< 1 Samuel 6 >

1 BAWIPA e thingkong teh Filistin ram dawk thapa yung sari touh ao hnukkhu,
Lokacin da akwatin alkawarin Ubangiji ya kai wata bakwai a ƙasar Filistiyawa.
2 Filistinnaw ni vaihmanaw, profetnaw a kaw awh teh, BAWIPA e thingkong bangtelamaw ti han toung. Ama e hmuen koe bangtelamaw bout patoun han dei awh haw telah atipouh navah,
Filistiyawa suka kira firistoci da bokaye suka ce, “Me za mu yi da akwatin alkawarin Ubangiji? Ku gaya mana yadda za mu komar da shi inda ya fito.”
3 Ahnimouh ni Isarelnaw e Cathut thingkong hah bout na patawn awh pawiteh thingkong a madueng lahoi bout patawn awh hanh. Yon thuengnae hno hoi na patawn awh han. Hottelah pawiteh patawnae dam sak lah o han. Bangkong a kut na tahruet pouh hoeh tie na panue awh han atipouh.
Suka ce, in za ku komar da akwatin alkawarin Allah na Isra’ila kada ku komar da shi hannu wofi; amma ku tabbata kun aika da hadaya don laifi zuwa wurinsa. Sa’an nan za ku warke ku kuma san dalilin da ya sa bai cire hannunsa a kanku ba.
4 Bang patet e kâtapoe thuengnae hno poe hane teh bangmaw. Ahnimouh ni Filistin bawi touk e yit touh, suimarang 5, suimoihnam 5, na patawn awh han. Nangmouh hoi nangmae siangpahrangnaw teh patawnae phun touh dueng lah ao dawkvah.
Filistiyawa suka ce, “Wace irin hadaya don laifi za mu aika masa?” Suka ce, “Marurai biyar na zinariya da ɓeraye biyar na zinariya bisa ga yawan sarakunan Filistiyawa. Saboda annoba iri ɗaya ce ta buga ku da shugabanninku.
5 Marang mei kaphawk, nangmae ram ka raphoe moihnam meikaphawk na sak awh teh Isarelnaw e Cathut bawilennae hah na poe awh han. A kut teh nangmae ram hoi nangmae Cathut naw lathueng thoseh, nangmouh lathueng thoseh nangmae talai thoe seh, a pâhaw sak han.
Ku yi siffofin marurai da na ɓeraye da suke hallaka gari, ku ba da girma ga Allah na Isra’ila. Wataƙila zai ɗauke hukuncinsa daga gare ku da allolinku da kuma ƙasarku.
6 Faro Siangpahrang hoi Izip miphunnaw lungpatanae e patetlah nangmae lungthin na pata sak a van. Ahnimae lathueng ka pataw poung lah lawk a ceng navah. Isarel miphunnaw ahnimouh ni a hlout sak awh teh, Isarel miphunnaw a tâco awh nahoehmaw.
Me ya sa kun taurare kanku kamar yadda Masarawa da Fir’auna suka yi? Da ya ba su matsanancin wahala, ba su bar Isra’ilawa suka tafi hanyarsu ba?
7 Atuvah leng katha e buet touh sak awh nateh, leng lahuen dawk bang hoeh rae a ca ka cun e maito a manu kahni ta hah leng dawk kawm awh nateh takha thung pen awh.
“Yanzu fa ku shirya sabon keken shanu da shanu biyu masu ba wa’ya’yansu nono, waɗanda ba a taɓa sa musu karkiya ba. Ku daure keken shanu wa shanun, amma ku tsare’yan maruƙansu a gida.
8 BAWIPA e thingkong hah lat awh nateh, leng dawkvah toung awh. Kâtapoe thuengnae hno hanelah na patawn e sui hnopainaw hah alouke thingkong thung e ateng vah hrueng awh nateh, tha awh nateh cet awh naseh.
Ku ɗauki wani akwati ku sa siffofin zinariyan nan a ciki, waɗanda za su zama kyautai na shafen laifi, ku ajiye kusa da Akwati na UBANGIJI. Bayan haka sai ku sa keken shanun da akwatin a hanya, ku bar shi yă tafi.
9 Thingkong teh amamae ram lah a ceinae lam Bethshemesh kho totouh, kâbang pawiteh hote Cathut ni hete runae kalenpounge hah maimouh dawk a pha sak toe. Hatei cet hoehpawiteh maimouh lathueng ka phat e kahawihoehe hno hah a ma ni a sak e nahoeh. Ama ngai pou ka phat e han doeh telah a ti.
Amma ku zuba ido ku ga in ya haura zuwa yankinsa, zuwa Bet-Shemesh, to, Ubangiji ne ya kawo mana babban masifar a kanmu. Amma in bai bi ta nan ba, za mu san cewa ba shi ne ya buge mu ba, tsautsayi ne kawai.”
10 Hottelah, taminaw ni a sak awh. Sanu ka pânet lahun e maito manu roi a ceikhai awh teh, leng dawk a kawm awh. A ca roi teh takha thung a pen pouh awh.
Suka yi haka. Suka ɗauki shanun tatsa guda biyu suka ɗaura musu keken shanu, suka tsare’yan maruƙansu a gida.
