< Tâconae 13 >

1 BAWIPA ni Mosi a kaw teh Isarelnaw thung dawk hmaloe khe e,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 tami thoseh, saring thoseh ca caminnaw pueng Kai hanlah thoung sak awh. Kaie hno lah ao telah atipouh.
“Keɓe mini kowane ɗan fari. Ɗan fari wanda ya fara buɗe mahaifa a cikin Isra’ilawa nawa ne, ko na mutum ko na dabba.”
3 Mosi ni hai nangmouh santoungnae Izip ram hoi tâconae hete hnin heh pahnim awh hanh. BAWIPA ni nangmouh teh a thaonae kut lahoi hote ram dawk hoi na hrawi awh toe. Ton phuen vaiyei cat awh hanh.
Sai Musa ya ce wa mutane, “Ku tuna da wannan rana, ranar da kuka fito daga Masar, daga ƙasar bauta, gama Ubangiji ya fito da ku da hannu mai iko. Kada ku ci wani abin da yake da yisti.
4 Abib thapa atu e hnin dawk nangmouh teh na tâco awh.
A wannan rana kuka fita, wato, a watan Abib.
5 BAWIPA ni nangmouh poe hanlah mintoenaw koe lawk a kam e ram, Kanaannaw, Hitnaw, Amornaw, Hivnaw hoi Jebusitnaw e ram, sanutui hoi khoitui a lawngnae ram dawk na hrawi awh toteh, hete thapa dawk nangmouh ni hete hno heh na sak awh han.
Sa’ad da Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, Hittiyawa, Amoriyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa, ƙasar da ya rantse wa kakanninku cewa zai ba ku, ƙasar da take zub da madara da zuma, za ku kiyaye wannan biki a wannan wata.
6 Hnin sari touh thung tonphuenhoehe na ca awh vaiteh, hnin sarinae dawk BAWIPA han pawi lah ao han.
Kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti, a kan rana ta bakwai kuma za ku yi biki ga Ubangiji.
7 Tonphuenhoehe vaiyei hnin sari touh thung na ca awh navah, nangmouh koe ton na tat awh mahoeh. Na onae hmuen pueng koehai hmu lah awm hanh naseh.
Ku ci burodi marar yisti cikin kwana bakwai; kada a sami wani abu mai yisti a cikinku, ko a sami yisti a ko’ina a wurinku.
8 Kaimouh ni BAWIPA lungmanae dawk Izip ram hoi ka tâconae tueng nah, hettelah ka sak awh, telah na ca catounnaw koe na dei pouh han.
A ranan nan kowa zai faɗa wa ɗanka, ‘Ina yin haka saboda abin da Ubangiji ya yi mini, sa’ad da na fita daga Masar.’
9 BAWIPA e kâlawk teh na pahni dawk pou ao thai nahan, hote hno teh na kut dawk mitnout kapanuekkhaikung, na mit rahak vah pahnim hoeh nahanlah ao han. BAWIPA ni nang teh athakaawme a kut hoi Izip ram dawk hoi na hrawi awh toe.
Wannan abin tunawa zai zama muku alama a hannunku, da kuma a goshinku cewa dokar Ubangiji tana a bakinku. Gama Ubangiji ya fitar da ku daga Masar da hannu mai iko.
10 Hatdawkvah, hete phunglam heh a kum tangkuem ama tueng nah na ya awh han.
Dole ku kiyaye wannan farilla kowace shekara a lokacinta.
11 Nangmouh hoi na mintoenaw koe thoseh lawk a kam e patetlah BAWIPA ni na hrawi awh teh, hote ram na poe awh torei teh,
“Bayan Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, ya kuma ba da ita yadda ya alkawarta muku da rantsuwa, ku da kakanninku,
12 Nangmae ca caminnaw pueng hoi saringnaw e ca caminnaw pueng BAWIPA hanlah na hmoun awh han. A na tongpanaw pueng teh BAWIPA e lah ao han.
sai ku miƙa kowane ɗan fari ga Ubangiji. Duk ɗan farin dabbobinku na Ubangiji ne.
13 Hateiteh, La ni a khe e camin teh tuca hoi na ratang awh han. Ratang ngai hoehpawiteh, Laca e a lahuen na kapai pouh awh han. Taminaw dawk ca caminnaw na ratang awh han.
Amma a fanshi kowane ɗan farin jakinku da ɗan rago. In kuwa ba za ku fanshe shi ba, sai ku karye wuyansa. Sai ku fanshe kowane ɗan farin daga cikin’ya’yanku.
