipa na hmalah minhmai kahawi ka hmawt pawiteh na san heh na cettakhai hanh.
Ya ce, “Ranka yă daɗe, in na sami tagomashi daga gare ku kada ku wuce bawanku.
4 Tui youn touh ka sin vaiteh na khok pâsu awh nateh, thingkung rahim kâhat awh ei.
Bari a kawo ruwa ku wanke ƙafafunku, ku huta a ƙarƙashin wannan itace.
5 Na tha tawn e roum nahanelah vaiyei youn touh ka sin hnukkhu, na cettakhai awh. Hottelah e coe hanelah na san onae koe na pha toe telah atipouh. Ahnimanaw ni hai na dei patetlah sak lawih atipouh.
Bari in samo muku wani abu ku ci don ku wartsake, sa’an nan ku ci gaba da tafiyarku; da yake kun biyo wurin bawanku.” Suka ce, “To, sai ka yi abin da ka ce.”
6 Abraham teh rim thung kaawm e Sarah koe karanglah a yawng teh tavai sum thum touh hane coungkacoe lat nateh karanglah kanawk nateh thawng leih atipouh.
Saboda haka Ibrahim ya ruga zuwa wurin Saratu a cikin tenti ya ce, “Yi sauri, ki shirya mudu uku na gari mai laushi, ki cuɗa shi, ki yi burodi.”
7 Hahoi Abraham ni maitohu koe a yawng teh, maitoca a tak kathâw e a la teh, a san thoundoun koe a poe teh karanglah a rakueng sak.
Sa’an nan Ibrahim ya yi gudu zuwa garkensa, ya zaɓi ɗan maraƙi ya ba wa bawansa, bawansa kuma ya yi sauri ya gyara shi.
8 Hathnukkhu, sanutui hoi maitoca moi ahnimae hmalah a pâtoum pouh teh a ca awh. Ahnimanaw ni a ca awh lahun nah, ama teh thingkung rahim a kangdue.
Sa’an nan Ibrahim ya ɗauko dambu da madara da naman ɗan maraƙin da aka gyara, ya kawo a gabansu. Yayinda suke ci, ya tsaya a gindin itace kusa da su.
9 Ahnimanaw ni na maw Sarah ao telah a pacei navah rim thung ao telah atipouh.
Sai suka ce masa, “Ina Saratu matarka?” Ibrahim ya ce, “Tana can cikin tenti.”
10 Hahoi ahnimanaw ni palawng het tuektue nah nang koe bout ka tho vaiteh na yu Sarah ni ca tongpa a khe han atipouh. Hatnavah Sarah teh ahnimae a hnukkhu lae rim takhang koe ao teh a thai.
Sa’an nan ɗayansu ya ce, “Lalle zan komo wurinka war haka shekara mai zuwa. Saratu matarka kuwa za tă haifi ɗa.” Saratu kuwa tana a bayansu tana ji daga mashigin tenti.
11 Abraham hoi Sarah teh a matawng ni teh a kumcue roi poung toe. Sarah teh camo o thainae a pout toe.
Ibrahim da Saratu dai sun riga sun tsufa sosai. Saratu kuma ta wuce shekarun haihuwa.
12 Hatdawkvah, Sarah ni lunghawinae kai ni ka tawn han rah maw ati teh duem a panui. Ka bawipa hai a matawng poung toe telah ati.
Saboda haka Saratu ta yi dariya da ta yi tunani a zuci tana cewa, “Bayan ƙarfina ya ƙare, maigidana kuma ya tsufa, yanzu zan sami wannan jin daɗi?”
13 BAWIPA ni Abraham koevah, bangkongmaw Sarah ni ka matawng toung dawkvah camo ka khe thai han rah maw ti teh a panui vaw.
Sai Ubangiji ya ce wa Ibrahim, “Me ya ba Saratu dariya har da ta ce, ‘Har zan iya haifi ɗa duk ta tsufata yanzu?’
