< Ezekiel 29 >
1 Kum hra, thapa yung hra, hnin hlaikahni navah, BAWIPA e lawk teh kai koe a pha teh,
A shekara ta goma, a wata na goma, a rana ta goma sha biyu, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 tami capa Izip siangpahrang Faro taranlahoi kangdout sin nateh ahni hoi Izip ram pueng taranlahoi lawk pâpho haw.
“Ɗan mutum, ka fuskanci Fir’auna sarkin Masar ka kuma yi annabci gāba da shi da dukan Masar.
3 Pato nateh Bawipa Jehovah ni a dei e hah dei pouh haw, Izip siangpahrang Faro, tuipui lungui dawk ka tabawk e, takikathopoung e khorui, tuipui heh kaie doeh, kama hanelah ka sak e doeh katetkung nang hah na taran.
Yi masa magana ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ina gāba da kai, Fir’auna sarkin Masar, kai babban mugun dodon ruwa kwance cikin rafuffukanka. Ka ce, “Nilu nawa ne; na yi shi wa kaina.”
4 Hateiteh na pâkha dawk hradang hoi na vawi vaiteh, tuipui dawk e tanganaw hah nange na lakep dawk ka kâbet sak han, nange tuipui lungui hoi kai ni ka rasa han, tuipui dawk kaawm e tanganaw, nange na lakep dawk ka kâbet sak han.
Amma zan sa ƙugiyoyi a muƙamuƙanka in sa kifin rafuffukanka su manne wa kamɓorinka. Zan jawo ka daga cikin tsakiyar rafuffukanka, da dukan kifayen rafuffukanka, waɗanda suka manne a ƙamborinka,
5 Nang hoi na tuipui dawk e tanga pueng hah, kahrawngum na ceitakhai vaiteh, kahrawngum vah na bo han, na racawng vaiteh bout na pâkhueng mahoeh toe, kahrawng e sarang hoi kalvan e tavanaw e rawca lah na poe han.
Zan bar ka a cikin hamada, kai da dukan kifin rafuffukanka. Za ka fāɗi a fili ba kuwa za a tattara ka ko a kwashe ba. Zan ba da kai kamar abinci ga namun jeji na duniya da tsuntsayen sararin sama.
6 Isarel imthung hanelah lungpum sonron patetlah ao dawkvah, Izip vah kho ka sak e pueng ni, kai heh BAWIPA lah ka o tie a panue awh han.
Ta haka dukan waɗanda suke zama a Masar za su san cewa ni ne Ubangiji. “‘Ka zama sandan iwa domin gidan Isra’ila.
7 Kut hoi na man awh navah khoe pouh teh, ahnimae loungnaw pueng na rakhing pouh, nang dawk a kamngawi awh navah, nang na kâkhoe vaiteh ahnimae a keng na pataw sak.
Sa’ad da suka kama ka da hannuwansu, ka tsattsage, ka kuma buɗu a kafaɗunsu; sa’ad da suka jingina a kanka, sai ka karye, bayansu kuwa ya firgita.
8 Hatdawkvah, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Khenhaw! na lathueng vah tahloi ka pha sak vaiteh, tami hoi saringnaw be ka thei han.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan kawo takobi a kanka in kashe mutane da dabbobi.
9 Izip ram teh tami kingdi lah ao han, hahoi kai teh BAWIPA lah ka o e hah a panue awh han. Bangkongtetpawiteh, tuipui hai kaie lah ao teh, ka sak e doeh, telah ati.
Masar za tă zama kufai. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji. “‘Domin ka ce, “Nilu nawa ne; ni na yi shi,”
10 Hatdawkvah, kai ni na taran teh, nange tuipui Migdol hoi Syene, Ethiopia khori totouh, Izip ram teh tahloi hoi be ka thei vaiteh kingdi lah ka o sak han.
saboda haka ina gāba da kai da rafuffukanka, zan kuma maishe ƙasar Masar ta lalace ta kuma zama kango daga Migdol zuwa Aswan, har iyakar Kush.
