< 1 Piter 3 >

1 Hot patetvanlah, napuinaw, na vânaw e lawk ngâi awh. Hottelah na tet awh pawiteh, na vânaw ni a lawk a ngâi awh hoeh nakunghai,
Haka ma, ku matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, domin in waɗansunsu ba su gaskata maganar ba, wataƙila a shawo kansu ba tare da magana ba
2 nangmae Cathut takinae hoi kathounge hringnuen hah hmawt awh vaiteh, nangmae lawk dawk hoi laipalah, na hringnuen lahoi a lungkâthung awh han.
sa’ad da suka ga rayuwarku mai tsabta da kuma na ladabi.
3 Nangmouh dawk kamthoupnae, samveinae, sui dingyin awinae, khohnanae tie naw alawilae kamthoupnae hoi laipalah,
Kyanku bai kamata yă zama na adon jiki ba, kamar kitso da sa kayan ado na zinariya da kuma sa kaya masu tsada.
4 Cathut hmalah aphu kaawm poung e lungdonae tie karawk thai hoeh e kamthoupnae hoi a thung lae tami lah awm awh.
Maimakon haka, kyanku ya kamata yă zama ainihi na halinku na ciki, kyan da ba ya koɗewa na tawali’u da kuma na natsattsen ruhu, wanda yake mai daraja a gaban Allah.
5 Cathut kâuep e napuinaw teh ayan vah hot patetlah amahoima a kamthoup awh.
Gama haka matan masu tsarki na dā waɗanda suka sa begensu ga Allah suka yi wa kansu ado. Sun yi wa mazansu biyayya,
6 Sarah ni Abraham teh bawipa telah a kaw teh ahnie a lawk a ngâi e patetlah, vâ e lawk hah ngâi awh. Nangmouh ni kahawicalah na sakyoe awh teh tâsuenae tawn laipalah na awm pawiteh, Sarah e canu lah na o awh.
kamar Saratu, wadda ta yi biyayya ga Ibrahim, har ta kira shi maigidanta. Ku’ya’yanta ne mata in kun aikata abin da yake daidai, ba ku kuma ba tsoro dama ba.
7 Hot patetvanlah, vanaw, na yu hah bari awh. Yu teh a tha ka youn e lah ao tie hah panue nalaihoi hringnae râw rei ka coe e lah pouk awh, aphu awm sak awh nateh reirei khosak awh. Het hateh nangmae ratoumnae rakhout hoeh nahane doeh.
Mazan aure, ku ma, ku yi zaman sanin ya kamata yayinda kuke zama da matanku, ku girmama su a matsayin abokan zama marasa ƙarfi da kuma a matsayin magādan kyautar rai na alheri tare da ku, don kada wani abu yă hana addu’o’inku.
8 A hnuktengpoung lah dei han tetpawiteh, nangmouh pueng ni lungkângingcalah awm awh. Lungkâpatawnae, hmaunawngha patetlah kâpahrennae, kârahnoumnae tawn awh.
A ƙarshe, dukanku ku zauna lafiya da juna; ku zama masu juyayi, kuna ƙaunar juna kamar’yan’uwa, ku zama masu tausayi da kuma tawali’u.
9 Nangmouh teh yawhawinae râw na coe awh nahanelah, kaw e tami lah na o awh dawkvah, kathout hno hah hno kathout hoi, yuenae hah yuenae lahoi pathung awh hanh. Yawhawinae mah poe awh.
Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi, sai dai ku sa albarka, gama ga wannan ne aka kira ku, ku kuma gāji albarka.
10 Bangkongtetpawiteh hring nawmnae lung ka pataw niteh, hnin kahawi hoi kâhmo hanelah ka ngai e tami teh amae a lai hah cakuep vaiteh kahawihoehe lawk hoi kâhlat naseh. A pahni hoi laithoe hai dei hanh naseh.
Gama, “Duk wanda yake so yă ji daɗin rayuwa, yă kuma ga kwanaki masu kyau dole yă ƙame harshensa daga mugunta leɓunansa kuma daga maganar yaudara.
11 Kahawi hoeh e hno roun vaiteh hnokahawi sak naseh. Ayânaw hoi kâpocalah khosak naseh.
Dole yă juye daga mugunta, ya aikata nagarta; dole yă nemi salama yă kuma bi ta.
