< 2 Samuel 18 >

1 Devit ni ama koe kaawm e naw a touk teh 1000 kaukkung, 100 touh kaukkung kahrawikungnaw a rawi pouh.
Dawuda ya tattara mutanen da suke tare da shi, ya naɗa musu komandodi na dubu-dubu, da na ɗari-ɗari.
2 Devit ni tami a patoun teh hu thum touh dawk hu touh Joab ni a uk. Hahoi alouke hu thum touh dawk hu touh hah Joab e nawngha Zeruiah capa Abisai ni a uk. Kaawm rae hu touh hah Git tami Ittai ni a uk. Siangpahrang ni taminaw koe kai kama roeroe hai nangmouh koe ka cei van han telah ati.
Dawuda ya sa rundunoni kashi ɗaya bisa uku a ƙarƙashin Yowab, kashi ɗaya bisa uku a ƙarƙashin Abishai, ɗan’uwan Yowab ɗan Zeruhiya, kashi ɗaya bisa uku a ƙarƙashin Ittai mutumin Gat. Sai sarki ya ce wa rundunonin, “Tabbatacce zan tafi tare da ku.”
3 Taminaw ni cet hanh. Bangkongtetpawiteh, kaimanaw ka yawng awh nakunghai banglah pouk mahoeh. Kaimanaw tangawn kadout awh nakunghai banglah pouk mahoeh. Nang nama teh kaimanaw 10, 000 touh hlak aphu na o hnawn. Hatdawkvah, kaimanaw hah khopui thung hoi na kabawm pawiteh hoe kahawi han telah atipouh.
Amma mutanen suka ce, “Ba za ka fita ba; gama in ya kasance tilas mu gudu, ba za su kula da mu ba. Ko da rabinmu sun mutu, ba za su damu ba; amma kai kanka ka fi mutum dubu goma namu. Zai fi maka ka zauna a cikin gari, ka dinga aika mana da taimako.”
4 Siangpahrang ni ahawi na ti awh e patetlah ka sak van han, telah ati. Siangpahrang teh rapan longkha koe a kangdue. Taminaw 100 touh, 1000 touh e ransanaw lahoi a cei awh.
Sarki ya ce, “Zan yi duk abin da ya fi muku kyau.” Saboda haka sarki ya tsaya kusa da bakin ƙofa yayinda dukan mutane suke fitowa a ƙungiyar ɗari-ɗari da ta dubu-dubu.
5 Siangpahrang ni kaie minhmai na khet awh vaiteh, ka capa Absalom heh paiyai lah tet awh telah Joab, Abisai, Ittai tinaw koe lawk a thui. Hottelah siangpahrang ni Absalom hane lawk a thui navah, ransa kacuenaw ni lawk a thui e hah a thai awh.
Sarki ya umarci Yowab, Abishai, da Ittai, ya ce musu, “Ku yi mini hankali da saurayin nan Absalom.” Dukan mutane kuwa suka ji yadda sarki yake ba wa kowane komanda umarni.
6 Taminaw teh Isarelnaw tuk hanelah tarantuknae hmuen a pâtam awh. A kâtuknae a hmuen teh Ephraim ratu dawk doeh.
Rundunonin suka tafi zuwa fili don su yi yaƙi da Isra’ila. Aka kuwa yi yaƙi a kurmin Efraim.
7 Isarelnaw teh Devit e a sannaw e hmaitung vah a sung awh teh, haw e hnin dawk puenghoi kâtheinae lahoi tami 20, 000 touh a due awh.
A nan ne mutanen Isra’ila suka sha kashi a hannun mutanen Dawuda. Waɗanda suka yi rauni da kuma waɗanda suka mutu a ranar sun yi yawa, mutum dubu ashirin.
8 A hmuen tangkuem a kâtuk awh teh hat hnin dawk tami ni thei e hlak ratu dawk kadout e hoe a pap awh.
Yaƙin ya bazu a duk fāɗin ƙauyukan, abin da kurmin ya ci kawai a ranar ya fi yawan abin da aka kashe da takobi.
