< 2 Samuel 21 >

1 Devit e tueng dawk kum thum touh rawca takang a tho teh, Devit ni BAWIPA koe lawk a pacei, BAWIPA ni Sawl hoi a imthung, thipalawngnae kecu dawk doeh, Gibeon taminaw a thei awh telah ati.
Lokacin da Dawuda yake mulki, an yi yunwa shekara uku a jere; saboda haka Dawuda ya nemi nufin Ubangiji. Ubangiji ya ce, “Saboda Shawulu ne da alhakin jinin gidansa; domin ya kashe Gibeyonawa.”
2 Siangpahrang ni Gibeon taminaw a kaw. Gibeon taminaw heh Isarel miphun e a canaw nahoeh. Amor tami dawk e ka cawi e doeh. Isarelnaw ni ahnimouh koe lawk a kam awh toe. Sawl ni Isarel miphunnaw hoi Judahnaw hanelah a panki pouh e kecu dawk thei hane ouk a kâcai awh.
Sai sarki ya tattara Gibeyonawa ya yi musu magana. (To, Gibeyonawa ba sashen Isra’ilawa ba ne, amma mutanen Amoriyawa ne da suka ragu, waɗanda Isra’ila ta rantse za tă bari da rai, amma Shawulu cikin kishinsa don Isra’ila da Yahuda ya yi ƙoƙari yă hallaka su duka.)
3 Devit ni Gibeonnaw koe bangmaw na sak pouh awh han. BAWIPA e râw hah yawhawi na poe awh thai nahan, bangpatet lae yonthanae maw ka sak han telah atipouh.
Dawuda ya ce wa Gibeyonawa, “Me zan yi muku? Yaya zan yi kafara domin ku sa wa masu gādon Ubangiji albarka?”
4 Gibeonnaw ni ahnimanaw koe, Sawl hoi a imthungnaw dawk tangka hoi sui ka het awh hoeh. Isarelnaw buet touh hai thei thainae ka tawn awh hoeh telah ati. Ahni ni na dei e pueng kai ni na sak pouh han telah atipouh.
Gibeyonawa suka ce, “Ba mu da’yanci mu nemi zinariya ko azurfa daga wurin Shawulu ko gidansa, ba mu kuwa da wani’yanci mu sa a kashe wani a Isra’ila.” Dawuda ya ce, “To, me kuke so in yi muku?”
5 Ahnimouh ni siangpahrang thei hane ka kâcai e hoi Isarel ram roeroe dawk ao hoeh nahanelah, na kayouknaw,
Suka ce wa sarki, “Mutumin da ya hallaka mu ya kuma yi mana makirci don kada mu kasance tare da Isra’ilawa ko’ina a cikin ƙauyukansu,
6 a capa sari touh na poe awh haw. BAWIPA ni a rawi e Sawl onae Gibeah vah BAWIPA hmaitung kâbang awh han telah ati. Siangpahrang ni na poe awh han telah atipouh.
a ba mu zuriyarsa maza bakwai, mu kashe su, mu kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji a Gibeya na Shawulu wannan zaɓaɓɓen Ubangiji.” Sai sarki ya ce, “Zan ba ku su.”
7 Hateiteh, siangpahrang ni BAWIPA koevah, Devit hoi Sawl e capa Jonathan rahak, ahnimouh roi a rahak e lawk a kam e kecu dawk Sawl e capa Jonathan e capa Mephibosheth hah a hlout sak.
Sarki ya ware Mefiboshet ɗan Yonatan jikan Shawulu, saboda rantsuwar da take tsakanin Dawuda da Yonatan, ɗan Shawulu a gaban Ubangiji.
8 Siangpahrang ni Aiah canu Rizpah ni Sawl hanelah ca tongpa kahni touh, Armoni hoi Mephibosheth, Sawl canu Mikhal ni Meholath tami Barzillai capa Adriel hanlah a sak pouh e ca tongpa panga touh a la teh,
Amma sarki ya ɗauki Armoni da Mefiboshet,’ya’ya biyu maza waɗanda Rizfa’yar Aiya ta haifa wa Shawulu, tare da’ya’ya maza biyar na Merab’yar Shawulu, waɗanda ta haifa wa Adriyel ɗan Barzillai, mutumin Mehola.
9 Gibeonnaw e kut dawk a poe. Ahnimanaw ni BAWIPA hmalah mon dawkvah a bang awh. Hottelahoi sari touh e naw teh a due awh. Canga tue nah hnin touh dawk a thei awh teh, a due awh.
Ya ba da su ga Gibeyonawa, waɗanda suka kashe su, suka kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji. Dukan bakwai ɗin an kashe su gaba ɗaya; an kashe su a farkon kwanankin girbi, daidai lokacin fara girbin sha’ir.
10 Aiah canu Rizpah ni burihni a la teh, canga a kamtawng koehoi kho a rak hoehnahlan totouh, napon hah a la teh, talung van dawk a i nahan a phai. Kanîthun vah ro e a van vah tava a cu hane hoi tangmin vah sarang ni ca hane a pasoung hoeh teh a ring.