14 BAWIPA hanelah hno ka ru ao maw. A tueng khoe e patetlah palawng vah Sarah camo a khe han telah atipouh.
Akwai abin zai gagari Ubangiji? Zan komo wurinka a ƙayyadadden lokacin nan shekara mai zuwa kuma Saratu za tă haifi ɗa.”
15 Hatei Sarah ni ka panui hoeh titeh a kâpapha. Bangkongtetpawiteh, a lungpuen dawk doeh. Ahni ni nahoeh na panui atipouh awh.
Saratu ta ji tsoro, don haka sai ta yi ƙarya ta ce, “Ban yi dariya ba.” Ya ce, “A’a, kin yi dariya.”
16 Hahoi, taminaw hote hmuen koehoi a thaw awh teh Sodom kho a radoung awh. Abraham hai ahnimanaw a thak hanelah a kâbang van.
Sai mutanen suka tashi suka nufi Sodom, Ibrahim kuwa ya yi musu rakiya, ya yi bankwana da su.
17 Hatei BAWIPA ni ka sak hane hno Abraham koe ka pâpha pouh han maw.
Sai Ubangiji ya ce, “Zan ɓoye wa Ibrahim abin da nake shirin yi?
18 Abraham teh tami kalen hoi Athakasaipounge miphun lah a coung han. Talaivan e tami pueng ni ahni lahoi yawhawi a coe awh han.
Lalle Ibrahim zai zama al’umma mai girma da kuma mai iko, kuma ta wurinsa dukan al’umman duniya za su sami albarka.
19 Bangkongtetpawiteh ahni ni hmalah ka tho hane a canaw hoi imthungnaw ni BAWIPA e lamthung a dawn awh vaiteh, lannae hoi hnokahawi sak hanelah, ka dei tangcoung e patetlah BAWIPA ni Abraham koe kakuep sak hanelah ahni teh ka panue e doeh telah ati.
Saboda na zaɓe shi don yă umarci’ya’yansa da iyalinsa a bayansa su kiyaye hanyoyin Ubangiji, ta wurin yin abin da yake daidai da kuma yin adalci, domin Ubangiji ya aikata abin da ya yi wa Ibrahim alkawari.”
20 Hahoi BAWIPA ni Sodom hoi Gomorrah kho dawk e hramnae lawk hoi a yonnae teh puenghoi a len toung dawkvah,
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kuka a kan Sodom da Gomorra ta yi yawa, zunubinsu kuma ya yi muni sosai,
21 Atu ka cei vaiteh kai koe ka phat e a hram awh patetlah ahnimanaw ni a sak katang maw. Sak katang hoeh maw tie atu ka khet han. Sak hoehpawiteh a sak hoeh e ka panue han telah ati.
zan gangara in ga ko abin da suka yi ya yi muni kamar yadda kukan ya zo gare ni, zan bincike.”
22 Hote taminaw teh hote hmuen koehoi a kamlang awh teh Sodom kho lah a cei awh. Abraham ma teh BAWIPA hmalah paroup a kangdue.
Sai mutanen suka juya suka nufi wajen Sodom amma Ibrahim ya ci gaba da kasance a gaban Ubangiji.
23 Hahoi Abraham ni a hnai teh, tamikalannaw hai tamikathoutnaw hoi mek na raphoe han maw.
Sai Ibrahim ya matso wurinsa ya ce, “Za ka hallaka masu adalci tare da masu mugunta?
24 Hote kho dawk tamikalan 50 touh awm pawiteh, a thung e tamikalan 50 touh ao kecu dawk hote hmuen teh na raphoe han maw.
Me zai faru in akwai mutum hamshin masu adalci a cikin birnin? Ashe, za ka hallaka shi, ba za ka cece wurin saboda mutane hamsin nan masu adalcin da suke a cikinsa ba?
