< Tâconae 9 >

1 BAWIPA ni Mosi koe, Faro siangpahrang koe cet nateh dei pouh, Hebrunaw e Cathut Jehovah ni, ka taminaw ni Kai koe thuengnae a sak awh hanelah tâcawt sak leih.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka je wurin Fir’auna ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji Allah na Ibraniyawa ya ce, “Ka bar mutanena su tafi, domin su yi mini sujada.”
2 Ka cetsak mahoeh telah na cakâ rah boi pawiteh,
In ka ƙi ka bar su su tafi, kana ta riƙonsu,
3 BAWIPA e thaonae kut teh ayawn e kaawm saring, marang, la, kalauk, tu, hoi maitonaw lathueng ka patawpoung e lacik ka pha sak han.
hannun Ubangiji zai kawo muguwar annoba a kan dabbobinka a gona, a kan dawakanka, da jakuna da raƙuma, da kuma a kan shanunka da tumaki da awaki.
4 BAWIPA ni Isarelnaw e saring hoi Izipnaw e saring rahak kapeknae a tawn vaiteh Isarelnaw e saring teh buet touh boehai dout mahoeh.
Amma Ubangiji zai raba tsakanin dabbobin Isra’ila da na Masar, saboda kada wata dabbar Isra’ilawa ta mutu.’”
5 Bawipa ni tueng a khoe e patetlah tangtho vah BAWIPA ni hete ram dawk a sak han telah ati.
Sai Ubangiji ya sa lokaci ya ce, “Gobe Ubangiji zai yi wannan a ƙasar.”
6 A tangtho vah hote hno a sak teh, Izipnaw e saringnaw pueng koung a due. Hatei, Isarelnaw e saringnaw teh buet touh boehai dout hoeh.
Kashegari Ubangiji ya yi haka. Dukan dabbobin Masarawa suka mutu, amma babu dabba guda ta Isra’ilawan da ta mutu.
7 Faro siangpahrang ni tami a patoun teh, Isarelnaw e saring buet touh boehai dout hoeh tie a panue. hat ei, a lung bout a pata teh Isarelnaw tâcawt sak hoeh.
Fir’auna ya aiki mutane su bincika, sai suka tarar babu dabba guda ta Isra’ilawan da ta mutu. Duk da haka zuciyar Fir’auna ta taurare, bai kuwa bar mutanen su tafi ba.
8 Bawipa ni takhuen dawk e hraba kut hoi pham nateh, Mosi ni Faro siangpahrang hmalah kahlun lah kahei naseh.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna, “Ɗibi tokar matoya cike da tafin hannuwanku, Musa kuwa zai watsa tokar sama a gaban Fir’auna.
9 Hote hraba teh Izip ram pueng dawk vaiphu dikkaneng e lah ao vaiteh, ram pueng dawk e tami hoi moithangnaw koe parep hoi kakawi e patawnae kathout lah ao han telah Mosi hoi Aron koe a dei pouh e patetlah,
Za tă zama ƙura bisa dukan ƙasar Masar, sai marurai masu zafi su fiffito bisa mutane da dabbobi a dukan ƙasar.”
10 ahnimouh roi ni takhuen dawk e hraba hah a pham teh Faro hmalah kangdue teh kahlun lah Mosi ni a kahei. Hote hraba teh tami hoi moithangnaw dawk parep hoi kakawi e yako patawnae lah ao.
Sai suka ɗibi tokar matoya, suka tsaya a gaban Fir’auna, Musa ya watsa ta a iska, sai marurai masu zafi suka fiffito bisa mutane da dabbobi.
11 Mitpaleikathoumnaw ni yako kecu dawk Mosi hmalah kangdout ngam awh hoeh. Hote yako teh mitpaleikathoumnaw koe thoseh, Izip taminaw koe thoseh, koung a kâkai.
Bokaye suka kāsa tsayawa a gaban Musa saboda maruran da suke bisansu da a kan dukan Masarawa.
12 BAWIPA ni Faro siangpahrang e lung a pata sak dawkvah, Mosi koe a dei pouh e patetlah ahnimae lawk hah ngâi laipalah ao.
Amma Ubangiji ya taurare zuciyar Fir’auna, bai kuwa saurare Musa da Haruna ba kamar yadda Ubangiji ya riga ya ce wa Musa.
