< 2 Samuel 10 >

1 Hathnukkhu, Ammon siangpahrang teh a due. A capa Hanun ni a na pa e yueng lah siangpahrang a tawk.
Ana nan sai sarkin Ammonawa ya rasu, ɗansa Hanun kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.
2 Devit ni Hanun e a na pa Nahash teh kai koe ahawinae a sak dawkvah, pahrennae ka kamnue sak van han telah ati. A na pa a due nah lungpahawi hanelah a sannaw a patoun teh, Devit e sannaw teh Ammonnaw e ram koe a pha awh.
Dawuda ya yi tunani a ransa ya ce, “Zan yi wa Hanun ɗan Nahash alheri kamar yadda mahaifinsa ya yi mini.” Saboda haka sai Dawuda ya aiki jakadu su yi masa ta’aziyyar mutuwar mahaifinsa. Sa’ad da mutanen Dawuda suka isa ƙasar Ammonawa,
3 Ammon miphun kacuenaw ni amamae a bawipa Hanun koevah, Devit ni na barilawa dawkvah, nang koe lungmawng nahanelah, tami a patoun e na yuem maw. Devit ni hete khopui a raphoe thai nahan ka tuet hanelah nang koe a patoun awh nahoehmaw telah atipouh awh.
sai manyan mutanen Ammonawa suka ce wa Hanun shugabansu, “Kana tsammani Dawuda yana girmama mahaifinka ne da ya aiko da jakadu su kawo maka ta’aziyya? Ai, wayo ya yi don yă ga asirin birninmu, yă san ƙarfinmu, yă kuma ci mu da yaƙi.”
4 Hanun ni Devit e a sannaw a man teh, a pâkhamuen tangawn a ngaw pouh. A khohna hai a laheibaw totouh a a pouh hnukkhu a cei sak.
Saboda haka Hanun ya kama mutanen Dawuda ya aske rabin gemun kowannensu, ya yayyage rigunarsu daidai ɗuwawu, sa’an nan ya sallame su.
5 Hote kamthang hah Devit ni a thai toteh, ahnimanaw teh a kaya poung dawkvah, ahnimanaw dawn sak hanelah a patoun teh, nangmouh teh pâkhamuen a saw hoehroukrak Jeriko kho dawkvah awm awh. Hahoi torei bout tho awh telah atipouh.
Sa’ad da aka gaya wa Dawuda game da wannan, sai ya aiki manzanni su taryi waɗannan mutanen da aka ci mutuncinsu, gama an wulaƙanta su ƙwarai. Sai sarki ya ce musu, “Ku dakata a Yeriko har sai gemunku ya sāke girma, sa’an nan ku dawo.”
6 Ammonnaw ni vah, maimouh teh Devit e hmaitung panuettho e lah o awh han tie a panue awh teh, taminaw a patoun awh teh, Bethrekhob kho hoi Aramzobah kho e Siria ransa 20,000, hoi siangpahrang Maakah e tami 1,000, hoi Tob ram e tami 12,000 touh hah a hlai awh.
Da Ammonawa suka gane cewa Dawuda ya ji fushi da su sosai saboda abin da suka yi, sai suka yi hayar sojojin ƙasar Arameyawa dubu ashirin daga Bet Rehob da Aram-Zoba, suka kuma yi hayar sarkin Ma’aka tare da mutum dubu ɗaya, suka kuma yi hayar maza dubu goma sha biyu daga Tob.
7 Devit ni hote kamthang a thai toteh, Joab hoi athakaawme ransanaw hah a patoun.
Da jin haka, Dawuda ya tura Yowab da dukan sojojin yaƙi.
8 Ammonnaw hah a tâco awh teh, kho longkha koe a tungpup awh. Aramzobah kho, Rehob, Tob kho hoi ka tho e Siria tami hoi Maakah siangpahrang e taminaw teh aloukcalah law vah ao awh.
Ammonawa suka fita suka ja dāgār yaƙi a ƙofar shiga birninsu, yayinda Aram-Zoba, da na Rehob, da mutane Tob, da kuma na Ma’aka, suka ja tasu dāgār a karkara.
9 A hnukhma lahoi tuk hane na kâcai awh tie Joab ni a thai navah, Isarelnaw thung dawk hoi kahawi kahawi e a rawi teh, Sirianaw tuk hanelah namranlah a tumpup awh.
Yowab ya ga cewa an ja masa dāgār yaƙi gaba da baya; saboda haka sai ya zaɓi waɗansu shahararrun sojoji cikin Isra’ila, ya sa su gabza da Arameyawa.
