< Kâboutpoenae 6 >
1 Nangmouh hoi na mincanaw ni namamae BAWIPA Cathut hah na taki awh vaiteh,
Waɗannan su ne umarnai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnku ya umarce ni in koya muku don ku kiyaye a ƙasar da kuke haye Urdun don mallaka,
2 Kai ni na poe e naw, pueng hah hringyung thung na tarawi thai e hoi, na hringyung a vang sak thai nahan na cei awh vaiteh, na coe hane ram dawk, na sak awh hane kai ni na cangkhai hanlah, nangmae Cathut ni lawk na poe e kâpoelawknaw, phunglawknaw hoi lawkcengnaenaw hateh,
saboda ku,’ya’yanku, da kuma’ya’yansu bayansu za su ji tsoron Ubangiji Allahnku muddin kuna rayuwa ta wurin kiyaye dukan ƙa’idodinsa da umarnan da na ba ku, da kuma don ku yi tsawon rai.
3 Oe Isarel miphun, mintoenaw e Cathut e lawkkam patetlah nang ni sanu tui, khoitui a lawngnae ram dawk na yawhawi awh teh, na pungdaw awh nahan thai awh, kâhruetcuet lahoi tarawi awh.
Ku ji, ya Isra’ila, ku kuma kula, ku kiyaye su don yă zama muku da lafiya, ku kuma ƙaru sosai a ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji, Allahn kakanninku ya yi muku alkawari.
4 Oe Isarel miphun thai awh haw, maimae BAWIPA Cathut teh buet touh dueng e BAWIPA la doeh ao.
Ku ji, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
5 Nange BAWIPA Cathut hah, na lungthin abuemlah, na hringnae abuemlah hoi thaonae abuemlahoi lungpataw haw.
Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku, da dukan ranku, da kuma dukan ƙarfinku.
6 Sahnin kai ni na poe e lawk hah na lung dawk na pâkuem han.
Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
7 Hote lawk hah panki lahoi na canaw na cangkhai han. Im dawk tahung nahai thoseh, cei nahai thoseh, i nahai thoseh, thaw nahai thoseh, hote lawk hah na dei pouh awh han.
Ku koya wa’ya’yanku su da himma. Yi musu magana game da su sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya a hanya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
8 Hote lawk hai na kut dawk mitnout nahanelah thoseh, na mit rahak hai thoseh na bet han.
Ku ɗaura su su zama alamu a hannuwanku, ku kuma ɗaura su a goshinku.
9 Im takhang, khopui longkha dawk hai na thut han.
Ku rubuta su a dogaran ƙofofin gidajenku, da ƙofofinku.
10 Na kangdue sak hoeh e khopuinaw hai thoseh, hnokahawi hoi kakawi e imnaw hai thoseh,
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da ya rantse ga kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, yă ba ku, ƙasa mai girma, mai manyan biranen da ba ku kuka gina ba,
11 tuikhu na tai hoeh e hai thoseh, na patue hoeh e misur takha hoi olivekungnaw hai thoseh, nang na poe hanelah na pa Abraham, Isak, Jakop, koe lawkkam e ram koe nangmae BAWIPA Cathut ni na hrawi awh vaiteh kaboumcalah na ca awh han.
gidaje cike da kowane irin abubuwa masu kyau, da ba ku kuka tanadar ba, rijiyoyin da ba ku kuka haƙa ba, da gonakin inabi da itatuwan zaitun da ba ku kuka shuka ba, sa’ad da kuwa kuka ci, kuka kuma ƙoshi,
12 San lah na onae Izip ram lahoi nangmouh na ka tâcawtkhai e BAWIPA Cathut na pahnim awh hoeh nahan, namamouh kâhruetcuet awh.
ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji wanda ya fitar da ku daga Masar, da gidan bauta ba.
