< 1 Samuel 31 >

1 Hot patetlah Filistinnaw ni Isarelnaw hah a tuk awh teh, Isarelnaw teh Filistinnaw hmalah a yawng awh teh, Gilboa mon vah a thei awh.
Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa, sai Isra’ilawa suka gudu a gaban Filistiyawa, aka kuma karkashe da yawa a dutsen Gilbowa.
2 Filistin taminaw ni Sawl hoi a capa hah poe a pâlei awh teh, Sawl capa Jonathan hoi Abinadab hoi Malkhishua hah a thei awh.
Filistiyawa suka abka wa Shawulu da’ya’yansa maza, suka kashe’ya’yan Shawulu. Yonatan da Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Sawl hah pueng hoi rek a saueng awh teh, pala kapatuemnaw ni a ma hah rek a pha awh teh, hmâ puenghoi a ca sak awh.
Yaƙin ya yi zafi ƙwarai kewaye da Shawulu, har maharba suka ji masa ciwo sosai bayan sun sha ƙarfinsa.
4 Hot patetlah Sawl ni amae senehmaica ka sin koe, na tahloi hah rayu nateh, poukkayawng lah na thun leih. Hottelah na tet hoehpawiteh, vuensom ka a hoehnaw ni na pacekpahlek awh langvaih atipouh. Hatei, senehmaica ka sin e ni, thun ngai hoeh. Bangkongtetpawiteh, a taki poung. Hat torei teh, Sawl ni a tahloi hah a la teh a tabo sin.
Sai Shawulu ya ce wa mai ɗauka masa makami, “Ka zare takobinka ka soke ni, kada waɗannan marasa kaciya su zo su ci mini mutunci, su kashe ni.” Amma mai ɗaukan makaman bai yarda ba don ya ji tsoro sosai. Sai Shawulu ya zāre takobinsa ya soki kansa.
5 Hahoi senehmaica ka sin e tami ni Sawl a due e hah a hmu toteh, ahni ni hai a tahloi a tabo sin van teh, cungtalah a due roi.
Da mai ɗaukar makamai ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya zāre takobinsa ya soki kansa ya mutu.
6 Hot patetlah Sawl hoi a capa kathum touh hoi senehmaica ka sin e hoi a taminaw pueng hoi hot hnin roeroe vah a due awh.
Shawulu da yaransa uku da mai ɗaukar makamansa da dukan mutanensa suka mutu a rana ɗaya.
7 Ravo namran lah kaawm e Isarelnaw hoi Jordan namran lah kaawmnaw ni Isarelnaw a sung awh toe tie hoi Sawl hoi a capanaw a due awh toe tie a thai awh toteh, kho a tâco takhai awh teh a yawng awh. Hahoi Filistinnaw ni rek ao sin awh.
Sa’ad da Isra’ilawa na bakin kwari da waɗanda suke hayin Urdun suka ga sojojin Isra’ila suna gudu, Shawulu da yaransa uku kuma duk sun mutu, sai suka bar mallakansu suka sheƙa da gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka mamaye wuraren.
8 Hahoi teh, Filistinnaw ni a thei awh nae tangtho vah, senehmaica ka sin e a cei sin awh navah, Sawl hoi a capa kathum touh Gilboa mon koe a due awh e hah a hmu awh.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo domin su washe kayan matattun, sai suka tarar Shawulu da’ya’yansa uku duk sun mutu, a dutsen Gilbowa.
9 A lû a tâtueng pouh teh senehmaica a rading pouh awh. A kamthaw nah meikaphawk bawknae bawkim tangkuem hoi taminaw pueng koe pathang hanelah Filistin ram pueng dawk a pathang awh.
Suka sare kansa suka tuɓe makamansa, suka aika manzanni a dukan ƙasar Filistiyawa, su ba da labarin a haikalin allolinsu da cikin mutanensu.
10 Hote senehmaica teh, Ashtaroth im vah a ta awh. A ro teh Bethshan kalupnae tapang dawk a vo awh.
Suka ajiye makaman Shawulu a cikin haikalin gumakan Ashtarot. Suka kafa gawarsa a kan katanga Bet-Shan.
11 Jabesh Gilead vah kaawmnaw ni Filistinnaw ni Sawl ro dawk a sak awh e a hmu awh toteh,
Sa’ad da mutanen Yabesh Gileyad suka sami labarin abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu.
12 Tami tarankahawi poung ni a thaw teh, karum khodai a cei awh teh, Bethshan kalupnae tapang dawk e Sawl hoi a capanaw ro hah a la awh. Jabesh a pha awh toteh, hawvah a pâeng awh.
Sai dukan jarumawansu suka tashi cikin dare suka tafi Bet-Shan suka saukar da gawar Shawulu da na’ya’yansa daga kan katangan Bet-Shan suka tafi Yabesh inda suka ƙone su.
13 A hru hah a la awh teh, Jabesh e bengkeng thing rahim vah a pakawp awh teh hnin sari touh rawca a hai awh.
Sai suka kwashi ƙasusuwansu suka binne a gindin itace tsamiya a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.

< 1 Samuel 31 >