9 Devit e a sannaw ni Absalom hah a kâhmo awh. Ahni teh la a dawk tahung lahoi a bu ka rung poung e thingkung rahim a kâen teh a lû teh hote thingkang dawk a mang pouh. Kahlun langboung a kâbang teh la a madueng a yawng.
To, Absalom ya haɗu da mutanen Dawuda. Yana hawan dokinsa, kuma yayinda dokin ya kusa kai cikin rassan babban itacen oak, sai kan Absalom ya sarƙafe a kan itacen oak ɗin. Dokin ya wuce da gudu, shi kuwa ya rataye a can yana lilo.
10 Kahmawt e tami buet touh ni Joab koevah, kathen dawk Absalom a kâbang e ka hmu telah atipouh.
Sa’ad da wani daga cikin mutanen ya gan haka, sai ya gaya wa Yowab, “Na ga Absalom yana rataye a itacen oak.”
11 Joab ni na hmu katang e pawiteh bangkongmaw na thei hoeh. Talai vah na bo sak hoeh. Hottelah na sak pawiteh, tangka shekel 10 touh hoi taisawm na poe hane nahoehmaw telah atipouh.
Yowab ya ce wa mutumin da ya ba shi labarin, “Mene! Ka ga shi? Don me ba ka buge shi har ƙasa nan da nan ba? Ai, da na ba ka shekel goma na azurfa da abin ɗamarar jarumi.”
12 Ahni ni Joab koevah, tangka 1,000 touh ka hmu hane nakunghai siangpahrang e capa dawk ka kut ka pho mahoeh. Bangkongtetpawiteh, ka hnâthai roeroe vah siangpahrang ni nang hoi Abisai, Ittai koe thoundoun Absalom teh api nang ni hai tek hanh awh telah lawk na thui toe.
Amma mutumin ya ce wa Yowab, “Ko da za a auna mini azurfa dubu a hannuna, ba zan miƙa hannuna in taɓa ɗan sarki ba. A kunnuwanmu fa sarki ya umarce ka, da Abishai, da Ittai cewa, ‘Ku tsare saurayin nan Absalom a madadina.’
13 Kai ni ka thet pawiteh, kama ka kâdum e lah ka o teh, ka hringnae a loum hanelah ka o. Siangpahrang ni a panue hoeh e banghai awm hoeh. Nang hai a hmalah na kangdue van han telah ati.
Da na yi haka da na sa kaina a halin ƙaƙa-ni-ka-yi, kuma babu abin da zai ɓoyu ga sarki, kai kuwa za ka janye abinka daga gare ni.”
14 Joab ni hettelah pawiteh, nang koe kasawlah kaawm thai mahoeh, telah ati. Tahroe kathum touh ka sin ni teh kathen kung dawk a hring lah ka kâbang e Absalom e a lung dawk pouk a thut pouh.
Yowab ya ce, “Ba zan ɓata lokaci da kai ba.” Saboda haka sai ya ɗauki māsu uku a hannunsa ya zura su a ƙahon zuciyar Absalom, tun Absalom yana da sauran rai a maƙale a itacen oak.
15 Joab e senehmaica ka sin e thoundoun 10 touh ni a kalup awh teh, Absalom teh kadout lah a thei awh.
Masu ɗaukan kayan yaƙin Yowab goma kuwa sun kewaye Absalom, suka bubbuge shi suka kashe.
16 Joab ni mongka a ueng teh, Isarelnaw ka pâlei e hah koung a ban awh. Joab ni abuemlahoi a ngang awh.
Sa’an nan Yowab ya busa ƙaho, sai sojoji suka bar fafaran Isra’ila, gama Yowab ya tsai da su.
17 Absalom e ro a la teh, kahrawng e tangkom kadung poung e thung vah, a tâkhawng awh teh avan vah, talung a pung sin awh. Isarelnaw teh amamanaw aonae koe lengkaleng a ban awh.