10 Aloukenaw pueng hah a hmaunawngha Abisai kut dawk koung a hruek teh, Ammon tami tuk hanelah a tumpup sak awh.
Ya sa sauran mutanen a ƙarƙashin Abishai ɗan’uwansa, ya sa su gabza da Ammonawa.
11 Siria taminaw ni kai na tâ pawiteh, nangmouh ni na kabawp han. Ammonnaw ni nangmanaw na tâ pawiteh, kaimouh ni na kabawp han.
Yowab ya ce, “In Arameyawa suka fi ƙarfina, sai ku kawo mini gudummawa; amma in Ammonawa suka fi ƙarfinku, sai mu kawo muku gudummawa.
12 Tarankahawi lah awm awh. Ka taminaw hoi mamae Cathut khonaw hanelah thapatung awh nateh, tuk awh. BAWIPA ni a ngainae patetlah a sak han doeh atipouh.
Ku yi ƙarfin hali, mu kuma yi yaƙi da ƙarfin zuciya saboda mutanenmu da kuma birane Allahnmu. Ubangiji zai yi abin da yake da kyau a idanunsa.”
13 Ama koe kaawm e taminaw hoi Siria taminaw tuk hanelah a pâtam awh teh, Sirianaw a yawng awh.
Sa’an nan Yowab da rundunar da take tare da shi suka ci gaba don su gabza da Arameyawa, Arameyawa kuwa suka gudu a gabansa.
14 Sirianaw a yawng awh e Ammonnaw ni a hmu awh navah, ahnimouh hai Abisai hmalah a yawng awh teh, kho thung vah a kâen awh. Joab hai Ammon ram hoi a tâco teh Jerusalem kho lah a cei.
Da Ammonawa suka ga Arameyawa suna gudu, sai su ma suka ruga da gudu a gaban Abishai, suka shiga cikin birni. Sa’an nan Yowab ya komo Urushalima daga wurin yaƙin da ya yi da Ammonawa.
15 Sirianaw ni Isarelnaw e a hmalah amamanaw a sung e a kâpanue awh navah bout a kamkhueng awh.
Bayan Arameyawa suka ga Isra’ila ta ci su da yaƙi, sai suka sāke tattara kansu.
16 Hadadezer ni tami a patoun teh, tui namran lah kaawm e Sirianaw a thokhai teh, Hadadezer ransa kacue e Shobak ni a hrawi awh teh, Helam kho lah a cei awh.
Hadadezer sarkin Zoba ya aika a kawo Arameyawan da suke ƙetaren Kogin Yuferites. Suka iso Helam a ƙarƙashin shugabancin Shobak, shugaban dukan sojojin Hadadezer.
17 Hote kong Devit koe a dei pouh. Isarelnaw pueng koung a pâkhueng teh, Jordan tui a raka awh teh, Helam kho a pha awh. Sirianaw ni Devit tuk hanelah a kampawp awh teh a tuk awh.
Da aka gaya wa Dawuda wannan, sai ya tattara dukan Isra’ila, ya ƙetare Urdun, ya je Helam. Arameyawa suka ja dāgār yaƙinsu, suka kara da Dawuda.
18 Sirianaw teh Isarelnaw e hmalah hoi a yawng awh. Devit ni Siria tami leng dawk kâcuinaw 700 hoi marangransanaw 40,000 touh a thei. Ransabawi Shobak hai a thei awh teh hawvah a due.
Amma Arameyawa suka gudu a gaban Isra’ila, Dawuda kuwa ya kashe mahayan keken yaƙinsu ɗari bakwai, da sojojin ƙasa dubu arba’in. Ya bugi Shobak, shugaban ƙungiyar sojansu ya kuwa mutu a can.
19 Hadadezer koe san ka toung e siangpahrangnaw pueng teh, Isarelnaw e hmaitung vah amamanaw a sung e a kâpanue awh navah, Isarelnaw hoi roumnae a sak awh teh, a thaw a tawk pouh awh. Hottelah Sirianaw ni Ammonnaw hah bout kabawm ngai awh hoeh toe.
Sa’ad da dukan sarakuna waɗanda suke abokan tarayya na Hadadezer suka ga Isra’ila sun ci su da yaƙi, sai suka yi sulhu da Isra’ilawa, suka kuma zama bayinsu. Wannan ya sa Arameyawa suka ji tsoron ƙara kai wa Ammonawa gudummawa.

< 2 Samuel 10 >