13 Na BAWIPA Cathut hah na taki awh han. Hote Cathut dueng na bawk awh han. A min lahoi thoe hai na kâbo awh hanh.
Ku ji tsoron Ubangiji Allahnku, ku bauta masa shi kaɗai, ku kuma yi alkawaranku da sunansa.
14 Alouke Cathut, na tengpam e miphunnaw e cathut hnuk na kâbang awh mahoeh.
Kada ku bi waɗansu alloli, allolin mutanen da suke kewaye da ku;
15 Nangmae Cathut teh nangmouh dawk dipma Cathut doeh. Nangmae BAWIPA Cathut teh nangmouh koe a lungkhuek vaiteh, talai van hoi na raphoe han tie taki hane ao.
gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
16 Nangmouh ni Massah hmuen dawk na tanouk e patetlah na BAWIPA Cathut hah tanouk awh hanh.
Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.
17 BAWIPA Cathut ni na hruek pouh awh e kapanuekkhaikung, lawkkam, kâpoelawknaw hah panki lahoi na tarawi awh han.
Ku tabbata kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa da kuma ƙa’idodinsa da ya ba ku.
18 Nang na hlout nahanelah,
Ku aikata abin da yake daidai da kuma mai kyau a idon Ubangiji, don yă zama muka da lafiya, ku kuwa shiga ku mallaki ƙasa mai kyau da Ubangiji ya yi alkawari da rantsuwa ga kakanninku.
19 BAWIPA Cathut e a lawkkam patetlah tarannaw pueng, nangmae hmalah hoi ka pâlei vaiteh, nangmae na mintoenaw koe ka kam e ram hah na coe awh vaiteh, na o sak nahan, BAWIPA Cathut hmalah kalan e hno sak awh.
Zai kuwa korin dukan abokan gābanku da suke gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
20 Hmalae tueng dawk na canaw ni, kaimae Cathut ni na poe e lawkpanuesaknae, phunglawknaw hoi lawkcengnaenaw hah bangmaw a deingai telah na pacei awh pawiteh,
Nan gaba, sa’ad da’ya’yanku suka tambaye ku, “Mene ne ma’anar farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnmu ya umarce ku?”
21 Nang ni kaimanaw Izip ram dawk Faro siangpahrang e san lah ka o awh nah BAWIPA e a thaonae kut hoi kaimanaw hah Izip ram hoi na tâcokhai awh.
Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi.
22 BAWIPA nihai, lentoe kângairunae hah Izip ram hoi Faro imthungkhu lathueng hai thoseh, maimae hmaitung a sak hnukkhu,
A idanunmu Ubangiji ya aikata manyan alamu masu banmamaki, da al’ajabai gāba da Masarawa, da Fir’auna, da kuma dukan gidansa.
23 Mintoenaw koe a kam e ram dawk na kâenkhai teh hmuen na poe hanelah hote ram dawk hoi na tâcokhai awh.
Amma ya fitar da mu daga can domin yă kawo mu cikin ƙasar da ya yi wa kakanninmu alkawari tare da rantsuwa zai ba mu.
24 BAWIPA ni sahnin totouh na lungma e patetlah hringnae na hlung pouh nahanelah, maimouh hawi nahanlah hete phunglawknaw pueng tarawi han. BAWIPA Cathut taki hanelah lawk na thui awh.
Ubangiji ya umarce mu mu yi biyayya da dukan waɗannan ƙa’idodi, mu kuma ji tsoron Ubangiji Allahnmu, saboda kullum mu ci gaba, a kuma bar mu da rai, kamar yadda yake a yau.
25 Hatdawkvah, maimae BAWIPA ni kâ na poe e patetlah, hete kâpoelawknaw pueng a hmalah tarawi nahanelah, na kâhruetcuet pawiteh, lannae koe na pha awh han telah, bout na dei awh han.
In kuma muka kula, muka kiyaye dukan dokokin nan a gaban Ubangiji Allahnmu, kamar yadda ya umarce mu, wannan zai zama adalci a gare mu.”