13 BAWIPA ni Mosi koe, amom thaw nateh Faro hmalah kangdout nateh Hebrunaw e Cathut Jehovah ni, ka taminaw ni Kai na bawk thai nahanelah tâcawt sak leih.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Tashi da sassafe, ka sadu da Fir’auna, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji, Allah na Ibraniyawa ya ce, Ka bar mutanena su tafi don su yi mini sujada,
14 Na hoehpawiteh, atu e tueng dawk teh, nang hoi na sannaw koe thoseh, na taminaw koe thoseh, Kaie reknae ka pha sak han. Kai patetlah e talai van pueng dawk awm hoeh tie hah na panue han.
ko kuwa a wannan lokaci zan aika da cikakkiyar annoba mai ƙarfi a kanka da a kan fadawanka da mutanenka, domin ka san cewa ba kama da ni a dukan duniya.
15 Ka kut ka dâw vaiteh nang hoi na taminaw hah lacik hoi ka rek han. Nang haiyah talai dawk hoi takhoe lah na o han.
Gama da ni kaina na miƙa hannuna na buge ka da jama’arka da annoba, ai, da an hallaka ku a duniya ƙaƙaf.
16 Atangcalah, ka hnosakthainae hah nang patue hanelah, talai van pueng dawk ka min kamsawng nahanelah Kai ni nang teh na tawm toe.
Amma na bar ka ka rayu domin in nuna maka ikona, domin kuma sunana yă zama abin darajantawa a dukan duniya.
17 Nang ni ka taminaw tâcawt sak laipalah na rektap rah maw.
Har yanzu kana gāba da mutanena, ba ka kuma bar su su tafi ba.
18 Khenhaw! Izip ram kamtawngnae koehoi atu totouh kabawt boihoeh e roun, tangtho atu e tueng dawk puenghoi ka rak sak han.
Saboda haka, gobe war haka, zan sa a yi ƙanƙara mai tsananin gaske, irin wadda Masar ba tă taɓa gani ba tun kahuwarta, har yă zuwa yanzu.
19 Hatdawkvah, kahrawng kaawm e saringnaw hoi kaawm e pueng pakhum sak leih. Im na pakhum hoehpawiteh ayawn dawk hmu e tami pueng hoi saringnaw pueng, roun ni bawt sin vaiteh, koung a due awh hane hah dei pouh telah Mosi koe atipouh.
Yanzu, ka ba da umarni a dawo da shanunku da kuma kome da kuke da shi wanda yake a gona zuwa gida, gama ƙanƙarar za tă kashe kowane mutum ko dabba wadda take a gona wadda ba a kawo cikin gida ba, sa’ad da ta fāɗo.’”
20 BAWIPA e lawk ka taket e Faro siangpahrang e a sannaw teh a san hoi a saringnaw im lah a yawng sak.
Waɗansu daga cikin dattawan Fir’auna suka cika da tsoro saboda abin da Ubangiji ya faɗa, nan da nan suka shigo da dabbobinsu da bayinsu da sauri daga gona zuwa cikin gida.
21 BAWIPA e lawk banglahai ka ngai hoeh e taminaw teh a sannaw hoi a saringnaw teh ayawn dawk a ta awh.
Amma waɗanda ba su kula da maganar Ubangiji ba, suka bar bayinsu da dabbobi a gona.
22 BAWIPA ni Izip ram kho ka sak tami pueng lathueng thoseh, saringnaw pueng lathueng thoseh, ayawn dawk e thingkung pueng lathueng thoseh, roun a bo nahanelah na kut kahlun lah dâw telah Mosi koe atipouh.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Miƙa hannunka sama don a yi ƙanƙara a bisa dukan Masar, a bisa mutane da dabbobi, da bisa dukan abubuwan da suke girma a gonakin Masar.”
23 Mosi ni a sonron kahlun lah a dâw navah, BAWIPA ni keitat hoi roun a patoun. Hmai hai talai dawk a bo. Hottelah BAWIPA ni Izip ram dawk, roun a bo sak dawkvah,
Da Musa ya miƙa sandansa sama, sai Ubangiji ya aiko da tsawa da ƙanƙara, da walƙiya har ƙasa. Ta haka Ubangiji ya yi ruwan ƙanƙara a bisa ƙasar Masar;
24 Izip ram kamtawngnae koehoi vai touh hai ka bawt boihoeh e hmai hoi kâkalawt e roun puenghoi a bo.
ƙanƙara ta fāɗo, walƙiya kuma tana ta wulƙawa. Wannan ce ƙanƙara mafi munin da aka taɓa yi, a dukan ƙasar Masar, tun tarihin kahuwarta na zaman al’umma.
