< 2 Samuel 22 >
1 Devit ni, Sawl hoi a taran pueng e kut thung hoi BAWIPA ni a rungngang nah hnin vah, BAWIPA e hmaitung a sak e lanaw teh:
Dawuda ya rera wannan waƙa ga Ubangiji, sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa, da kuma daga hannun Shawulu.
2 BAWIPA teh kaie lungsong, kaie rapan, kai na kahloutsakkung bawi.
Ya ce, “Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona;
3 Ka thaonae kaie Cathut, kai ni ka kâuep e, ka bahling hoi kai rungngangnae ki, ka rapanim kânguenae lah ao. Kaie rapan lah na o. Rektapnae thung hoi na rungngang haw.
Allahna shi ne dutsena. A gare shi nake samun kāriya shi ne garkuwata da kuma ƙahon cetona. Shi ne mafakata, maɓuyata, da mai cetona. Daga mutane masu fitina, ka cece ni.
4 Pholen han kamcu e BAWIPA teh ka kaw vaiteh, taran kut dawk hoi na rungngang han.
“Na kira ga Ubangiji, wanda ya cancanci yabo, na kuwa tsira daga abokan gābana.
5 Duenae tuicapa ni na kalup teh Cathut banglah noutnahoehnae tuicapa ni na taki sak.
Raƙumar ruwan mutuwa sun kewaye ni; raƙumar ruwan hallaka suna cin ƙarfina.
6 Sheol lungmathoenae ni na kalup awh teh, duenae karapnaw ni sut na pawp. (Sheol )
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol )
7 Ka lungreithai navah, BAWIPA ka kaw teh, ka Cathut koevah ka hram. Bawkim dawk hoi ka lawk a thai teh, ka hramnae lawk hah a hnâ thung a kâen.
“A cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; na yi kira ga Allahna. Daga cikin haikalinsa ya saurare muryata; kukata ta zo kunnensa.
8 Hatnavah, a lungkhueknae lahoi talai a kâhuetsak, kalvan du ditouh lengleng a kâhuet.
Ƙasa ta yi rawa ta kuma girgiza, harsashan sararin sama sun jijjigu; suka yi makyarkyata saboda yana fushi.
9 A hnawng dawk hoi hmaikhu a tâco teh, a pahni dawk hoi hmaikaknae lahoi, hmaisaan kaman sak.
Hayaƙi ya taso daga kafaffen hancinsa; harshen wuta mai cinyewa daga bakinsa, garwashi mai ƙuna daga bakinsa.
10 Ama ni kalvan hai a pakui teh, a khoktabei rahim kho lah a hmo.
Ya buɗe sararin sama, ya sauko ƙasa, girgije mai duhu suna ƙarƙashin ƙafafunsa.
11 Cherubim a kâcui teh a kamleng. Bokheiyah, kahlînaw e rathei van a hmu awh.
Ya hau kerubobi, ya tashi sama; ya yi firiya a fikafikan iska.
12 A hmonae hah ama kalupkung lah a sak teh, tui hoi katha poung e tâmainaw a pâkhueng teh,
Ya mai da duhu abin rufuwarsa gizagizai masu kauri cike da ruwa suka kewaye shi.
13 a hma lae angnae lahoi hmaisaan a kaman sak.
Daga cikin hasken gabansa garwashi wuta mai ci ya yi walƙiya.
14 BAWIPA teh kalvan vah a cairing teh, ka lentoe poung e Cathut ni lawk a dei.
Ubangiji ya yi tsawa daga sararin sama; aka ji muryar Mafi Ɗaukaka.
15 Licung samtang a pathui teh, ahnimanaw a kâkayei sak. Sumpapalik sak teh ahnimanaw hah a rawk sak.
Ya harbe kibiyoyi, ya wartsar da abokan gāba, da walƙiya kuma ya sa suka gudu.
16 BAWIPA ni yuenae hoi a hnawng dawk hoi kahlî a tâco sak e lahoi, tuipui a dengnae koehoi talaivan adu ungnae hah koung a kamnue sak.
Aka bayyana kwarin teku, tushen duniya suka tonu. A tsawatawar Ubangiji, da numfashinsa mai ƙarfi daga hancinsa.
17 A rasangnae hmuen koehoi a kut a kâyap teh, tui moikapap thung hoi na rasa.
“Daga sama ya miƙo hannu ya ɗauke ni, ya tsamo ni daga zurfafa ruwaye.
