< Kamtawngnae 13 >
1 Hathnukkhu Izip ram hoi Abram a tâco teh akalae ram Negev lah vah a yu, a tawn e hnopai pueng hoi a kamthaw teh a hnuk vah Lot hai a kâbang.
Saboda haka Abram ya haura daga Masar zuwa Negeb tare da matarsa, da dukan abin da yake da shi tare da Lot.
2 Abram teh saringnaw, suinaw, ngunnaw hoi lutlut a bawi.
Abram ya azurta ƙwarai da dabbobi, da azurfa, da kuma zinariya.
3 Negev ram lahoi bout a kamthaw teh ahmaloe pasuek e rim ao na koe lah a cei. Hote im teh Bethel hoi Ai kho rahak vah ao.
Daga Negeb, ya ci gaba da tafiyarsa a wurare dabam-dabam har ya kai tsakanin Betel da Ai, a inda dā ya kafa tentinsa na fari
4 Hmaloe pasuek e khoungroe a saknae hmuen koe bout a pha navah, Abram ni BAWIPA min a kaw.
da kuma inda dā ya gina bagade. A can Abram ya kira bisa sunan Ubangiji.
5 Abram koe kâbang e Lot hai tunaw, maitonaw hoi rimnaw a tawn van.
Lot wanda yake tafiya tare da Abram, shi ma yana da garken shanu da tumaki da kuma tentuna.
6 Ahnimouh roi teh cungtalah kho rei a sak roi hanelah, hote ram ni khout hoeh. Hnopai a tawn roi e ekvoi apap dawkvah cungtalah kho sak thai roi hoeh toe.
Wannan ya sa har ƙasar ba tă ishe su yayinda suke zama tare ba, saboda mallakarsu ta yi yawa har ba za su iya zama tare ba.
7 Hatdawkvah, Abram e saring kakhoumnaw hoi Lot e saring kakhoumnaw kâpohoehnae ao. Hat nae tueng dawk Kanaan tami hoi Periznaw hote ram dawk ao awh.
Rikici kuma ya tashi tsakanin masu kiwon dabbobin Abram da na Lot. Mazaunan ƙasar, a lokacin kuwa Kan’aniyawa da Ferizziyawa ne.
8 Hahoi, Abram ni Lot koevah, maimouh roi teh, hmaunawngha roi doeh. Hatdawkvah, nang hoi kai rahak thoseh, nange saring kakhoumnaw hoi kaie saring kakhoumnaw rahak thoseh kâpohoehnae awm hanh naseh.
Saboda haka Abram ya ce wa Lot, “Kada mu bar rikici yă shiga tsakaninmu, ko kuma tsakanin masu kiwon dabbobinka da nawa, gama mu’yan’uwa ne.
9 Na hmalah ram moi ao nahoehmaw. Kai koehoi cet leih. Nang avoilah na cet pawiteh kai aranglah ka cei han telah atipouh.
Ba ga dukan ƙasar tana gabanka ba? Bari mu rabu. In ka yi hagu sai ni in yi dama. In ka yi dama, sai ni in yi hagu.”
10 Lot ni a radoung navah, Jordan yawn pueng teh tui ka duk niteh, Jehovah e takha patetlah Sodom hoi Gomorrah kho BAWIPA ni a raphoe hoehnahlan, Zoar lah ceinae Izip ram patetlah a hmu.
Lot ya ɗaga idanunsa sama ya dubi kwarin Urdun, sai ya ga kwarin yana da ciyawa mai kyau ƙwarai sai ka ce lambun Ubangiji, kamar ƙasar Masar, wajajen Zowar. (Wannan fa kafin Ubangiji yă hallaka Sodom da Gomorra.)
11 Hottelah Lot ni Jordan yawn pueng a rawi. Hatdawkvah, Lot teh kanîtholah a cei teh buet touh hoi buet touh a kamphei roi.
Saboda haka sai Lot ya zaɓar wa kansa dukan kwarin Urdun, ya tashi ya nufi wajen gabas. Haka fa suka rabu da juna.
12 Abram teh Kanaan ram dawk kho a sak. Lot teh thingyei yawn dawk e khopuinaw koe kho a sak teh, Sodom kho teng rim a sak.
Abram ya zauna a ƙasar Kan’ana, yayinda Lot ya zauna cikin biranen kwari, ya kafa tentunansa kusa da Sodom.
13 Hatei Sodom kho taminaw teh tamikathout lah ao awh teh, BAWIPA koevah tamikayon poung lah ao awh.
Mutanen Sodom kuwa mugaye ne, sun aikata zunubi ƙwarai ga Ubangiji.
14 Lot hoi a kamphei hnukkhu BAWIPA ni Abram a kaw teh na onae hmuen koehoi atung, aka, kanîtho, kanîloumlah radoung haw.
Bayan Lot ya rabu da Abram, sai Ubangiji ya ce wa Abram, “Ɗaga idanunka daga inda kake, ka dubi arewa da kudu, gabas da yamma.
15 Na hmu e ram pueng nama hoi na ca catounnaw na poe vaiteh a yungyoe e ram lah ao han.
Dukan ƙasar da kake gani zan ba ka, kai da zuriyarka har abada.
16 Na ca catounnaw vaiphu patetlah ka pungdaw sak han. Tami ni vaiphu touk thai pawiteh na ca catounnaw hai a touk thai han.
Zan sa zuriyarka tă yi yawa kamar ƙurar ƙasa, har in wani yana iya ƙidaya ƙurar, to, za a iya ƙidaya zuriyarka.
17 Thaw nateh ayung lahoi thoseh, adangka lahoi thoseh cet haw, kai ni na poe han.
Tafi, ka ratsa tsawo da fāɗin ƙasar, gama zan ba ka ita.”
18 Hatdawkvah, Abram ni rim a puen teh Hebron kho Mamre kathenkungnaw koe kho a sak teh, BAWIPA hanelah khoungroe a sak pouh.
Saboda haka Abram ya cire tentunansa, ya zo ya zauna kusa da manyan itatuwan Mamre a Hebron, inda ya gina bagade ga Ubangiji.