< 2 Setouknae 7 >
1 Hottelah Solomon ni ratoumnae a pâpout hnukkhu, kalvan hoi hmai a bo teh, hmaisawi thuengnae hoi satheinaw hmai koung a kak teh, BAWIPA e bawilennae teh bawkim dawk akawi.
Sa’ad da Solomon ya gama yin addu’a, sai wuta ya sauko daga sama ya cinye hadaya ta ƙonawa da kuma sadakokin, ɗaukakar Ubangiji kuwa ta cika haikalin.
2 BAWIPA e bawilennae hoi BAWIPA e im teh akawi dawkvah, BAWIPA e im dawk vaihmanaw kâen thai hoeh.
Firistoci ba su iya shiga haikalin Ubangiji ba domin ɗaukakar Ubangiji ta cika shi.
3 Isarelnaw ni kalvan hoi hmai a bo e hoi BAWIPA e bawilennae hah a hmu awh navah, lungphenphai e dawk minhmai kâbet lah a tabo awh teh, ahni teh ahawi, a pahrennae teh yungyoe a kangning telah a bawk awh teh, lunghawilawk a dei awh.
Sa’ad da dukan Isra’ilawa suka ga wutar na saukowa, ɗaukakar Ubangiji kuma tana a bisa haikalin, sai suka durƙusa a dakali da fuskokinsu a ƙasa, suka yi sujada suka kuma yi godiya ga Ubangiji suna cewa, “Ubangiji mai alheri ne, ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.”
4 Hottelah Solomon siangpahrang hoi taminaw pueng ni, BAWIPA hmalah thuengnae a sak awh.
Sai sarki da dukan mutanen suka miƙa hadayu a gaban Ubangiji.
5 Solomon siangpahrang ni maitotan 22000, tu 120000 hoi thuengnae a sak. Hottelah siangpahrang hoi taminaw pueng ni thuengnae a sak awh.
Sarki Solomon kuwa ya miƙa hadayar bijimai dubu ashirin da biyu da kuma tumaki da awaki dubu ɗari da dubu ashirin. Ta haka sarki da dukan mutane suka keɓe haikalin Allah.
6 Vaihmanaw ni amamae hmuen koe a kangdue awh teh, Levihnaw teh, BAWIPA e pahrennae a yungyoe a kangning dawkvah BAWIPA pholen nahanelah Devit ni ouk a hno e tumkhawngnaw a khawng awh teh, Devit e sam la a sak awh. Vaihmanaw ni mongka a ueng awh teh, Isarelnaw abuemlah a kangdue awh.
Firistoci suka ɗauki matsayinsu, haka kuma Lawiyawa suka tsaya a matsayinsu riƙe da kayansu na bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe na Ubangiji, waɗanda Sarki Dawuda ya yi domin yabon Ubangiji. An yi amfani da su sa’ad da ake godiya, ana kuma cewa, “Ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.” Kurkusa da Lawiyawa, firistoci suka busa ƙahoninsu, dukan Isra’ila kuwa suna a tsaye.
7 Solomon ni BAWIPA e imhmalah e rapan thungup e hmuen a thoung sak, bangkongtetpawiteh rahum thuengnae khoungroe a thoung sak teh hmaisawi thuengnae, tavai thuengnae, athawnaw thueng nahanelah ek a thoungca dawkvah, hmaisawi thuengnae hoi roum thuengnae satheinaw hah hote hmuen koehoi thuengnae a sak.
Solomon ya tsarkake sashen tsakiya na filin da yake gaban haikalin Ubangiji, a can ya miƙa hadayun ƙonawa da kitsen hadayun salama domin bagaden tagullar da ya yi ba zai iya ɗaukan hadayun ƙonawa, hadayun hatsi da kuma ɓangarori na kitsen ba.
8 Hatnavah Solomon ni ama koe kaawm e Isarelnaw pueng hoi, Hamath kho kâennae koehoi Izip ram palang totouh, avoivang lahoi ka tho e taminaw abuemlah hoi hnin sari touh pawi a sak awh.
Ta haka Solomon ya kiyaye bikin a wannan lokaci har kwana bakwai, dukan Isra’ila kuwa tare da shi, babban taro, mutane daga Lebo Hamat har zuwa Rafin Masar.
9 Ataroe hni dawk kalen poung kamkhuengnae a tawn awh. Hnin sari touh thung thuengnae khoungroe hnawngnae lah a hno awh teh, hahoi hnin sari touh pawi bout a sak awh.
A rana ta takwas sai suka yi taro, gama sun yi bikin keɓewar bagade na kwana bakwai da kuma biki na ƙarin kwana bakwai.
10 Thapa ayung sarinae hnin 23 navah taminaw pueng a ban sak. BAWIPA ni Devit Solomon hoi a tami Isarelnaw lathueng vah hawinae a kamnue sak dawkvah, lunghawicalah hoi taminaw pueng im lah a ban awh.
A rana ta ashirin da uku na watan bakwai sai ya sallami mutane su tafi gidajensu da farin ciki da kuma murna a zuciya saboda abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi domin Dawuda da Solomon da kuma domin mutanensa Isra’ila.