18 A thakasaipoung e taran kut thung hoi na rungngang. Ahnimouh ni kai na hmuhma awh teh, kai hlak a thasai awh.
Ya kuɓutar da ni daga hannun abokin gāba mai iko, daga maƙiyina da suka fi ƙarfina.
19 A rucatnae koe ka phanae tueng dawk, na ngang awh nakunghai, BAWIPA teh kaie kânguenae lah ao.
Suka auka mini cikin ranar masifata, amma Ubangiji ya kiyaye ni.
20 Kai hah kalenpounge hmuen koe na ceikhai awh teh, kai dawk a lunghawi dawkvah, na hlout sak.
Ya fito da ni, ya kai ni wuri mafi fāɗi; ya kuɓutar da ni gama yana jin daɗina.
21 BAWIPA ni ka lannae patetlah na tawkphu na poe teh, ka kut a thoung e patetlah na patho.
“Ubangiji ya sāka mini bisa ga adalcina; bisa ga tsabtar hannuwana ya sāka mini.
22 Bangkongtetpawiteh, BAWIPA e a lamthung hah pou ka dawn teh, kaie Cathut koehoi yon hoi kahmat boihoeh.
Gama na kiyaye hanyoyin Ubangiji; ban yi wani mugun abu da zai juyar da ni daga Allahna ba.
23 A lawkcengnae pueng hah ka hmaitung vah ao. A phunglam ka cettakhai boihoeh.
Dukan dokokinsa suna a gabana; ban ƙi ko ɗaya daga umarnansa ba.
24 A hmaitung hai toun hane kawi lah kaawm hoeh. Ka payonpakainae dawk hoi na hlout sak.
Ba ni da laifi a gabansa na kiyaye kaina daga yin zunubi.
25 Hatdawkvah, ka lannae patetlah na pathung. A mithmu vah kathounge patetlah na patho.
Ubangiji ya sāka mini bisa ga adalcina bisa ga tsarkina a gabansa.
26 Pahrennae ka tawn e koe pahrennae ka tawn e patetlah na kamnue teh, tamikalan koe tamikalan lah na kamnue van han.
“Ga masu aminci, kakan nuna kanka mai aminci, ga marasa laifi, kakan nuna kanka marar laifi,
27 Tamikathoung koe, kathounge lah na kamnue vaiteh, tami lungkapataknaw koe a lungpatanae lahoi na kamnue van han.
ga masu tsarki, kakan nuna musu tsarki. Amma ga masu karkataccen hali, kakan nuna kanka mai wayo.
28 Kârahnoum e tami hah na rungngang teh, kâoupnaw na pabo hanelah pou na khet.
Kakan ceci mai tawali’u, amma idanunka suna a kan masu girman kai don ka ƙasƙantar da su.
29 Oe BAWIPA, nang teh kaie hmaiim lah na o. BAWIPA ni kaie hmonae a ang sak han.
Ya Ubangiji kai ne fitilata; Ubangiji ya mai da duhuna haske.
30 Kai ni nang na kângue e lahoi ransahu ka tâ teh, rapan hai ka yawngtapue thai.
Da taimakonka zan iya auka wa rundunar sojoji; tare da Allahna zan iya hawan katanga.
31 Cathut e a lamthung teh a kuep. Yuemkamcu lawk teh tanouk lah ao. Kâuepnaw pueng hanelah bahling lah ao.
“Ga Allah dai, hanyarsa cikakkiya ce; maganar Ubangiji babu kuskure. Shi garkuwa ce ga waɗanda suka nemi mafaka a gare shi.
32 BAWIPA hoeh e laipalah Cathut alouke ao maw. Cathut laipalah, lungsong alouke ao maw.
Gama wane ne Allah, in ba Ubangiji ba? Wane ne dutse kuma in ba Allahnmu ba?
33 Cathut teh ka thaonae hoi ka kângue e lah ao, ka lamthung a hmacawn sak.
Allah ne ya ba ni ƙarfi, ya kuma mai da hanyata cikakkiya.
34 Ka khok heh sayuk e a khok patetlah a hue a rang sak teh, a hmuen karasang e koe na o sak.
Ya sa ƙafafuna kamar ƙafafun barewa; ya sa na iya tsayawa a kan duwatsu.
35 Ka kut teh tarantuk nahan a cangkhai. Hottelah rahum licung hai ka sawn thai.
Ya hori hannuwana don yaƙi, hannuwana za su iya tanƙware bakan tagulla.
