< 1 Samuel 11 >
1 Ammon tami Nahash a luen teh, Gilead ram, Jabesh kho teng a tungpup awh. Jabesh khocanaw ni Nahash koe kaimouh koe lawkkam nateh, nange na thaw ka tawk han telah a dei awh.
Nahash mutumin Ammon ya haura ya kewaye Yabesh Gileyad da yaƙi. Dukan mutanen Yabesh suka ce masa, “Ka ƙulla amana da mu, mu kuwa za mu bauta maka.”
2 Ammon phun Nahash ni nangmouh pueng e aranglae mit hah cawngkhawi vaiteh, Isarelnaw pueng hane min mathoenae hoi kaya sak torei doeh ahnimouh hoi lawkkam han telah bout atipouh.
Amma Nahash ya ce, “Zan ƙulla amana da ku kawai a kan sharaɗin cewa zan ƙwaƙulo idon dama na kowannenku, ta haka za a kunyata Isra’ila.”
3 Jabesh kho e kacuenaw ni ahni koe Isarel ram pueng dawk patounenaw patoun thai nahan, hnin 7 touh atueng na poe ei. Kaimouh ka rungngang hane buet touh boehai awm hoehpawiteh, hattorei doeh nang koe vah ka tâco awh han telah atipouh awh.
Dattawan Yabesh suka ce masa, “Ka ba mu kwana bakwai don mu aika manzanni a dukan ƙasar Isra’ila idan ba mu sami wanda zai cece mu ba, za mu ba da kanmu gare ka.”
4 Patounenaw teh Sawl a onae Gibeah kho a pha awh teh, taminaw a thai nahan hote akong a dei awh teh, taminaw teh a khuika awh.
Da manzannin suka zo Gibeya garin Shawulu, suka gaya wa mutane wannan sharaɗin, suka yi kuka mai zafi.
5 Hatnae tueng nah Sawl teh maito a khoumnae koehoi a tho. Taminaw a khuika awh e bangkongmaw telah a pacei navah, ahnimouh ni Jabeshnaw ni a dei e lawk hah a dei pouh awh.
A daidai wannan lokacin kuwa Shawulu yana dawowa daga gona tare da shanunsa na noma, sai ya ce, “Me ya faru, mutane suna kuka haka?” Sai suka faɗa masa abin da mutanen Yabesh suka faɗa musu.
6 Hote lawk Sawl ni a thai toteh Sawl e lathueng Cathut e Muitha a pha teh a lung puenghoi a khuek.
Da Shawulu ya ji, sa Ruhun Allah ya sauko a kansa da iko, ya husata ƙwarai.
7 Hahoi maito kahni touh a thei teh a moi koung a raban teh Isarel ram pueng dawk patounenaw a rei sak teh, taran tuknae koe Sawl hoi Samuel hnukkâbang hoeh e tami pueng e maito hah, hettelah sak han telah pathang pouh. BAWIPA takinae taminaw koe a pha teh cungtalah koung a tâco awh.
Ya ɗauki shanu biyu, ya yayyanka su gunduwa-gunduwa, ya aika da su ko’ina a ƙasar Isra’ila ta wurin manzanni cewa, “Duk wanda bai fita ya bi Shawulu da Sama’ila ba, haka za a yi da shanunsa.” Mutanen suka ji tsoron Ubangiji suka fita gaba ɗaya kamar mutum guda.
8 Bezek kho dawk tami a pâkhueng teh, Isarelnaw 300000, Judahnaw 30000 touh a pha.
Mutanen Isra’ila sun kai dubu ɗari uku. Mutanen Yahuda kuma dubu talatin, sa’ad da Shawulu ya tara su a Bezek.
9 Hahoi ka tho awh e patounenaw koe, Jebesh Gilead taminaw koe, hettelah na dei pouh han. Tangtho khumbei a thoe lahun nah kabawpnae na hmu awh han, na ti pouh han atipouh. Patounenaw ni a cei awh teh, Jebesh khocanaw hah a dei pouh navah, a lung ahawipoung awh.
Suka ce wa’yan aikan da suka zo, “Ku faɗa wa mutanen Yabesh Gileyad, ‘Gobe, kafin rana tă yi zafi, za ku sami ceto.’” Sa’ad da’yan aikan suka tafi, suka ba da saƙon nan ga mutanen Yabesh, sai suka farin ciki.
10 Hatdawkvah, Jebesh taminaw ni, tangtho nangmouh koe ka tâco awh vaiteh, nangmouh ni ahawi na tie patetlah kaimae lathueng sak lawih telah atipouh awh.
Suka ce wa Ammonawa, “Gobe za mu miƙa wuya gare ku, ku kuma yi duk abin da kuka ga dama.”
11 Atangtho vah Sawl ni taminaw hah ahu kathum touh lah a kapek. Tarannaw tumpupnae koe amom vah a pha awh teh, Ammonnaw teh kanîthun khumbeithoe lahun totouh a thei awh. Kahlout e tami buet touh hoi buet touh boehai cungtalah o thai hoeh totouh a kâkayei awh.
Gari yana wayewa, sai Shawulu ya raba mutane kashi uku, a sa’a ta ƙarshe na daren sai suka fāɗa wa sansanin Ammonawa, suka kuma karkashe su har lokacin da rana ta yi zafi. Waɗanda suka kuɓuce kuwa suka warwatsu, har babu biyunsu da aka bari tare.
12 Hatnavah taminaw ni Samuel koe, Sawl ni na uk awh han namaw, ka tet e api nama. Thei thai nahan hi thokhai awh haw telah atipouh.
Sai mutane suka ce wa Sama’ila, “Su wa suka ce, ‘Shawulu zai yi mulkinmu?’ A kawo mana su mu kashe.”
13 Hatei Sawl ni sahnin dawk teh tami buet touh hai thet hanh sei. Bangkongtetpawiteh, sahnin BAWIPA ni Isarel taminaw koe rungngangnae akuepsak telah a ti.
Shawulu ya ce, “Ba wanda zai mutu yau, gama Ubangiji ya kuɓutar da Isra’ila a wannan rana.”
14 Hathnukkhu Samuel ni taminaw koe tho awh. Gilgal kho lah cet awh sei. Hote hmuen koe uknaeram hah bout kangdout sak awh sei telah atipouh.
Sai Sama’ila ya ce wa mutane, “Ku zo mu tafi Gilgal, a can za a yi wankan sarauta.”
15 Taminaw pueng teh Gilgal kho lah a cei awh teh, haw vah BAWIPA e hmalah Sawl hah siangpahrang lah a tawm awh. Hote hmuen koe roum thuengnae BAWIPA koe a sak awh. Sawl hoi Isarelnaw teh puenghoi a lunghawi awh.
Don haka dukan mutane suka tafi Gilgal, suka tabbatar da Shawulu sarki a gaban Ubangiji. A can suka miƙa hadaya ta salama a gaban Ubangiji, Shawulu kuwa da dukan Isra’ila suka yi babban liyafa.