< 1 Samuel 30 >
1 Hnin thum touh a loum hnukkhu, Devit hoi a taminaw teh Ziklag kho a pha awh navah, Amaleknaw ni akalae ram hoi Ziklag kho hah a tuk awh. Ziklag kho a thei awh teh, hmai yo la a sawi awh toe.
A rana ta uku, Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag, sai suka tarar Amalekawa sun riga sun kawo wa Negeb da Ziklag hari. Suka cinye Ziklag, suka ƙone ta,
2 Kho thung kaawm e napui camo matawng buet touh hai thet laipalah san lah koung a hrawi awh toe.
suka kwashe mata, yara da tsofaffi da dukan abubuwan da suke cikin garin. Ba su kashe kowa ba, amma suka kwashe su, suka tafi.
3 Devit hoi a taminaw teh hote kho dawk a pha awh navah, khenhaw! kho hmai a sawi awh teh, a yunaw, a canu capanaw hai san lah koung a ceikhai awh toe ti e a hmu navah,
Da Dawuda da mutanensa suka isa Ziklag suka tarar an ƙone garin, an kuma kwashe matansu, da’ya’yansu mata, da kuma’ya’yansu maza ganima,
4 thouk a ka awh teh tha baw ditouh thouk a ka awh.
sai Dawuda da mutanensa suka yi kuka, suka yi ta kuka har sai da ƙarfinsu ya ƙare.
5 Devit e yu roi, Jezreel tami Ahinoam hoi Karmel tami Nabal yu Abigail hai a ceikhai awh toe.
An kama matan Dawuda, wato, Ahinowam daga Yezireyel da Abigiyel matar Nabal mutumin Karmel wanda ya rasu.
6 Devit teh puenghoi a lungrei a thai. Taminaw hai a lungrei a thai awh teh, Devit hah talung hoi dei hanelah a dei awh. Hatei, Devit teh BAWIPA doeh a kâuep.
Dawuda kuwa ya damu ƙwarai domin mutanensa suna niyyar su jajjefe shi da duwatsu, kowannensu ransa ya ɓace saboda’ya’yansa maza da mata, amma Dawuda ya sami ƙarfafawa a cikin Ubangiji Allahnsa.
7 Devit ni Ahimelek capa vaihma Abiathar koe Ephod hah pahren lahoi na lat pouh haw atipouh. Abiathar ni Ephod hah Devit koe a thokhai.
Sai Dawuda ya ce wa Abiyatar firist, ɗan Ahimelek, “Kawo mini efod.” Sai Abiyatar ya kawo masa.
8 Devit ni ahnimanaw hah ka pâlei awh pawiteh, ka pha awh han vaimoe telah BAWIPA koe a pacei. Ahni ni pâlei loe na pha mingming han, abuemlahoi koung na rungngang han doeh atipouh.
Dawuda kuwa ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In bi bayan’yan harin nan? Zan ci musu?” Ubangiji ya ce, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.”
9 Hatdawkvah, Devit hoi a taminaw 600 touh ni a cei awh teh, Besor palang a pha awh navah, a tangawn teh hawvah a la o awh.
Dawuda da mutanensa ɗari shida suka kama hanya, da suka kai Kwarin Besor, waɗansunsu suka tsaya a can.
10 Devit hoi tami 400 touh ni a pâlei awh.
Dawuda ya ci gaba da mutane ɗari huɗu, don mutane ɗari biyu sun gaji sosai har sun kāsa ƙetare rafin Besor.
11 Hahoi a yon dawk Izip tami buet touh a hmu awh teh, Devit koe a thokhai awh. Vaiyei a poe awh teh a ca, tui hai a nei sak awh.
Suka sami wani mutumin Masar a fili suka kawo shi wurin Dawuda. Suka ba shi abinci ya ci, suka kuma ba shi ruwa ya sha.
12 Hahoi thaibunglung paw phen buet touh, misurpaw phen kahni touh a poe awh. Ahni ni a ca teh a tha bout ao. Hnin thum touh thung catnet laipalah kahai lah ao toe.
Suka ba shi saura wainan’ya’yan ɓaure da kuma wainan’ya’yan inabi, ya ci ya sami ƙarfi. Gama bai ci ba, bai sha ba, har yini uku da dare uku.
13 Devit ni ahni koe nang teh api hoi maw na kâkuet, nâhoi maw na tho telah a pacei. Ahni ni kai teh, Amaleknaw koe san lah kaawm e Izip tami doeh, hnin thum touh hoehnahlan ka pataw dawkvah, ka bawipa ni na cei takhai.
Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Wane ne ubangidanka, kuma daga ina ka fito?” Ya ce, “Ni mutumin Masar ne, bawan wani mutumin Amalek. Maigidana ya ƙyale ni sa’ad da na yi rashin lafiya kwanaki ukun da suka wuce.
14 Khereth ram akalah Judah ram akalah, Kalep ram akalah ka tuk awh teh, Ziklag kho hah hmai ka sawi awh toe.
Mun kai hari a Negeb ta Keretawa ta Yahuda, da Negeb ta Kaleb, muka kuma ƙone Ziklag.”
15 Devit ni ahnimanaw onae koe lam na patue thai han maw atipouh navah, ahni ni kai hah na thei hoeh nahan ka bawipa koe na poe hoe nahan, Cathut koe lawkkam hoi thoekâbo ei, hat pawiteh doeh ahnimouh onae koe lam na patue han ati e patetlah Devit ni thoe a kâbo.
Dawuda ya ce masa, “Za ka iya kai ni wurin maharan nan?” Ya ce, “Idan ka rantse mini da Allah, ba za ka kashe ni ba, ba kuwa za ka mai da ni wurin ubangidana ba, sai in kai ka inda maharan suke.”