Rizfa’yar Aiya ta ɗauki tsumma ta yi wa kanta shimfiɗa a kan dutse. Tun daga farkon girbi har ruwa damina ya sauko a kan gawawwakin, ba tă yarda tsuntsayen sama su taɓa su da rana ko mugayen namun jeji da dare ba.
11 Aiah canu Sawl e a yudo Rizpah hno a sak e Devit koe a dei pouh awh.
Da aka gaya wa Dawuda abin da Rizfa’yar Aiya ƙwarƙwaran Shawulu ta yi,
12 Filistinnaw ni Gilboa mon dawk Sawl a thei awh teh, a ro hah a bangnae, Bethshan lam hoi kaparawtnaw Jabesh hoi Gilead ram e khocanaw aonae koe siangpahrang ni a cei teh, Sawl e a hru hoi a capa Jonathan e a hru hah a la awh.
sai ya je ya kwashe ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga mutanen Yabesh Gileyad (Gama mutanen sun saci gawawwakin Shawulu da Yonatan daga inda Filistiyawa suka kakkafa su a kan itace a filin Bet-Shan, bayan da Filistiyawa suka kashe su a Gilbowa.)
13 Hote hmuen koehoi Sawl hoi Jonathan e a hru a ceikhai awh teh, a bang awh e hru hai a la awh.
Dawuda ya kawo ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga can, a kuma aka tattara dukan ƙasusuwan waɗanda Gibeyonawan suka kashe, suka kuma rataye.
14 Sawl hoi a capa Jonathan e a hru hah Benjamin ram e Zelah kho e a na pa Kish e tangkom dawk a pakawp awh teh, siangpahrang ni kâ a poe e patetlah a sak. Hathnukkhu a ram hane ratoumnae lawk hah Cathut ni a thai.
Suka binne ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan a kabarin Kish, mahaifin Shawulu, a Zela a Benyamin. Suka kuma yi kome da sarki ya umarta. Bayan wannan Allah ya ji addu’arsu a madadin ƙasar.
15 Filistinnaw ni Isarel hah bout a tuk awh. Devit teh a taminaw hoi a cathuk awh teh, Filistinnaw hah a tuk awh nah, Devit teh hroung a tawn.
Har yanzu yaƙi ya sāke ɓarke tsakanin Filistiyawa da Isra’ila. Sai Dawuda ya gangara tare da mutanensa don su yaƙi Filistiyawa, gajiya ta kama shi.
16 Ephraim miphun Ishbibenob tami Rapha catoun Ishbibenob, a tahroe a ri e rahum shekel 300, tahloi a katha e hoi Devit thei hanelah a kâcai.
Ishbi-Benob kuwa, wani daga zuriyar Rafa, wanda nauyin kan māshinsa na tagulla ya yi shekel ɗari uku, wanda yake kuma da sabon māshi, ya ce zai kashe Dawuda.
17 Zeruiah capa Abishai ni a kabawp teh, Filistin tami hai a thei. Hatnavah, Devit e a taminaw ni, Isarel angnae roum langvaih tie hah a ngaihri awh dawkvah, nang teh kaimanaw hoi na cet mahoeh telah lawk a kam awh.
Amma Abishai ɗan Zeruhiya ya kawo wa Dawuda gudummawa; ya bugi Bafilistin, ya kashe shi. Sa’an nan mutanen Dawuda suka rantse masa suka ce, “Ba za ka ƙara fita tare da mu wurin yaƙi ba, don kada fitilar Isra’ila tă mutu.”
18 Goba kho vah, Filistinnaw a tuk awh navah, Hushath tami Sibbekhai ni Ephraim miphun Saph hah a thei.
Ana nan, sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa, a Gob. A lokacin Sibbekai mutumin Husha ya kashe Saf, wani daga zuriyar Rafa.
19 Filistinnaw hoi Goba khovah, bout a kâtuk awh. Bethlehem kho e Joaareoregim capa Elhanan ni Git tami Goliath hah a thei. A tahroecung teh hni kawng kalawng e patetlah ao.
Sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa a Gob, Elhanan ɗan Ya’are-Oregim mutumin Betlehem ya kashe Goliyat mutumin Gat, wanda girmar sandan māshinsa ta yi kama da taɓarya.
20 Gath khovah kâtuknae bout ao teh, hawvah, ka rasang poung e aranglae kut roi dawk kutcarei taruk touh, avanglae a khok roi dawk a khokcarei taruk, asumkum 24 touh ka tawn e ao. Filistin miphun tamikalennaw doeh.
Har wa yau a wani yaƙin da aka yi a Gat, akwai wani ƙaton mutum mai yatsotsi shida a kowane hannu, da kuma yatsotsi shida a kowane ƙafa, yatsotsi ashirin da huɗu ke nan. Shi ma daga zuriya Rafa ne.
21 Isarelnaw a tuk navah, Devit e a hmau Shimei capa Jonathan ni ahni hah a thei.
Da ya yi wa Isra’ila reni, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwa Dawuda, ya kashe shi.
22 Ahnimanaw pali touh e naw teh, Gath kho dawk kaawm e Rapha tami kalenpounge capa lah ao teh, Devit hoi a sannaw e kut dawk hoi a due awh.
Waɗannan huɗu zuriyar Rafa ne a Gat, suka kuwa mutu ta hannu Dawuda da mutanensa.

< 2 Samuel 21 >