Suka ɗauki Absalom, suka jefa shi cikin wani babban rami a kurmin, suka kuwa tula tsibin duwatsu a kansa. Ana cikin haka, sai dukan Isra’ilawa suka tsere zuwa gidajensu.
18 Absalom ni a hring nah siangpahrang yawn dawkvah lungdon sut la a sak toe. Bangkongtetpawiteh, ka min a kahma hoeh nahanelah, ka capa hai ka tawn hoeh, telah ati. Hote lungdon hah a min a phu sak awh teh, atu totouh Absalom pahnim hoeh nahanelah ati awh.
A lokacin da Absalom yake da rai, Absalom ya gina wa kansa al’amudin tunawa, a Kwarin Sarki, gama ya yi tunani ya ce, “Ba ni da ɗa namiji wanda zai sa a riƙa tunawa da ni.” Sai ya kira ginshiƙin da sunansa, ana kuwa kira shi Al’amudin Absalom har wa yau.
19 Zadok capa Ahimaaz ni BAWIPA ni a taran moi a pathungnae kamthang hah siangpahrang koe ka dei han telah ati.
Ahimawaz ɗan Zadok ya ce, “Bari in ruga in kai wa sarki labari cewa Ubangiji ya cece shi daga hannun abokan gābansa.”
20 Joab ni sahnin teh kamthang hah deih hanh ei, alouke hnin dawk na dei vainei. Siangpahrang e capa a due dawkvah, sahnin teh bang e kamthang hai dei hanh ei, telah atipouh.
Yowab ya ce, “Ba kai ba ne za ka kai wannan labari a yau ba. Kana iya kai labarin wani lokaci, amma yau kam ba zai yiwu ba, saboda ɗan sarki ya mutu.”
21 Joab ni Kushi tami koe, cet nateh na hmu e hah dei loe telah atipouh. Kushi tami ni Joab koe a lûsaling teh kut a man teh a yawng.
Sai Yowab ya ce wa wani mutumin Kush, “Je ka faɗa wa sarki abin da ka gani.” Mutumin Kush ɗin kuwa ya rusuna wa Yowab, sai ya ruga a guje.
22 Zadok capa Ahimaaz ni Joab koevah, bangtelah nakunghai Kushi tami ka pâlei han telah ati. Joab ni ka capa kamthang kahawicalah kaawm hoeh e hah bangkongmaw yawngkhai han khuet na ngai telah atipouh.
Ahimawaz ɗan Zadok ya sāke ce wa Yowab, “Ko mene ne zai faru, ina roƙonka bari in bi bayan mutumin Kush nan.” Amma Yowab ya ce, “Ɗana me ya sa kake so ka je? Ba ka da labarin da zai jawo maka lada.”
23 Bangtelah hai ka yawng han telah ati dawkvah, yawng loe atipouh. Hatnavah, Ahimaaz teh kahrawng lam lahoi a yawng teh Kushi tami a yawngtahrei.
Ya ce, “Ko mene ne zai faru, ina so in ruga da gudu.” Sai Yowab ya ce, “Ruga!” Sai Ahimawaz ya sheƙa a guje ya bi ta hanyar fili ya riga mutumin Kush nan.
24 Devit teh rapan longkha a rahak vah a tahung. Ramveng teh longkha van lah a luen teh a khet navah a madueng ka yawng e tami a hmu.
Yayinda Dawuda yake zaune tsakanin ƙofofin ciki da na waje, sai mai tsaro ya hau rufin ginin da yake kan hanyar shiga ta wajen katanga. Da ya duba sai ya ga wani mutum shi kaɗai yana gudu.
25 Ramveng ni a hram teh siangpahrang koevah a dei. Siangpahrang ni tami buet touh dueng pawiteh, kamthang dei hane a phu han doeh telah ati. A yawng teh rek a hnai toteh,
Mai tsaro ya tā da murya ya faɗa wa sarki. Sarki ya ce, “In shi kaɗai ne, ya kawo labari mai kyau ke nan.” Mutumin ya matso kusa-kusa.