16 Hote camo ni lamthung a patue teh hawvah Devit a pha navah, ahnimanaw teh Filistin ram hoi Judah ram e hnopainaw dawkvah a canei awh teh a lamtu awh teh, talai dawk a kâyat awh.
Ya bi da Dawuda har zuwa can, sai ga su a baje ko’ina a ƙasa, suna ci, suna sha, suna annashuwa saboda yawan ganimar da suka kwashe daga ƙasar Filistiyawa da ƙasar Yahuda.
17 Devit ni tangmin hoi a tangtho tangmin totouh a thei teh, kalauk hoi ka yawng e thoundoun 400 touh hloilah tami buet touh hai hlout hoeh.
Dawuda ya yaƙe su tun daga fāɗuwar rana har yammar kashegari. Ba ko ɗaya da ya tsira sai samari ɗari huɗu waɗanda suka tsere a kan raƙuma.
18 Ameleknaw ni a lawp e pueng Devit ni bout a la teh, a yu roi hoi bout a hloutkhai.
Dawuda ya ƙwato kome da Amalekawa suka kwashe tare da matarsa biyu.
19 Tami kacue kanaw canu capa hnopai lawp lah kaawm e pueng buet touh boehai pek laipalah, Devit ni koung bout a la.
Babu abin da ya ɓace, Dawuda ya dawo da kowa, manya da ƙanana,’yan maza da’yan mata duka, da dukan abubuwan da Amalekawa suka kwashe.
20 Hahoi Devit ni tuhu hoi maitohu naw hah a la teh, saring alouknaw hmalah a khoum teh, hetnaw teh Devit doeh ati awh.
Ya kuma ƙwato garkunan tumaki, da na awaki, da na shanu. Mutanensa suka koro shanun, suka yi gaba, suka ce, “Wannan shi ne ganimar Dawuda.”
21 Hahoi tami 200 touh a tâwn awh teh, Devit hnuk a kâbang thai awh hoeh dawkvah, Besor palang vah ao saknae koe Devit teh bout a pha. Ahnimouh teh Devit hoi a thokhaienaw dawn hanelah a tâco awh. Devit ahnimouh koe a pha toteh kut a man awh.
Da Dawuda ya zo wurin mutum ɗari biyu ɗin nan waɗanda suka tafke, suka kāsa binsa, waɗanda aka bari a bakin Kwarin Besor, sai suka taryi Dawuda da mutanensa da suka tafi tare da shi. Sa’ad da Dawuda ya zo kusa da su, sai ya gaishe su.
22 Hatnavah, Devit hoi rei ka cet e taminaw thung dawk e tamikathoutnaw ni, ahnimouh teh maimouh hoi rei a cei awh van hoeh dawkvah, maimouh ni pang awh e hnopai thung dawk, amamae yuca hloilah bang hno hai poe mahoeh. Amamae yucanaw hah lat awh nateh, cet awh naseh atipouh awh.
Sai dukan mugaye da marasa kirki daga cikin mutanen da suka tafi tare da Dawuda suka ce, “Tun da yake ba su tafi tare da mu ba, ba za mu ba su kome daga cikin ganimar da muka ƙwato ba, sai dai kowane mutum yă ɗauki matarsa da’ya’yansa yă tafi.”
23 Devit ni hmaunawnghanaw, maimouh ni tuk awh e naw hah maimae kut dawk na ka poe e BAWIPA ni na poe e hnopainaw hah hottelah tet awh hanh.
Dawuda ya ce, “A’a,’yan’uwana ba za ku yi haka da abin da Ubangiji ya ba mu ba. Ya tsare mu, ya kuma bashe sojojin da suka yi gāba da mu a hannuwanmu.
24 Hete hno dawk nangmae lawk hah apinimaw a tarawi han. Taran tuknae koe ka cet e ni a pang e patetlah hnopai karingkungnaw ni hai pang vah naseh. Suekâvan lah reirei pang van naseh telah a ti.
Wa zai goyi bayanku a kan wannan al’amari? Wanda ya tafi wurin yaƙi da wanda ya zauna wurin kaya, rabonsu zai zama daidai.”
25 Hat hnin hoiyah Isarel miphunnaw hanelah, hottelah e phunglam hoi kâlawk teh a sak awh.
Dawuda ya sa wannan tă zama dawwammamiyar farilla ga Isra’ila tun daga wannan rana har yă zuwa yau.
26 Devit ni Ziklag kho bout a pha toteh, hetheh BAWIPA e taran kut dawk hoi e hnonaw doeh. Poehno lah na patawn awh telah lawk a thui teh,
Da Dawuda ya iso Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuda da rabo daga cikin ganimar ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”
27 Bethel kaawmnaw, Ramoth akalah kaawmnaw, Jattir kaawmnaw,
Kyautar domin waɗanda suke a Betel, da Ramot ta Negeb, da Yattir,
28 Aroer kaawmnaw, Siphmoth kaawmnaw, Eshtemoa kaawmnaw,
da Arower, da Sifmot, da Eshtemowa,
29 Rekal kaawmnaw, Jerahmeel kaawmnaw, Ken kaawmnaw,
da Rakal, da garuruwan Yerameyelawa, da garuruwan Keniyawa,
30 Hormah kaawmnaw, Khorshan kaawmnaw, Atha kaawmnaw,
da Horma, da Bor-Ashan, da Atak,
31 Hebron kaawmnaw, Devit hoi a taminaw khosaknae koe kaawmnaw abuemlah Judah a hui kacuenaw koe a patawn.
da Hebron, da dukan wuraren da Dawuda da mutanensa suka taɓa zagawa.