< 2 Samuel 7 >

1 A hmuen pueng koe kaawm e a tarannaw e kut dawk hoi BAWIPA ni a hloutsaknae hah, siangpahrang ni a coe teh a im dawk karoumcalah ao navah,
Bayan sarki ya kama zama a fadansa Ubangiji kuma ya hutashe shi daga dukan abokan gābansa da suke kewaye da shi,
2 Siangpahrang ni profet Nathan hah kaw teh, khenhaw! kai teh Sidar thing im dawk ka o. Cathut e thingkong teh lukkarei yap e thung sut ao.
sai ya ce wa annabi Natan, “Ga ni, ina zama a fadar katakon al’ul, amma akwatin alkawarin Allah yana zaune a tenti.”
3 Nathan ni cet nateh na lung dawk kaawm e patetlah sak. Bangkongtetpawiteh, nang koe BAWIPA ao telah atipouh.
Natan ya amsa wa sarki ya ce, “Duk abin da yake a zuciyarka, sai ka yi, gama Ubangiji yana tare da kai.”
4 Hote tangmin vah BAWIPA e lawk hah Nathan koe a pha.
A daren nan maganar Ubangiji ta zo wa Natan cewa,
5 Ka san Devit koe cet nateh dei pouh, BAWIPA ni hettelah a dei, ka o nahane im nang ni na sak pouh han na maw.
“Je ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce, kai ne za ka gina mini gida in zauna?
6 Isarelnaw hah Izip ram hoi ka tâcokhainae koehoi im dawk kaawm hoeh, lukkareiim dawk doeh ka o.
Ban taɓa zama a gida ba tun daga ranar da na fito da Isra’ilawa daga Masar har yă zuwa yau. Ina dai kai da kawowa a tenti, a matsayin mazaunina.
7 Isarelnaw koe ka cei nah tangkuem dawk hoi ka tami Isarelnaw kawkhik sak hanelah kai ni ka patoun e lawkcengkungnaw koe nang teh kai hanelah Sidar thing hoi im hah, bangkongmaw na sak hoeh ka ti boimaw.
A cikin kaiwa da kawowar da nake yi cikin dukan Isra’ilawa, na taɓa ce wa wani shugabanninsu wanda na umarta su lura da mutanena Isra’ila, “Don me ba ku gina mini mazauni da katakon al’ul ba?”’
8 Hatdawkvah, ka san Devit koevah, ransahu BAWIPA ni a dei e teh, tu a pânae hmuen koe tu na khoum navah, ka tami Isarelnaw uk hanelah na rawi toe.
“Yanzu, ka gaya wa bawana Dawuda ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, na ɗauko ka daga makiyaya, daga kuma garken tumaki ka zama sarki bisan mutane Isra’ila.
9 Na cei nah tangkuem koe kai ka o vaiteh tarannaw pueng na hmaitung ka thei vaiteh talai dawk a min ka lentoe e a min patetlah ka lentoe poung e min hah na poe toe.
Na kasance tare da kai duk inda ka tafi, na kuma kawar da dukan abokan gābanka a gabanka. Yanzu zan sa sunanka yă shahara kamar sunayen shahararrun mutanen duniya.
10 Ka tami Isarelnaw a onae hmuen hah ka rakueng pouh toe. Ahnimanaw bout a kampuen awh hoeh nahan, amamae hmuen koe o sak hanelah, ka caksak han. Tami kathoutnaw teh ayan e tueng dawk hoi thoseh,
Zan kuma tanada wa mutanena Isra’ila wuri, in kuma dasa su yadda za su kasance da gida kansu ba tare da an ƙara damunsu ba. Mugayen mutane ba za su ƙara wahalshe su kamar dā ba,
11 Ka tami Isarelnaw thung e lawkcengkungnaw hah ka rawinae tueng dawk thoseh, dudam e patetlah bout dudam awh mahoeh toe. Nang hai tarannaw e kut dawk hoi na kâhat sak teh, na imthung hah a kangdue sak han telah BAWIPA ni a dei toe.
yadda suka yi tun lokacin da na naɗa shugabanni bisan mutanena Isra’ila, zan kuma hutashe ka daga hannun abokan gābanka. “‘Ubangiji ya furta maka cewa Ubangiji kansa zai kafa maka gida.
12 Na hnin akuep teh, mintoenaw hoi na kâhat torei teh, na thitak dawk hoi ka tâcawt e na capa hah ka tawmrasang vaiteh, a ram ka kangdue sak han.
Sa’ad da kwanakinka suka ƙare, za ka huta tare da kakanninka, zan tā da zuriyarka, na cikinka, zan kuma sa mulkinsa ya kahu.
13 Ahni ni ka min o nahane im a sak han. A uknaeram bawitungkhung a yungyoe ka caksak han.
Shi zai gina gida domin Sunana, zan kuwa kafa gadon sarautarsa har abada.
14 A na pa lah ka o vaiteh, ahni teh ka capa lah ao han. Payonpakainae sak pawiteh tami ni a hno e bongpai hoi ka yue han. Tami ni a hem e patetlah ka hem han.
Zan zama Ubansa, shi kuma yă zama ɗana. Idan ya yi laifi, zan yi amfani da mutane in hukunta shi. Mutane ne za su zama bulalata.
15 Hatei na hmalah ka takhoe e Sawl dawk hoi kai ni na pahrennae ka lae patetlah nange na ca dawk hoi ka lat mahoeh.
Amma ba za a taɓa ɗauke ƙaunata daga gare shi yadda na ɗauke ta daga wurin Shawulu ba, shi wannan wanda na kawar daga gabanka.