14 Na ca ni hmalah bangtelamaw telah na pacei pawiteh, BAWIPA ni santoungnae Izip ram hoi a kut tha kaawm hoi kaimouh na tâcokhai awh.
“A kwanaki masu zuwa, in ɗanka ya tambaye ka, ‘Mene ne manufar wannan?’ Ka faɗa masa cewa, ‘Da hannu mai iko Ubangiji ya fito da mu daga Masar, daga ƙasar bauta.
15 Faro siangpahrang ni kayawi lah na tâco sak awh hoeh torei teh, Izip ram dawk tami thoseh, saring thoseh, ca tongpa caminnaw pueng BAWIPA ni koung a thei. Hatdawkvah, hmaloe ka khe e saring a na tongpanaw pueng heh BAWIPA koe na poe han. Ca tongpa thung dawk tongpa caminnaw pueng teh ratang hanlah na dei pouh han.
Sa’ad da Fir’auna ya taurare zuciyarsa, bai yarda ya sallame mu ba, sai Ubangiji ya kashe dukan’ya’yan farin ƙasar Masar, na mutum da na dabba, gaba ɗaya. Domin haka nake yin hadaya ga Ubangiji da’ya’yan fari, maza, da suka fara buɗe mahaifa, amma nakan fanshi dukan’ya’yan farina maza.’
16 Hete hno haiyah nange mitnout kapanuekkhaikung, na mit rahak vah mitnout lah ao han. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni athakaawme a kut hoi kaimouh Izip ram dawk hoi na tâco sak awh toe telah taminaw koe a dei awh.
Za tă kuma zama alama a hannunku da kuma shaida a goshinku cewa Ubangiji ya fito da mu daga Masar da hannunsa mai iko.”
17 Faro ni Isarelnaw a tâco sak hnukkhu, Filistin lah ceinae lam kahnaica ao eiteh, Cathut ni hote lam dawk hrawi hoeh. Bangkongtetpawiteh, ahnimouh ni tarantuknae a kâhmo awh navah, a lungpout teh Izip ram lah a ban payon han doeh ti a panue.
Sa’ad da Fir’auna ya bar mutane su tafi, Allah bai bi da su a hanyar da ta bi ta iyakar Filistiyawa ba, ko da yake wannan hanya ce ta fi kusa. Gama Allah ya ce, “In suka fuskanci yaƙi, wataƙila su canja ra’ayinsu su koma Masar.”
18 Hatdawkvah, Cathut ni ahnimouh teh tuipuipaling kahrawng lam lahoi a hrawi. Isarelnaw ni Izip ram hoi ahuhu lahoi a tâco awh.
Saboda haka Allah ya kewaye da mutanen ta hamada zuwa Jan Teku. Isra’ilawa kuwa suka fita daga Masar da shirin yaƙi.
19 Joseph ni hmaloe vah, Cathut ni na khet awh han. Ka hrunaw hete hmuen koe na sin awh han telah Isarelnaw koe lawk a kam e patetlah Mosi ni ahnie a hrunaw ama koe a sin.
Musa ya ɗauki ƙasusuwan Yusuf tare da shi, gama Yusuf ya sa Isra’ilawa su rantse masa. Ya ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, sai ku ɗibi ƙasusuwana tare da ku daga wannan wuri.”
20 Ahnimouh ni Sukkoth hoi bout a tâco awh teh kahrawng teng, Etham khopui vah a roe awh.
Bayan sun bar Sukkot sai suka kafa sansani a Etam a bakin hamada.
21 Ahnimouh ni karum khodai a cei thai awh nahanelah, BAWIPA ni kanîthun lah lam ka patue hane tâmaikhom hoi thoseh, tangmin lah angnae ka poe hane hmaitokhom hoi thoseh, ahnimae hmalah a cei pouh.
Da rana Ubangiji yakan ja gabansu a cikin al’amudin girgije domin yă bishe su a kan hanyarsu, da dare kuma a cikin al’amudin wuta domin yă ba su haske, domin su iya tafiya dare da rana.
22 Kanîthun lah tâmaikhom, tangmin lah hmaitokhom hah ahnimae hmalah hoi takhoe pouh hoeh.
Al’amudan nan biyu, na girgije da na wuta, ba su daina yi wa jama’a jagora ba.

< Tâconae 13 >