< 1 Timote 3 >
1 Tami buet touh ni bishop thaw tawk hanelah ngai pawiteh thaw kahawi ka ngai e lah ao.
Wannan magana tabattaciya ce: Idan wani na da marmari ya zama shugaban Ikilisiya, ya na marmarin aiki mai kyau.
2 Bishopnaw teh, tounhoehe, napui buet touh e vâ lah kaawm e, kâhruetcuet e, kacuemkamui lah kaawm e, imyin ka ngai e, ka cangkhai thai e han.
Don haka, wajibi ne shugaban Ikilisiya ya zama mara abin zargi. Ya zama mai mace daya. Wajibi ne ya zama mai kamewa, mai hankali, mai natsuwa mai karbar baki. Wajibi ne ya iya koyarwa.
3 Yamuhri lah kaawm hoeh e, ka pahngawpahrak hoeh e, kamsoum hoeh lahoi tangka hmu ka ngai hoeh e, a lung kanem e, ayâ hoi kâyue hoeh e, tangka ka hounloun hoeh e han.
Kada ya zama mashayin giya, da mai tankiya. A maimakon haka ya zama da natsuwa, mai salama. Ba mai son kudi ba.
4 Ama e imthung kahawicalah ka uk thai niteh, a canaw ka yue ka toun thai e tami han.
Wajibi ne ya iya lura da gidansa da kyau, 'ya'yansa su zama masu yi masa biyayya da dukkan bangirma.
5 Ama e imthungkhu patenghai kahawicalah hrawi thai hoehpawiteh bangtelamaw kawhmoun a khetyawt thai han.
Gama idan mutum bai iya sarrafa gidansa ba, ta yaya zai iya lura da Ikkilisiyar Allah?
6 Kâthungtahma e tami mahoeh. Telah nahoeh pawiteh, ahni ni kâoup vaiteh, kahraimathout hoi kâvan e yonphukhangnae dawk bawt payon vaih tie ngaihrinae ao.
Bai kamata ya zama sabon tuba ba, domin kada ya kumbura da girman kai, kada ya fadi cikin irin hukunci da aka yi wa Ibilis.
7 Pathoenae awm laipalah kahraimathout mannae dawk hoi a hlout nahan, alawilae taminaw koe bari kaawm e tami han.
Wajibi ne kuma ya kasance mai kyakyawar shaida a cikin wadanda ba masubi ba, domin kada ya fadi cikin kunya da kuma tarkon Ibilis.
8 Hot patetvanlah, hotunaw hai a lung kacakpounge han. A lai ka samphei e, yamuhri lah kaawm e tami mahoeh. Kathounghoehe tangka hmunae ka ngai hoeh e tami han.
Hakanan kuma Dikinoni su kasance da halin mutunci, ba masu magana biyu ba. Bai kamata su zama mashayan giya ko masu hadama ba.
9 Ma hoi ma kâpanuenae lung a thoung vaiteh yuemnae a dungkawnae hah mangkhak kangdoutkhai e tami han.
Su zama masu rikon bayyananniyar gaskiyar bangaskiya da lamiri mai tsabta.
10 Ahnimouh hai tanouknae hmaloe a kâhmo awh hnukkhu, tounhoehe lah awm pawiteh, hotunaw thaw tawk awh naseh.
Daidai ne kuma a fara tabbatar da su, daga nan su fara hidima domin basu da abin zargi.
11 Ahnimae yunaw hai a lung kacakpounge lah ao awh han. Tamcueklawk ka dei e lah awm laipalah, kâhruetcuet e, lawkkam kacakpounge lah ao awh han.
Hakanan ma mata su zama masu mutunci. Bai kamata su zama magulmanta ba, amma masu kamewa da aminci cikin komai.
12 Hotunaw teh, napui buet touh e vâ lah ao han. A yu a ca kahawicalah ka uk thai e han.
Tilas Dikinoni su zama masu mata daya daya. Su iya kulawa da 'ya'yansu da gidajensu.
13 Bangkongtetpawiteh, hotunaw thaw kahawicalah katawknaw teh, amamouh hanelah min hawinae a hmu awh hloilah, Khrih Jisuh thung yuemnae dawkvah, taranhawinae a hmu awh.
Gama wadanda suka yi hidima da kyau sun sami tsayawa mai kyau da gabagadi cikin bangaskiyar da ke cikin Almasihu Yesu.
14 Nang koe ca ka thut ngainae teh nang koe karanglah ka tho hane ka ngaihawi ei,
Ina rubuta maka wadannan abubuwa, da sa zuciya zan zo wurin ka ba da jimawa ba.
15 ka hnawng pawiteh Cathut e imthung dawkvah bangtelamaw kâroekâkhawi han tie hah, na panue thai nahanlah, hettelah ka thut teh na patawn. Hote im hateh, kahring Cathut e Kawhmoun doeh, lawkkatang e khom hoi adu pui doeh.
Amma idan na yi jinkiri, ina rubuta maka ne domin ka san yadda za ka gudanar da al'amuranka a cikin gidan Allah, wato Ikklisiyar Allah rayyayiya, ginshiki da kuma mai tallafar gaskiya.
16 Cathut lawk hoi khosaknae teh atangcalah adungkaw tangngak. Cathut teh takthai dawk a kamnue toe. Muitha lahoi a katang doeh titeh a kampangkhai. Kalvantaminaw nihai a hmu awh toe. Jentelnaw nihai kamthang lawk a thai awh toe. Talaivan taminaw nihai a yuem awh toe. Bawilennae hoi lathueng lah tawm lah ao toe.
Babu musu an bayyana cewa ibadarmu ta gaskiya da girma take: “Ya bayyana kansa cikin jiki, Ruhu ya baratar da shi, mala'iku suka gan shi, aka yi shelarsa a cikin al'ummai, aka gaskanta shi a duniya, sa'an nan aka dauke shi sama cikin daukaka.