26 ramveng ni alouke tami ka yawng e bout a hmu. Ramveng ni tami buet touh a madueng ka yawng e ka hmu telah takhang ka ring e a kaw teh, siangpahrang ni ahni ni hai kamthang a phu dawk doeh atipouh.
Sai mai tsaron ya ga wani mutum yana zuwa a guje. Sai ya tā da murya ya kira mai tsaron ƙofa ya ce, “Duba, ga wani mutum kuma yana gudu shi kaɗai!” Sarki ya ce, “Shi ma yana kawo labari mai daɗi ne.”
27 Ramveng ni ahmaloe e ka yawng e teh Zadok capa Ahimaaz e a yawng e doeh telah ka panue telah ati. Siangpahrang ni ahni teh tamikahawi doeh. Kamthang kahawi a phu dawk han doeh telah ati.
Sai mai tsaron ya ce, “A ganina gudu na farin, ya yi kama da gudun Ahimawaz, ɗan Zadok.” Sarki ya ce, “Shi mutumin kirki ne, yana zuwa da saƙo mai kyau.”
28 Ahimaaz ni a hram teh, siangpahrang koe ahawi doeh, telah ati. Siangpahrang hmalah a minhmai talai dawk rekkâbet lah a tabut teh, bawipa, ka bawipa, siangpahrang nang koe kut pho hanelah kakâcainaw hah kangangkung BAWIPA Cathut min pholennae awm seh, telah ati.
Sai Ahimawaz ya tā da murya ya ce wa sarki, “Kome lafiya yake!” Sai ya rusuna har ƙasa a gaban sarki ya ce, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allahnka! Ya ba da mutanen da suka tayar wa ranka yă daɗe a hannunsa.”
29 Siangpahrang ni Absalom a hlout maw telah a pacei. Ahimaaz ni siangpahrang e na san Joab ni kaie ka san hah a patoun navah, ruengruengti awh e ka hmu. Hateiteh, kamceng lah ka panuek hoeh telah ati.
Sai sarki ya ce, “Saurayin nan Absalom yana nan da rai?” Ahimawaz ya ce, “Na ga wani babban rikicewar a daidai lokacin da Yowab yake gab da aikan bawan sarki da kuma ni, sai dai ban san ko mene ne ba.”
30 Siangpahrang ni kaie ka teng kangdout haw atipouh teh, ahni teh a teng vah a kangdue.
Sai sarki ya ce, “Koma gefe ka jira a can.” Sai ya ja gefe ya tsaya.
31 Kushi tami a tho teh, siangpahrang, kamthang ka thokhai, nang na ka taran e naw hah BAWIPA ni ahnimanaw a yonnae patetlah a pathung toe telah atipouh.
Sai ga mutumin Kush ya iso ya ce, “Ranka yă daɗe sarki, ka ji labari mai kyau! Ubangiji ya cece ka yau daga dukan waɗanda suka tayar maka.”
32 Siangpahrang ni ka capa Absalom a hlout maw telah a pacei, Kushi tami ni siangpahrang e na tarannaw, nang ka dudam e naw pueng teh hote thoundoun patetlah koung awm naseh telah ati.
Sarki ya ce wa mutumin Kush, “Saurayin nan Absalom, yana nan lafiya?” Mutumin Kush ya ce, “Allah yă sa abokan gāban ranka yă daɗe, da duk waɗanda suka tayar maka da mugunta, su zama kamar saurayin nan.”
33 Siangpahrang teh a lung rei a thai. kho longkha e a lathueng lah a cei teh, a cei laihoi, Oe ka capa Absalom, ka capa, ka capa Absalom nange a yueng lah kai ka due hoeh aw. Oe Absalom, ka capa ka capa telah a khuika.
Sai gaban sarki ya faɗi. Ya haura zuwa ɗakin da yake kan katangar hanyar shiga ya yi kuka. Yayinda yake tafiya ya ce, “Ya ɗana Absalom! Ɗana, ɗana Absalom! Da ma a ce ni ne na mutu maimakonka. Ya Absalom, ɗana, ɗana!”

< 2 Samuel 18 >