12 Bangkongtetpawiteh Cathut e tami kalannaw hah khetyawt teh ahnimae ratoumnae hai a thai pouh. Hatei kahawihoehe ka sak e taminaw teh Cathut ni minhmai athung takhai.
Gama idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kunnuwansa kuma suna jin addu’arsu, amma fuskar Ubangiji tana gāba da masu mugunta.”
13 Nangmouh teh hnokahawi ka sak e tami lah na awm awh pawiteh apinimaw runae na poe awh han.
Wa zai yi muku lahani in kun himmantu ga yin nagarta?
14 Lannae kecu dawk reithainae na khang pawiteh na yawhawi awh, ahnimae pakhinae taket awh hanh awh, kalue awh hanh awh,
Amma ko da za ku sha wahala saboda abin da yake daidai, ku masu albarka ne. “Kada ku ji tsoron abin da suke tsoro; kada kuma ku firgita.”
15 Na lungthin hoiyah Bawipa hah barinae tawn awh. Nangmae ngaihawinae hno hah na ka pacei e taminaw pueng koe lungdonae lungthin hoi bout na dei thai nahanelah coungkacoe lah awm awh.
Sai dai a cikin zukatanku ku keɓe Kiristi a matsayin Ubangiji. A kullum, ku kasance a shirye ku ba da amsa ga duk wanda yake neman ku ba da dalilin wannan begen da kuke da shi. Amma ku yi wannan cikin tawali’u da ladabi,
16 Khrih thung nangmouh ni hnokahawi na sak awh e hah kahawihoeh lah kadeinaw ni yon na pen awh nah amamouh yeiraipo nahanelah nangmouh teh namahoima ka panuenae lungthin kathoungcalah awm awh.
tare da lamiri mai kyau, saboda waɗanda suke maganganun banza a kan kyawawan ayyukanku cikin Kiristi su ji kunya da irin ɓata suna da suke yi.
17 Cathut e ngainae lah awm pawiteh hnokahawi sak dawk reithai khangnae teh kahawihoehe saknae dawk reithai khang e hlak hoe ahawi.
Ya fi kyau, in nufin Allah ne, a sha wahala don yin nagarta fiye da yin mugunta.
18 Bangkongtetpawiteh Khrih hai yon kecu dawk runae vai touh hoi kakhoutlah a khang. Nangmanaw Cathut koe na thak nahanlah tamikalan ni tamikalanhoehnaw hanlah runae a khang toe. Ama teh takthai koe lahoi kadout ei nakunghai, Muitha koe lahoi hring sak lah ao dawkvah,
Gama Kiristi ya mutu domin zunubi sau ɗaya tak, mai adalci saboda marasa adalci, don yă kawo ku ga Allah. An kashe shi a cikin jiki, amma an rayar da shi a Ruhu,
19 Muitha lahoi a cei teh thong thung paung e muithanaw koe phung a dei.
ta wurin wanda kuma ya tafi ya yi wa ruhohin da suke a kurkuku wa’azi
20 Hote muithanaw teh ayan Noah senae, tami kayounca tami taroe touh tuikamuem dawk hoi ratang nahane long a sak awh navah, Cathut ni lungsaw laihoi a ring eiteh lawk ka ngâi hoeh e muithanaw doeh.
waɗanda dā ba su yi biyayya ba sa’ad da Allah ya jira da haƙuri a kwanaki Nuhu yayinda ake sassaƙa jirgi. A cikinsa mutane kima ne kawai, su takwas, aka kuɓutar ta ruwa,
21 Hote bangnuenae patetlah atu e baptisma teh Jisuh Khrih a thawnae lahoi maimouh na rungngang awh. Baptisma tie teh takthai khinnae pâsu e dei ngainae lah tho hoeh. Mahoima kâpanuenae lungthin a thoung teh Cathut hmalah boutdeinae doeh.
ruwan nan kuwa kwatancin baftisma ne da yanzu ya cece ku ku ma, ba kawar da dauda daga jiki ba, sai dai yin alkawari na lamiri mai kyau ga Allah. Ya cece ku ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
22 Hote Bawipa teh kalvan kho a luen teh kalvantaminaw, kâtawnnae hoi bahu onae hah a uk teh, Cathut e aranglah ao.
wanda ya tafi sama, yana kuma a hannun dama na Allah, mala’iku, mulkoki da kuma masu iko suna masa biyayya.

< 1 Piter 3 >