16 Na imthung hoi na uknaeram teh yungyoe caksak e lah ao vaiteh, na bawitungkhung hah yungyoe caksak e lah ao han. Ka san Devit koe dei pouh, telah ati.
Gidanka da kuma masarautarka za su dawwama har abada a gabana; gadon sarautarka kuma zai kahu har abada.’”
17 Hete lawknaw pueng hoi kamnuenae dawk kamnuek e naw patetlah Nathan ni Devit koe a dei pouh.
Natan ya gaya wa Dawuda dukan abin da Allah ya bayyana masa.
18 Hatnavah siangpahrang Devit ni a kâen teh, BAWIPA e hmalah a tahung. Oe Bawipa Jehovah, bang patetlae tami lah maw ka o teh ka imthung hai bang patetlae na maw. Hettelah na hrawi.
Sa’an nan Sarki Dawuda ya je ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ko gidana, har da ka ɗaga mu zuwa wannan matsayi?
19 Oe Bawipa Jehovah, het hai na mithmu vah hno titca rah doeh. Hateiteh, na san imthung kong heh kum moikapap hanelah yo na la dei toe. Oe Bawipa Jehovah, hete hnonaw hai taminaw ni hottelah a sak awh e doeh.
Har ya zama kamar wannan bai isa ba a gabanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka kuma yi magana game da nan gaba na gidan bawanka. Haka ka saba yi da mutane, ya Ubangiji Mai Iko Duka?
20 Devit ni nang nama koe bangmaw a hloilah a dei han. Bangkongtetpawiteh, na san heh Oe Bawipa Jehovah nang ni koung na panue.
“Me kuma Dawuda zai ce maka? Gama ka san bawanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka.
21 Na lawk kecu hoi na lungpouk e boiboe lah na sak e hno ka lentoe e hah na san koe na panue sak.
Gama saboda maganarka da kuma bisa ga nufinka, ka aikata wannan babban abu, ka kuma sanar da bawanka.
22 Hatdawkvah, Oe Bawipa Jehovah, nang teh na lentoe poung. Bangkongtetpawiteh, ka hnâ hoi ka thainae lah nang patet e awm hoeh. Nang nama hoeh laipalah Cathut alouke khoeroe awm hoeh.
“Kai mai girma ne, ya Ubangiji Mai Iko Duka! Babu wani kamar ka, babu kuma wani Allah sai kai; kamar yadda muka ji da kunnuwanmu.
23 Izip ram miphun kuep hoi a cathutnaw thung hoi nama hanlah na ratang e, na taminaw hmalah ka lentoe e hno hoi na uk nahane dawk takikatho poung e hno ka sak hane hoi, a ma hanelah a rawi e, na tami Isarelnaw patetlah e, talai dawk miphun alouke apimaw kaawm.
Wane ne kuma yake kamar da mutanenka Isra’ila, al’umma guda a duniya wadda Allah ya fita don yă kuɓutar wa kansa, ya kuma yi suna wa kansa, ya kuma aikata manyan abubuwa da kuma al’amuran banmamaki ta wurin korin al’ummai da allolinsu daga gaban mutanenka, waɗanda ka kuɓutar daga Masar?
24 Bangkongtetpawiteh, na tami Isarelnaw hah a yungyoe na tami lah o nahane na coung sak teh BAWIPA nang nama teh a Cathut lah na o.
Ka kafa mutanenka Isra’ila kamar naka na kanka har abada, kai kuma, ya Ubangiji, ka zama Allahnsu.
25 Oe BAWIPA Cathut, na san dawk thoseh, ka imthung dawk thoseh, na dei e lawk hah a yungyoe caksak haw. Na dei tangcoung e patetlah sak lawih.
“Yanzu kuwa, ya Ubangiji Allah, ka cika alkawarin da ka yi game da bawanka da gidansa. Ka yi kamar yadda ka alkawarta,
26 Ransahu BAWIPA teh Isarelnaw ka uk e Cathut doeh telah na min hah yungyoe rasang lawi naseh. Nange na san Devit e imthung, na hmaitung caksak e lah ao han.
domin sunanka yă kasance da girma har abada. Sa’an nan mutane za su ce, ‘Ubangiji Maɗaukaki, Allah ne a bisa Isra’ila!’ Kuma gidan bawanka Dawuda zai kahu a gabanka.
27 Bangkongtetpawiteh, oe ransahu BAWIPA Isarel Cathut, na san koevah na imthung kangdue sak han telah lawk na dei toe. Hatdawkvah, na san ni a lungthin hoi hete ratoum ngainae na hmaitung sak hanelah a hmu toe.
“Ya Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, ka bayyana wa bawanka cewa, ‘Zan gina maka gida.’ Saboda haka bawanka ya sami ƙarfin hali yă miƙa maka wannan addu’a.
28 Oe Bawipa Jehovah nang teh Cathut lah na o. Na lawk teh atangcalah ao. Na hawinae na san dawk lawk na kam toe.
Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai Allah ne! Maganarka da aminci take, ka kuma yi wa bawanka waɗannan abubuwa masu kyau.
29 Hatdawkvah, na san imthung heh, na hmalah yungyoe pou ao thai nahanelah yawhawinae poe haw. Bangkongtetpawiteh, Oe Bawipa Jehovah, nama ni yo na dei toe. Na yawhawinae hoi na san imthungnaw teh yungyoe hoi yawhawinae awm seh telah ati.
In ya gamshe ka, bari ka albarkaci gidan bawanka don yă dawwama a gabanka har abada; gama kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka riga ka yi magana, kuma saboda kai ka sa albarka ga gidan bawanka, lalle zai kasance da albarka har abada.”

< 2 Samuel 7 >