25 Tamikalannaw hah tamikathoutnaw patetlah khang sak hane teh nang hoi kâhlat naseh. Talaivan pueng lawkcengkung ni kalan lah lawkceng mahoeh maw.
Tabbatacce ba za ka taɓa aikata irin wannan abu ba, ka kashe masu adalci tare da masu mugunta, ka ɗauka masu adalci da masu mugunta daidai? Tabbatacce ba za ka taɓa aikata irin wannan abu ba! Mai hukuncin dukan duniya ba zai aikata gaskiya ba?”
26 Hottelah BAWIPA ni Sodom kho thung vah, tamikalan 50 touh ka hmawt pawiteh, ahnimouh kecu dawk hote hmuen pueng teh ka pasai han telah atipouh.
Ubangiji ce, “In na sami mutum hamshin masu adalci a cikin birnin Sodom, zan bar dukan birnin saboda su.”
27 Abraham ni kai teh vaiphu hoi hraba lah ka o ei, BAWIPA nang koe lawk na pacei hanelah tha bout ka kâla.
Sai Ibrahim ya ƙara cewa, “Yanzu da na yi karambani har na yi magana da Ubangiji, ko da yake ni ba kome ba ne illa turɓaya da toka,
28 Tamikalan 50 touh dawk panga touh kuep hoehpawiteh, hote panga touh akuep hoeh dawk, hote khopui teh na raphoe han maw, telah a pacei. Ahni ni hawvah 45 touh ka hmu nakunghai ka raphoe mahoeh atipouh.
in yawan masu adalci sun kāsa hamshin da mutum biyar fa? Za ka hallaka dukan birnin saboda rashin mutum biyar ɗin?” Ya ce, “In na sami mutum arba’in da biyar a wurin, ba zan hallaka shi ba.”
29 Hahoi 40 touh ka hmu yawkaw han doeh bout atipouh navah, 40 touh hai ka raphoe mahoeh atipouh.
Ya sāke cewa, “In mutum arba’in kaɗai aka samu a can fa?” Ya ce, “Saboda mutum arba’in ɗin, ba zan aikata ba.”
30 Hahoi Oe BAWIPA na lungphuen hanh, bout na pacei ei nei, 30 touh ka hmu yawkaw han doeh bout atipouh navah, 30 touh hane dawk hai ka raphoe mahoeh atipouh.
Sai ya ce, “Kada Ubangiji ya yi fushi, amma bari in ƙara magana. A ce mutum talatin kaɗai aka samu a can fa?” Ya ce, “Ba zan aikata ba, in na sami mutum talatin a can.”
31 Ahni ni thai haw, BAWIPA koe lawk bout ka pacei ei nei, hawvah 20 touh ka hmu yawkaw han doeh bout atipouh navah, 20 touh hane dawk hai ka raphoe mahoeh atipouh.
Ibrahim ya ce, “Yanzu fa da na yi karambani har na yi magana da Ubangiji, in ashirin kaɗai aka samu a can fa?” Ya ce, “Saboda ashirin ɗin, ba zan hallaka shi ba.”
32 Hahoi, Oe BAWIPA na lungkhuek hanh yawkaw, vai touh bout na pacei einei, hawvah 10 touh ka hmawt pawiteh atipouh navah, 10 touh hane dawk hai ka raphoe mahoeh atipouh.
Sa’an nan Ibrahim ya ce, “Kada Ubangiji yă yi fushi, amma bari in ƙara magana sau ɗaya tak. In aka sami mutum goma kaɗai a can fa?” Ubangiji ya ce, “Saboda goma nan, ba zan hallaka shi ba.”
33 BAWIPA teh Abraham hoi lawk koung a kâpato roi hnukkhu a ceitakhai. Abraham haiyah a ma onae koe a ban.
Sa’ad da Ubangiji ya gama magana da Ibrahim, ya tafi, Ibrahim kuma ya koma gida.