11 A kum 40 totouh tami cet mahoeh. Saring hai cet mahoeh, apihai karingkung awm mahoeh.
Ba ƙafar mutum ko ta dabbar da za tă ratsa ta; ba wanda zai zauna a can har shekaru arba’in.
12 Ka rawk e ramnaw dawk Izip ram teh kai ni ka raphoe han, tami kingdinae khonaw dawk a kum 40 touh Izip ramnaw dawk a rawk awh han. Izipnaw hah a ram tangkuem koe kai ni kâkayei sak han.
Zan mai da ƙasar Masar kufai a cikin ƙasashen da aka ragargaza, biranenta kuma za su zama kango har shekaru arba’in a cikin biranen da aka lalace. Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe.
13 Hateiteh, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, kum 40 a pha hnukkhu Izip heh a kâkayeinae koehoi tamihu koehoi ka kaw vaiteh, ka pâkhueng han.
“‘Duk da haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ƙarshen shekaru arba’in ɗin zan tattara Masarawa daga al’ummai inda aka warwatsa su.
14 Izipnaw hah santoungnae koehoi ka bankhai vaiteh, a onae ram dawk kârahnoum e uknaeram lah ao awh han.
Zan komo da su daga zaman bauta in mai da su zuwa Masar ta Bisa, ƙasarsu ta ainihi. A can za su zama masarauta marar ƙarfi.
15 Jentelnaw hah bout uk awh mahoeh, uknaeramnaw pueng dawk kathoungcalah ao han, alouke miphun hah bout uk sak hoeh nahanlah ka rahnoum sak han.
Za tă zama masarauta mafi rarrauna cikin masarautai, ba kuwa za tă ƙara ɗaga kanta a kan sauran al’ummai ba. Zan sa tă zama marar ƙarfi ƙwarai, har da ba za tă ƙara yin mulkin a kan al’ummai ba.
16 Ahnimouh koelah kangvawi e pueng ni a payonnae a kâpanue awh dawkvah, Isarelnaw kâuepkhai poung e lah awm mahoeh, hahoi Bawipa Jehovah lah ka o tie a panue awh han.
Masar ba za tă ƙara zama abin dogara ga mutanen Isra’ila ba amma za tă zama abin tunin zunubinsu na juyawa gare ta don taimako. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.’”
17 Kum 27, thapa yung pasuek, hnin pasuek nah BAWIPA e lawk kai koe bout a pha teh,
A shekara ta ashirin da bakwai, a wata na fari a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
18 tami capa Babilon siangpahrang Nebukhadnezar ni Taire taranlahoi thaw kalenpoung tawk hanelah, a ransahu hah a patoun. Tami pueng tampasam a nganae hoi aloungnaw be a kâpin toe, hatei, ama hoi a ransahu ni hai thaw a tawk awh e dawk Taire koe hoi a meknae banghai hmawt awh hoeh.
“Ɗan mutum, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya sa sojojinsa su matsa wa Taya; kowane kai ya koɗe, kowace kafaɗa kuma ta goge. Duk da haka shi da sojojinsa ba su sami wani lada daga matsin da suka yi a kan Taya ba.
19 Hatdawkvah, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, khenhaw! Izip ram teh, Babilon siangpahrang Nebukhadnezar koevah ka poe han, a hnopai moikapap lah a lawp vaiteh, lawphno lah be ao vaiteh, hot teh ransahu e tawkphu lah ao han.
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan ba da Masar ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, zai washe dukiyarta. Zai kwashe ya washe ƙasar ganima a matsayin abin biyan sojojinsa.
20 Kaie thaw a tawk awh dawkvah, Izip ram heh a tawkphu lah ka poe telah Bawipa Jehovah ni ati.
Saboda haka na ba shi Masar a matsayin lada don ƙoƙarinsa domin shi da sojojinsa sun yi wannan domina ne, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
21 Hote hnin navah, Isarel imthung hanelah, ki ka cawn sak han. Ahnimouh koe na pahni ka ang sak han, hottelah hoi BAWIPA lah ka o tie hah a panue awh han telah ati.
“A wannan rana zan sa ƙaho ya tsiro wa gidan Isra’ila, zan kuma buɗe bakinka a cikinsu. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”