11 Hottelah Solomon ni BAWIPA e im hoi siangpahrang im teh koung a cum. Solomon ni a lungthung hoi a noe e patetlah BAWIPA im hoi a ma im ka kuepcalah koung a cum.
Sa’ad da Solomon ya gama haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki ya kuma yi nasara a yin dukan abin da yake a zuciyarsa da zai yi a haikalin Ubangiji da kuma a fadarsa,
12 Hahoi karum vah Solomon koe BAWIPA a kamnue teh, na ratoum e naw ka thai toe. Hete hmuen teh thuengnae khoungroe hmuen lah kama hanelah ka rawi toe.
sai Ubangiji ya bayyana gare shi a daren ya ce, “Na ji addu’arka na kuma zaɓi wannan wuri don kaina, a matsayin haikali don hadayu.
13 Kho rak laipalah kai ni takang ka tho sak nakunghai, samtongnaw ni law dawk e a pawnaw ca hanelah kâ ka poe nakunghai, ka taminaw koe lacik ka tho nakunghai,
“Sa’ad da na kulle sammai don kada a yi ruwan sama ko na umarci fāri su cinye amfanin ƙasar ko kuwa na aika da annoba a cikin mutanena,
14 ka min lahoi ka kaw e taminaw ni, a kâ rahnoum awh teh, ka minhmai tawng laihoi a ratoum awh teh, thoenae lamthung roun awh pawiteh, kai ni kalvan hoi ka thai pouh vaiteh, ahnimae yonnae ka ngaithoum vaiteh, a ram ka dam sak han.
in mutanena, waɗanda ake kira da sunana, sun ƙasƙantar da kansu, suka kuma yi addu’a, suka nemi fuskata, suka kuma juye daga mugayen hanyoyinsu, zan ji daga sama in kuma gafarta zunubinsu in kuwa warkar da ƙasarsu.
15 Hete hmuen koehoi a ratoum awh navah, ka mit ka padai vaiteh, ka hnâ ka pakeng han.
Yanzu, idanuna za su buɗu, kunnuwata kuma za su saurara ga addu’o’in da aka miƙa a wannan wuri.
16 Bangkongtetpawiteh, hote hmuen koe ka min a yungyoe o thai nahanelah, hete im ka rawi teh ka thoung sak toe. Hote hmuen koe ka mit hoi ka lungthin teh pou ao han.
Na zaɓi na kuma tsarkake wannan haikali saboda Sunana yă kasance a can har abada. Idanuna da kuma zuciyata kullum za su kasance a can.
17 Hahoi na pa Devit koe kâ ka poe e patetlah nang hai kâ na poe e hah na tarawi teh, ka phunglam hoi ka lawkcengnae na hringkhai pawiteh,
“Game da kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka kuma yi dukan abin da na umarta, ka kiyaye ƙa’idodina da dokokina,
18 Na uknaeram dawk ukkung pout mahoeh telah na pa Devit koe lawk ka kam tangcoung e patetlah na bawinae bawitungkhung pou ka caksak han.
zan kafa kujerar sarautarka, yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani mutumin da zai yi mulki a bisa Isra’ila ba.’
19 Hatei na hmalah ka hruek e kâpoelawknaw hoi phunglawknaw hah na pahnawt awh teh, alouke cathut thaw hah na tawk awh boilah na bawk awh pawiteh,
“Amma in ka juya daga gare ni ka yashe ƙa’idodi da umarnan da na ba ka, ka yi gaban kanka don ka bauta wa waɗansu alloli ka kuma yi musu sujada,
20 na poe e ram thung hoi na takhoe awh vaiteh, ka min hanelah ka thoungsak tangcoung e hete im hai ka hmaitung hoi ka takhoe han. Miphun tangkuem koe thoebonae hoi pacekpahleknae lah na o sak awh han.
zan tumɓuke Isra’ila daga ƙasata, wadda na ba su, zan kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Zan mai da shi abin karin magana da abin ba’a cikin dukan mutane.
21 Hete ka rasang e im heh, atengpam ka cet e taminaw pueng ni kângai a ru awh vaiteh, bangkongmaw hete ram hoi im heh BAWIPA ni hettelah a sak vaw telah ati awh navah,
Ko da yake wannan haikali yanzu mai girma ne, dukan wanda ya wuce zai kaɗa kai yă ce, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi irin wannan abu ga wannan ƙasa da kuma ga wannan haikali?’
22 BAWIPA, a na mintoenaw e Cathut, Izip ram hoi ka tâcawtkhai e, hnamthun takhai awh teh, cathut alouke thaw a tawk awh teh, a bawk awh dawkvah hettelah e rawkphainae pueng heh ahnimae lathueng a pha sak e doeh telah ati awh han telah a ti.
Mutane za su amsa, ‘Domin sun yashe Ubangiji Allah na kakanninsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna musu sujada, suna bauta musu, shi ya sa ya kawo dukan wannan masifa a kansu.’”