< 2 Siangpahrang 14 >

1 Isarel siangpahrang Jehoahaz capa Joash a bawinae kum hni navah, Judah siangpahrang Joash capa Amaziah teh siangpahrang nueng kamtawng.
A shekara ta biyu ta mulkin Yehowash ɗan Yehoyahaz sarkin Isra’ila, Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda ya fara mulki.
2 A kum 25 nah uk han nueng a kamtawng teh, Jerusalem vah kum 29 touh a uk. A manu min teh Jehoaddin, Jerusalem tami doeh.
Ya zama sarki yana da shekaru ashirin da biyar, ya kuma yi mulki a Urushalima shekaru ashirin da tara. Sunan mahaifiyarsa Yehoyaddin, mutuniyar Urushalima.
3 BAWIPA mithmu vah kalan e hno hah ouk a sak. Hatei Devit hoi teh kâvan hoeh. A na pa Joash ni a sak e hah ouk a sak.
Ya aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji, sai dai ba kamar kakansa Dawuda ba. A kome dai ya bi gurbin mahaifinsa Yowash.
4 Hatei hmuen ka rasang lah phat thai hoeh. A hmuenrasang koevah taminaw pueng ni, thuengnae sak awh teh, hmuitui hoi hmaisawinae a sak awh.
Ba a dai kawar da masujadan kan tudu ba; mutane suka ci gaba da yin hadaya da ƙone turare a can.
5 A uknaeram a caksak tahma vah, a tami hoi a na pa siangpahrang kathetnaw hah toungloung a thei.
Bayan masarauta ta kahu a hannunsa, sai ya kashe fadawan da suka kashe mahaifinsa sarki.
6 Hatei Mosi cauk dawkvah, canaw kecu dawk na pa naw na thet ama hoeh. Napanaw kecu dawk canaw thet mahoeh. Tami pueng ma yon kecu dawk due han telah BAWIPA ni kâ a poe e patetlah ayâ ka thet e canaw teh thet hoeh.
Duk da haka bai kashe’ya’yan masu kisan ba, bisa ga abin da yake a rubuce a Dokar Musa inda Ubangiji ya umarta, “Ba za a kashe iyaye saboda laifin’ya’ya ba, ko kuma’ya’ya saboda laifin iyayensu ba, kowa zai mutu don zunubansa.”
7 Edomnaw teh palawi yon dawk 10, 000 touh a thei awh. Sela naw a tuk awh teh a la awh. A min lavah Joktheel telah ati awh teh, atu totouh pou atipouh awh.
Shi ne kuma wanda ya ci mutanen Edom dubu goma a yaƙi, a Kwarin Gishiri, ya kuma ci Sela da yaƙi, ya ba ta suna Yokteyel, sunan da ake kiranta har wa yau.
8 Amaziah ni, Isarel siangpahrang Jehu capa Jehoahaz ca, Jehoash koevah, tho haw, minhmai rek kâhmo lah, kâkhen sei telah patounenaw a patoun.
Sai Amaziya ya aika’yan aika wurin Yehowash ɗan Yehoyahaz, ɗan Yehu, sarkin Isra’ila, yana tsokanarsa cewa, “Zo, mu sadu fuska da fuska.”
9 Isarel siangpahrang Jehoash ni Judah siangpahrang Amaziah koevah, Lebanon mon e pâkhing ni, Lebanon mon e sumpa thing koevah, na canu hah ka capa e yu lah lat sak haw telah lawk a thui. Hahoi Lebanon mon e saringnaw a tho teh, pâkhing teh koung a katin awh.
Amma Yehowash sarkin Isra’ila ya mai da martani wa Amaziya sarkin Yahuda ya ce, “Wata’yar ƙaya a kurmin Lebanon ta aika da saƙo wurin itacen al’ul a Lebanon cewa, ‘Ka ba ɗana’yarka aure.’ Amma wani naman jeji ya zo ya tattake ƙayar.