11 BAWIPA thingkong hah leng van vah a thueng awh. Moihnam meikaphawk kaawm e thingkongnaw hai a thueng awh.
Suka aza akwatin alkawarin Ubangiji a bisa keken shanun tare da akwatin siffofin ɓerayen zinariya da siffofin maruran.
12 Maito roi teh Bethshemesh lam lah tuetue a cei teh, avoilah aranglah hai phen laipalah, lamthung pui dawk tuetue a parawng teh a cei. Filistin bawinaw ni Bethshemesh khori totouh a kâbang sin awh.
Sai shanun suka miƙe zuwa Bet-Shemesh. Suka bi hanya daidai, ba su juya dama ko hagu ba. Shugabannin Filistiyawa suka bi har zuwa iyakar ƙasar Bet-Shemesh.
13 Bethshemesh khocanaw teh a yon dawk catunnaw a a awh teh, a khet awh navah, thingkong hah a hmu awh navah a lunghawi awh.
A lokacin kuwa mutanen Bet-Shemesh suna girbin alkamansu a kwari da suka ɗaga ido suka hangi akwatin alkawarin Ubangiji, sai suka yi farin ciki ganinsa.
14 Leng teh Bethshemesh tami Joshua e law vah a kâen teh, kalenpounge lungsong aonae koe a kangdue. Hote leng thing hah a raboung awh teh maito manu roi hah BAWIPA koevah hmaisawi thuengnae lah a sak.
Keken shanun ya zo filin Yoshuwa a Bet-Shemesh ya tsaya a gefen wani babban dutse. Mutanen suka faskare keken shanun suka miƙa shanun hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji.
15 Levihnaw ni Bawipa thingkong teh aphu kaawm poung e sui onae thingkong hoi a la awh teh, lungsong van vah a hruek awh. Bethchemesh ni hote hnin dawkvah hmaisawi thuengnae hoi thuengnae hah BAWIPA koevah a poe awh.
Lawiyawa suka saukar da akwatin alkawarin Ubangiji tare da babban akwati mai siffofin zinariya na ɓeraye da marurai suka ajiye su a kan ƙaton dutse. A wannan rana mutanen Bet-Shemesh suka miƙa hadaya ta ƙonawa da waɗansu hadayu ga Ubangiji.
16 Filistin bawi panga touh ni a khet awh hnukkhu hot hnin navah EKron kho lah a cei awh.
Shugabanni biyar na Filistiyawan nan suka ga duk abin da ya faru, suka koma zuwa Ekron a ranar.
17 BAWIPA koe yonthueng nahanelah Filistinnaw ni a patawn e (Tumor meikaphawk, moihnam meikaphawk) naw hah Asdod kho han buet touh, Gaza kho hanelah buet touh, Askelon hanelah buet touh. Gaza kho hanelah buet touh Ekron kho hanelah buet touh.
Waɗannan su ne siffofi marurai na zinariya waɗanda Filistiyawa suka aika domin miƙa hadaya don laifi ga Ubangiji, ɗaya domin Ashdod, ɗaya domin Gaza, ɗaya domin Ashkelon, ɗaya domin Gat, ɗaya kuma domin Ekron.
18 Suimoihnam meikaphawknaw teh, Filistin bawi panga touh ni a tawn e khote totouh, khopui khote abuemlah hoi e doeh. BAWIPA e thingkong a hrueknae lungsong teh, Bethshemesh kho e Joshua e laikawk dawk sahnin ditouh ao rah.
Filistiyawa kuma suka aika da siffofin ɓeraye biyar na zinariya. Yawan ɓerayen sun yi daidai da yawan garuruwan sarakunan nan biyar na Filistiyawa. Garuruwan sun ƙunshi waɗanda aka gina katangar birni kewaye da su, da kuma ƙauyukansu. Babban dutsen da suka ajiye akwatin alkawarin Ubangiji, ya zama shaida har wa yau a filin Yoshuwa a Bet-Shemesh.
19 Bethshemesh khocanaw teh, BAWIPA e thingkong thung a khet awh dawkvah BAWIPa ni a rek teh tami 50000 touh hoi tami 70 touh a thei. BAWIPA ni taminaw moikapap a duesaknae hoi a reknae dawkvah ahnimouh a khuika awh.
Amma Allah ya kashe waɗansu mutum saba’in na mutanen Bet-Shemesh domin sun leƙa cikin akwatin alkawarin Ubangiji. Mutane kuwa suka yi makoki domin Ubangiji ya hallaka mutane da yawa.
20 Bethshemesh khocanaw ni kathoungpounge BAWIPA Cathut e hmalah apimaw ka kangdout thai han va. Maimouh koehoi api koe maw a cei han telah a ti.
Mutanen Bet-Shemesh suka yi tambaya suka ce, wa zai iya tsaya a gaban Ubangiji Allah Mai Tsarki? Wurin wa akwatin alkawari zai je daga nan?
21 Ahnimouh ni Kiriath Jearim khocanaw koevah patounenaw a patoun awh teh, Filistin taminaw ni BAWIPA e thingkong hah bout a patawn awh toe. Cet awh nateh namamouh koe cetkhai awh lawih telah atipouh.
Sai suka aiki manzanni zuwa Kiriyat Yeyarim suka ce, “Filistiyawa sun komo da akwatin alkawarin Ubangiji, ku zo ku ɗauka ku kai wajenku.”

< 1 Samuel 6 >