< 1 Samuel 21 >

1 Devit teh Nob kho e vaihma Ahimelek koevah a pha. Ahimelek ni Devit a hmu navah a kalue teh ahni koe nama dueng maw na hui buet touh hai na tawn hoeh namaw telah atipouh.
Dawuda ya tafi Nob a wurin Ahimelek firist. Da Ahimelek ya gan shi sai ya firgita ya ce, “Me ya sa kai kaɗai ne? Me ya sa ba wani tare da kai?”
2 Devit ni vaihma Ahimelek koe, siangpahrang ni kai koe thaw buet touh na poe. Tawk hane hoi kâ na poe e apinihai panuek sak hanh telah a dei. Hatdawkvah sannaw hie hmuen koe haw e hmuen koe na hruek pouh.
Dawuda ya ce wa Ahimelek firist, “Na zo aikin sarki ne, ya kuwa ce kada in sanar wa kowa abin da ya sa in yi. Na faɗa wa mutanena inda za su same ni.
3 Atuvah na kut dawk bangmaw kaawm. Vaiyei panga touh hoehpawiteh na tawn e pueng na poe telah atipouh.
Yanzu, me kake da shi a hannu? Ka ba ni burodi guda biyar, ko wani abu da kake da shi a nan.”
4 Vaihma ni Devit koe tami pueng ni ca thai e vaiyei ka kut dawk awm hoeh eiteh, sannaw ni napui koe ma na thoung awh pawiteh, kathounge vaiyei teh ao, atipouh.
Amma firist ya ce wa Dawuda, “Ba ni da burodi iri na kowa da kowa, sai dai akwai burodin da aka tsarkake. Za ka iya ɗauka ku ci idan mutanenka ba su kwana da mata ba.”
5 Devit ni vaihma koe atu hnin thum touh thung teh, napui koehoi kathoung awh katang doeh. Ka tâco awh han nahai na sannaw e hnopai hai a thoung.
Dawuda ya ce, “Lalle ne a keɓe muke daga mata. Mutanena sukan keɓe kansu a koyaushe suka tashi’yar tafiya, balle fa a yau!”
6 Vaihma ni hmaitung e vaiyei hloilah alouke vaiyei ao hoeh dawkvah, kathounge vaiyei hah a poe. Hote hmaitung e vaiyei yueng lah vaiyei katha hruek hanelah BAWIPA hmaitung hoi yo la takhoe toe.
Don haka firist ya ba shi keɓaɓɓen burodi, tun da yake babu wani burodi a can sai dai burodin Kasancewa da aka cire daga gaban Ubangiji, aka sa burodi mai zafi a maimakon wanda aka cire a ranar.
7 Hot hnin dawk Sawl e a sannaw thung e tami buet touh BAWIPA hmalah ka tek e ao. A min teh Doeg doeh. Ahni teh Edom tami, Sawl e saring kakhoumkung thung dawk e kacue poung e lah o.
A ranar kuwa, ɗaya daga cikin bayin Shawulu yana can, a tsare a gaban Ubangiji, sunansa Doyeg, mutumin Edom, shugaban makiyayan Shawulu.
8 Devit ni Ahimelek koevah, tahroe thoseh tahloi thoseh, na tat hoeh na maw. Siangpahrang teh huerang a panki dawkvah, tahloi thoseh ka puengcang buet buet touh ka kut dawk ka sin mang hoeh telah atipouh.
Dawuda ya ce wa Ahimelek, “Ba ka da māshi ko takobi a nan? Ban kawo māshina ko wani makami ba gama saƙon sarki ya zo mini da gaggawa.”
9 Vaihma ni Filistin tami Goliath, Elah tanghling dawk na theinae tahloi hah, khenhaw! Ephod hnuklah hni hoi tangoung e sut ao. Na ngai pawiteh hot hah lat, hote hloilah alouke awm hoeh toe telah ati. Devit ni het patetlae tahloi phun awm hoeh, kai na poe telah atipouh.
Sai firist ya ce, “Takobin Goliyat Bafilistin nan wanda ka kashe a Kwarin Ela yana nan. An naɗe shi da ƙyallen aka ajiye a bayan Efod, in kana so, sai ka ɗauka. Ba wani takobi kuma sai wancan.” Dawuda ya ce, “Ba ni shi, ai, ba wani kamar sa.”
10 Devit ni a thaw teh Sawl hmalah hoi a yawng teh, Gath siangpahrang Akhish koe a cei.
A ranar, Dawuda ya gudu daga wajen Shawulu ya tafi wuri Akish sarkin Gat.
11 Akhish e a sannaw ni ahni koevah, hete tami heh a ram dawk e siangpahrang Devit nahoehmaw, Sawl ni thong touh thong touh a thei teh, Devit ni thong hra, thong hra a thei telah lamtu lahoi a kong hah la lahoi a sak awh e nahoehmaw ati awh.
Amma bayin Akish suka ce masa, “Wannan ba shi ne Dawuda sarkin ƙasar ba? Ashe, ba shi ne aka yi ta yin waƙoƙi a kansa, ana raye-raye, ana cewa, “Shawulu ya kashe dubbai, Dawuda kuwa ya kashe dubun dubbai?”
12 Devit ni hote lawk a lung thung a hruek teh, Gath siangpahrang Akhish teh a taki poung.
Dawuda ya riƙe waɗannan kalmomi a zuciyarsa, ya kuma ji tsoron Akish sarkin Gat sosai.
13 Hatdawkvah ahnimae hmalah a sakyoe e naw a kâthung teh hmaitung vah ka pathu patetlah a kâsak. Thonaw hah a takhawi teh a pâkhamuennaw dawk tamtui do do a lawi sak.
Don haka sai ya yi kamar ya taɓu a gabansu. A duk lokacin da yake tare da su, sai yă yi kamar ya haukace. Ya yi ta zāne-zāne a ƙofofi, ya bar miyau yana ta bin gemunsa.
14 Akhish ni a sannaw koe, khenhaw! tamipathu tie na panue awh nahlangva, bangkong kai koe na thokhai awh.
Akish ya ce wa bayinsa, “Duba, wannan mutum yana hauka. Me ya sa kuka kawo shi a wurina?
15 Kai dawk ka pathu e panki teh ka hmalah ka pathu e a kamnue nahane lah maw nangmouh ni ka imthung na kâen sak awh han maw telah a sannaw koe atipouh.
Na rasa masu hauka ne da za ku kawo mini wannan mutum yă yi ta hauka a gabana? Dole ne wannan mutum yă shiga gidana?”

< 1 Samuel 21 >