10 Edomnaw hah na tâ teh, na lung na kârasang sak awh. Bawilennae na hmu e teh nama im awm khaih. Bangkongtetpawiteh, nang nama hai na teng kaawm Judahnaw hanelah tâlaw sak vaiteh rucatnae, kâhmo sak hanlah nang ni na nout vaw atipouh.
Tabbatacce ka ci Edom da yaƙi, yanzu kuwa kana ɗaga kai. To, ka gode da darajar da ka samu, amma ka zauna a gida! Don me kake neman faɗa kana neman fāɗuwarka da kuma ta Yahuda?”
11 Hatei, Amaziah ni hote teh ngai pouh hoeh. Hahoi Isarel siangpahrang Jehoash teh a takhang, Judah siangpahrang Amaziah hoi Judah ram, Bethshemesh vah, minhmai rek kâhmo lah a kâkhet awh katang.
Amma Amaziya bai saurara ba, saboda haka Yehowash sarkin Isra’ila ya kai masa hari. Shi da Amaziya sarkin Yahuda suka fuskanci juna a Bet-Shemesh.
12 Judah teh Isarelnaw ni a tâ teh, tami pueng amamouh im vah lengkaleng a yawng awh.
Isra’ila suka fatattaki Yahuda, kowa kuwa ya tsere zuwa gidansa.
13 Isarel siangpahrang Jehoash ni Judah siangpahrang Amaziah capa Jehoash capa, Amaziah ni Bethshemesh a thei. Jerusalem vah a cei teh Jerusalem kalupnae rapan teh, Ephraim kalupnae longkha koehoi rapan kalupnae takin longkha koe totouh a dong cumpali touh a raphoe pouh.
Yehowash sarkin Isra’ila ya kama Amaziya sarkin Yahuda, ɗan Yowash, ɗan Ahaziya, a Bet-Shemesh. Sa’an nan Yehowash ya tafi Urushalima ya rushe katangar Urushalima daga Ƙofar Efraim har zuwa Ƙofar Kusurwa, ratarta ta kai wajen ƙafa ɗari shida.
14 BAWIPA im hoi siangpahrang im vah a ta awh e, râw sui hoi ngun, hlaam, kaawm e naw pueng hoi cawngket e naw pueng he a la pouh teh Samaria kho a ban.
Ya kwashi ɗaukan zinariya da azurfa da duk kayan da aka samu a haikalin Ubangiji da kuma ma’ajin fadan. Ya kuma kwashi bayi sa’an nan ya koma Samariya.
15 Jehoash tawksaknae kaawm rae pueng hoi a hno sakthainae hoi Judah siangpahrang Amaziah, a tuknae kongnaw teh, Isarel siangpahrangnaw setouknae cauk dawkvah be thut toung nahoehmaw.
Game da sauran ayyukan mulkin Yehowash, abin da ya yi da kuma nasarorinsa, haɗe da yaƙinsa da Amaziya sarkin Yahuda, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
16 Jehoash teh amae mintoenaw koe a kâhat teh Samaria kho Isarel siangpahrangnaw koe a pakawp awh. Hahoi a capa Jeroboam ni a yueng lah a uk.
Ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi a Samariya tare da sarakunan Isra’ila. Yerobowam ɗansa, ya kuma gāje shi.
17 Judah siangpahrang Joash e capa Amaziah teh Isarel siangpahrang Jehoahaz capa Jehoash a due hnukkhu kum 15 touh a hring.
Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda ya yi shekaru goma sha biyar bayan mutuwar Yehowash ɗan Yehoyahaz sarkin Isra’ila.
18 Hahoi Amaziah tawksaknae thung dawk hoi kaawm rae naw teh, Judah siangpahrangnaw setouknae cauk dawk thut lah ao nahoehmaw.
Game da sauran ayyukan mulkin Amaziya, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
19 Jerusalem kho vah, Amaziah thei hanlah a dum awh dawkvah Amaziah teh Lakhish vah a yawng, hatei Lakhish vah tami a pâlei sak teh haw vah a thei awh.
Suka ƙulla masa maƙarƙashiya a Urushalima, ya gudu zuwa Lakish, amma suka aika har Lakish aka kashe shi a can.