25 Izip ram pueng, ayawn dawk kaawm e tami hoi saringnaw, phonaw, thingkungnaw pueng teh roun ni reprep a dei.
Ko’ina a Masar ƙanƙara ta bugi duk abin da yake a gonaki, mutane da dabbobi, ta bugi duk ganyaye da suke a gonaki, ta kuma ragargaza kowane itace.
26 Hateiteh, Isarelnaw khosaknae Goshen ram dawk dueng doeh roun bawt hoeh.
Wuri guda kaɗai da ba a yi ruwan ƙanƙara ba, shi ne yankin Goshen, inda Isra’ilawa suke.
27 Hat navah, Faro ni Mosi hoi Aron kaw hanlah tami a patoun. Hete hno dawk kai ka yon toe. BAWIPA teh a lan. Kai hoi ka taminaw teh ka yon awh.
Sai Fir’auna ya aika a kira Musa da Haruna. Ya ce musu, “A wannan karo na yi zunubi. Ubangiji, shi ne da gaskiya, ni da mutane mu ke da kuskure.
28 A khout toe. Athakaawme keitat hoi roun puenghoi ka bawt e dap sak hanlah BAWIPA koe kâhet leih. Kai ni nangmouh ngang laipalah karanglah na ceisak han telah atipouh.
Ku roƙi Ubangiji, yă tsai da tsawar da ƙanƙarar. Ni kuwa na yi alkawari zan bar ku ku tafi, ba za ku ƙara tsayawa a nan ba.”
29 Mosi ni hai khopui thung ka cei nah BAWIPA hmalah ka kut ka dâw han. BAWIPA ni talai pui a uk tie nang panue sak hanelah kei hoi roun ka bawt e a roum sak han.
Musa ya amsa, “To, da kyau, da zarar na fita daga birnin, zan yi addu’a ga Ubangiji, tsawar za tă tsaya, ƙanƙarar kuma za tă daina, don ku sani cewa duniya ta Ubangiji ce.
30 Hateiteh, nang hoi na sannaw ni BAWIPA Cathut na taket awh hoeh rah tie ka panue telah atipouh.
Amma na san cewa kai da fadawanka, har wa yau ba ku ji tsoron Ubangiji Allah ba tukuna.”
31 Pahla hoi catun hai roun ni a dei. Catun teh a paw hoi akawi. Pahla haiyah a paw a tang toe.
(Rama da sha’ir suka lalace, gama sha’ir ya riga ya nuna, rama kuwa tana fid da kai.
32 Catun hoi cang teh a pâw hoeh rah dawkvah roun ni dêi hoeh.
Alkama da gero kam, ba a hallaka su ba, gama lokacin nunansu bai yi ba tukuna.)
33 Mosi ni Faro koe khopui alawilah a cei hnukkhu, BAWIPA hmalah kuttabei a na teh, keitat hoi roun teh a roum. Talai kho hai rak hoeh toe.
Sai Musa ya tashi daga gaban Fir’auna, ya fita daga birni. Da ya miƙa hannuwansa ta wajen Ubangiji, sai tsawa da ƙanƙara suka tsaya, kwararowar ruwa kuma ta ɗauke.
34 Hottelah, kho a dep, keitat hoi roun ka bawt e hai a roum e Faro siangpahrang ni a hmu navah, bout a yon awh teh a sannaw hoi a lung bout a pata awh.
Da Fir’auna ya ga cewa ruwa da ƙanƙara da tsawa sun daina, sai ya sāke yin zunubi. Shi da fadawansa, suka taurare zukatansu.
35 Faro siangpahrang a lung bout a pata sak dawkvah, BAWIPA ni Mosi koe a dei pouh e patetlah Isarelnaw tâcawt sak laipalah bout ao.
Ta haka zuciyar Fir’auna ta taurare, bai kuwa bar Isra’ilawa suka tafi ba, kamar yadda Ubangiji ya riga ya faɗa ta wurin Musa.

< Tâconae 9 >