36 Nama ni rungngangnae saiphei hah na poe teh, a lungsawnae lahoi kai teh na tawm rasang e lah ka o.
Ka ba ni garkuwar nasararka; ka sauko don ka sa in sami girma.
37 Kai ni ka cei nahane lamthung na pacei teh, ka khoknaw hai thawn hoeh.
Ka fadada hanya a ƙarƙashina domin kada idon ƙafana yă juya.
38 Ka tarannaw ka pha teh ka thei, koung ka thei hoehroukrak kai ni ka ban hoeh.
“Na fafari abokan gābana, na murƙushe su; ban kuwa juya ba sai da na hallaka su.
39 Kaie ka khok rahim a rawp awh teh, a thaw thai awh hoeh nahanelah, katinkaawi teh ka thei.
Na hallaka su ƙaƙaf, ba kuwa za su ƙara tashi ba, sun fāɗi a ƙarƙashin sawuna.
40 Bangkongtetpawiteh, tarantuk sak hanelah, nang ni thaonae hoi na pathoup teh, kai na katuknaw hah kaie rahim na sung sak.
Ka ba ni ƙarfi don yaƙi; ka sa maƙiyina suka rusuna a ƙafafuna.
41 Kai na ka hmuhma e a lahuennaw hah kai koe na poe teh, nama ni kai na katuknaw hah hnuklah na kamlang sak.
Ka sa abokan gābana suka juya a guje, na kuwa hallaka maƙiyina.
42 A hram awh ei, ka rungngang hane tami awmhoeh. BAWIPA teh a khet awh ei, pato awh hoeh.
Suka nemi taimako, amma babu wanda zai cece su, suka yi kira ga Ubangiji, amma ba a amsa musu ba.
43 Hatnavah, kai ni ahnimanaw hah vaiphu patetlah reppasei lah ka phawm teh, lam dawk songnawng patetlah ka coungroe awh teh, kaheikalai awh.
Na murƙushe su, suka yi laushi kamar ƙura; na daka na kuma tattake su kamar caɓi a kan tituna.
44 Nang ni ka taminaw hoi hawihoehnae dawk hoi na rungngang teh, Jentelnaw e kaukkung lah na o sak nahanelah, na ring e ka panuek boihoeh e naw ni, kaimae thaw a tawk awh han.
“Ka kuɓutar da ni daga harin mutanena; ka kiyaye ni kamar shugaban al’ummai. Mutanen da ban sansu ba za su kasance a ƙarƙashina,
45 Jentelnaw hah kai koe a kâpoe awh vaiteh, a thai awh tahma ka lawk a ngai awh han.
baƙi kuma su na zuwa don su yi mini fadanci; da zarar sun ji ni, sukan yi mini biyayya.
46 Jentelnaw a tâco awh han.
Zukatansu ta karaya; suka fito da rawan jiki daga kagararsu.
47 BAWIPA teh yungyoe a hring. Kaie lungsong, pholennae lah awm seh. Kaie rungngangnae lungsong Cathut teh, tawmrasang e lah awm naseh.
“Ubangiji yana a raye! Yabo ta tabbata ga Dutsena! Ɗaukaka ga Allah, Dutse, Mai Cetona!
48 Kai koe lah moi ka pathung pouh e hoi miphun pueng kaie rahim ka pabawt e teh katâkung Cathut doeh.
Shi ne Allahn da yake rama mini, wanda ya sa al’ummai a ƙarƙashina,
49 Tarannaw e kut dawk hoi, na hlout sak. Kai na ka taran naw e a lathueng vah, na tawm teh, ka mathoutmakainaw e kut dawk hoi na hlout sak.
wanda ya kuɓutar da ni daga maƙiyina. Ka ɗaukaka ni bisa maƙiyina; ka kiyaye ni daga hannun mugayen mutane.
50 Hatdawkvah, Oe BAWIPA, kai teh Jentelnaw koevah, lunghawinae lawk ka dei vaiteh, na min pholennae la ka sak han.
Saboda haka, zan yabe ka, ya Ubangiji cikin dukan al’ummai; Zan rera waƙoƙin yabo ga sunanka.
51 Cathut teh a siangpahrang hanelah, rungngangnae imrasang lah ao teh, satui a awi e Devit hoi a canaw koe lathueng vah yungyoe hoi yungyoe totouh, pahren lungmanae a kamnue sak.
“Ya ba wa sarkinsa kyakkyawan nasara; ya nuna madawwamiyar ƙauna ga shafaffensa, ga Dawuda da zuriyarsa har abada.”