20 A ro teh marang dawk hoi a ceikhai awh teh, a na mintoenaw koe Devit khopui Jerusalem vah a pakawp awh.
Aka ɗauko shi a kan doki aka kawo shi Urushalima, aka kuwa binne shi tare da kakanninsa, a Birnin Dawuda.
21 Hahoi Judahnaw pueng ni, kum 16 touh ka phat e Azariah hah a ceikhai awh teh, a na pa Amaziah yueng lah, siangpahrang lah a sak awh.
Sa’an nan dukan mutanen Yahuda suka ɗauki Azariya, wanda yake ɗan shekaru goma sha shida da haihuwa, suka naɗa shi sarki a madadin mahaifinsa Amaziya.
22 Ahni ni Elath kho hah a pathoup teh Judah ram dawk a kâen sak. Hahoi siangpahrang teh a na mintoenaw koe a kâhat.
Shi ne ya sāke gina Elat, ya kuma maido da ita a hannun Yahuda bayan Amaziya ya huta da kakanninsa.
23 Judah siangpahrang Joash capa Amaziah siangpahrang lah a onae kum 15 nae dawkvah, Isarel siangpahrang Joash capa, Jeroboam teh Samaria vah siangpahrang lah ao teh, kum 41 touh a uk.
A shekara ta goma sha biyar ta mulkin Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yehowash sarkin Isra’ila ya zama sarki a Samariya, ya kuma yi mulki na shekaru arba’in da ɗaya.
24 BAWIPA mithmu vah hawihoehnae ouk a sak. Isarel ka payon sakkung, Nebat capa Jeroboam yonnae naw, cettakhai thai awh hoeh.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji bai kuwa kauce wa duk zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila ta aikata ba.
25 Isarel BAWIPA Cathut ni a san Gathhepher tami Amittai capa profet Jonah hno lahoi lawk a dei e patetlah Hamath kâennae koehoi, Arabah talî totouh Isarel ram lah bout a pakhum awh.
Shi ne ya maido da iyakokin Isra’ila daga Lebo Hamat zuwa Tekun Araba, bisa ga maganar Ubangiji, Allah na Isra’ila, da ya yi ta bakin bawansa Yunana ɗan Amittai, annabi daga Gat-Hefer.
26 Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni Isarel a khang awh e naw hah ka pataw poung lah a panue pouh. San thoseh, kahlout e thoseh, Isarelnaw kabawmkung pihai awm hoeh.
Ubangiji ya ga irin muguwar wahalar da ta shafi kowa a Isra’ila, ko bawa ko’yantacce, babu mai taimakonsu.
27 BAWIPA ni, Isarel min heh, kalvan rahim vah be a pahma han tie teh dei hoeh. Hatei Joash capa Jeroboam hno lahoi letlang a rungngang.
Da yake kuma Ubangiji bai ce zai shafe sunan Isra’ila daga fuskar duniya ba, sai ya cece su ta hannun Yerobowam ɗan Yowash.
28 Hot patetlah, Jeroboam e kâroekâkhawinae thung dawk hoi kaawm rae naw teh, a hnosakthainae naw hoi, tarantuknae kong hoi, ha hoehnahlan, Judah ram kapangnaw lah mek touksin e naw, Damaskas hoi Hamath, Isarelnaw han a lanae kongnaw teh, Isarel siangpahrangnaw setouknae cauk dawk pakhum lah ao nahoehmaw.
Game da sauran ayyukan mulkin Yerobowam, da dukan abin da ya yi, da yaƙe-yaƙen da ya yi, haɗe da sāke ƙwato wa Isra’ila Damaskus da Hamat waɗanda suke a hannun Yahuda, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
29 Jeroboam teh a na mintoenaw, Isarel siangpahrangnaw koevah, a kâhat teh, a capa Zekhariah ni ahnie yueng lah a uk.
Yerobowam ya huta da kakanninsa, sarakunan Isra’ila. Zakariya ɗansa kuwa ya gāje shi.

< 2 Siangpahrang 14 >