< 1 Siangpahrang 11 >

1 Solomon siangpahrang ni Faro canu dueng laipalah Isarel miphun hoeh e Moab, Amon, Edom, Sidon hoi Hit miphun napuinaw hai a ngai.
Sarki Solomon ya ƙaunaci baƙin mata. Ban da’yar Fir’auna, ya auri Mowabawa, Ammonawa, mutanen Edom, Sidoniyawa da Hittiyawa.
2 BAWIPA ni nangmanaw Jentel miphun hoi kâpaluennae na sak mahoeh. Atangcalah ahnimouh teh, amamae cathutnaw e hnuk vah na lungthin a kamlang sak hane telah Isarelnaw koe a dei pouh nakunghai, Solomon ni Jentel miphun napuinaw radueknae lung a tawn.
Sun fito daga al’ummai da Ubangiji ya ce wa Isra’ilawa, “Kada ku yi aurayya da su, domin tabbatacce za su juye zukatanku zuwa ga waɗansu alloli.” Duk da haka Solomon ya manne musu, ya nace, yana ƙaunarsu.
3 A yu 700 hoi ado 300 touh a tawn teh, a yunaw ni a lungthin a kamlang sak.
Ya auri mata ɗari bakwai, haifaffun gidan sarauta, da kuma ƙwarƙwarai ɗari uku. Matan nan nasa suka karkatar da shi.
4 Solomon teh a kumcue navah, a yunaw ni a lungthin hah cathut louk koe a kamlang sak. Hottelah a na pa Devit patetlah Cathut Jehovah koelah yuemkamcu hoeh toe.
Yayinda Solomon yake tsufa, matansa suka juye zuciyarsa ga bin waɗansu alloli, zuciyarsa kuwa ba tă bi Ubangiji Allahnsa ɗungum kamar yadda zuciyar Dawuda mahaifinsa ta kasance ba.
5 Sidon cathut Ashtoreth hoi panuettho e Ammonnaw e cathut milkom e hnuk a kâbang.
Ya bi Ashtarot, alliyar Sidoniyawa, da Molek, allahn da aka hana na Ammonawa.
6 Solomon ni BAWIPA e hmaitung vah yonnae hah a sak teh, a na pa Devit patetlah BAWIPA hah khoeroe tarawi hoeh.
Saboda haka Solomon ya yi abin da yake mugu a gaban Ubangiji. Bai bi Ubangiji gaba ɗaya kamar yadda Dawuda mahaifinsa ya yi ba.
7 Solomon ni Jerusalem Kanîtholae mon dawk panuetthopounge Moabnaw e cathut Khemosh hoi panuetthopounge Ammonnaw e cathut Molek hanelah hmuen rasang a kangdue sak.
A kan tudu, gabas da Urushalima, Solomon ya gina masujada a can domin Kemosh, allahn da aka hana na Mowab, da Molek, allahn da aka hana na Ammonawa.
8 Jentel napuinaw ni a cathut koe thuengnae hmuitui hmaisawi patetlah ahni ni a sak van.
Ya yi haka domin dukan baƙin matansa, waɗanda suka ƙone turare suka kuma miƙa hadayu ga allolinsu.
9 Alouke cathut koe a cei hoeh nahanelah, Isarel Cathut Jehovah ni vai hni totouh a kamnue pouh.
Ubangiji ya yi fushi da Solomon domin zuciyarsa ya juye daga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya bayyana masa sau biyu.
10 Kâ kapoekung hah a lungthin hoi a kamlang takhai dawkvah, Solomon e lathueng BAWIPA a lungkhuek. Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni lawk a poe e tarawi hoeh.
Ko da yake ya hana Solomon bin waɗansu alloli, Solomon bai kiyaye umarnin Ubangiji ba.
11 Hatdawkvah, BAWIPA ni Solomon koe hettelah na sak teh, ka lawkkam hoi phunglawk na tarawi hoeh dawkvah, na uknaeram heh nang koehoi ka la vaiteh, na san koevah ka poe han.
Saboda haka Ubangiji ya ce wa Solomon, “Da yake halinka ke nan, ba ka kuma kiyaye alkawarina, da ƙa’idodina da na umarce ka ba, tabbatacce zan yage masarautar daga gare ka, in ba da ita ga ɗaya daga cikin bayinka.
12 Hateiteh, na pa Devit kecu dawk na hring nathung teh hote hah ka sak mahoeh. Na capa kut dawk ram kâbawng sak han.
Amma saboda Dawuda mahaifinka, ba zan yi haka a zamaninka ba. Zan yage ta daga hannun ɗanka.
13 Hatei, ram abuemlah hoi ka lat mahoeh. Ka san Devit hoi ka rawi e Jerusalem kecu dawk miphun buet touh teh na capa koe a ka poe han telah ati.
Amma ba zan yage dukan masarautar daga gare shi ba, zan ba shi kabila ɗaya saboda Dawuda bawana, da kuma saboda Urushalima, wadda na zaɓa.”
14 BAWIPA ni Edom tami hah Hadad hah Solomon e taran lah a kangdue sak, ahni teh Edom ram e siangpahrang catoun lah ao.
Sai Ubangiji ya tayar wa Solomon wani abokin gāba, mai suna Hadad, mutumin Edom daga gidan sarautar Edom.
15 Edom ram dawk Devit a la o teh, a thei e naw pakawp hanelah ransabawi Joab a cei teh, Edom miphun tongpa pueng a thei hnukkhu,
A shekarun baya Dawuda ya ci Edom da yaƙi. Yowab, shugaban sojojinsa ya tafi can domin yă binne Isra’ilawa waɗanda suka mutu a yaƙi. Sa’ad da suke a can, sojojin Isra’ila suka kashe kowane ɗa namiji a Edom.
16 Joab hoi Isarel pueng teh, thapa yung taruk touh thung Edom ram e tongpa pueng he a thei hoehroukrak ao awh.
Yowab da dukan Isra’ilawa suka zauna a can, wata shida, sai da suka hallaka dukan mutane a Edom.
17 Hadad teh a na pa e san Edom miphun a tangawn naw hoi Izip ram koe pha hanelah a yawng awh. Hadad teh camo ca rah.
Amma Hadad yana ɗan yaro a lokaci, wanda ya gudu zuwa Masar tare da shugabannin mutanen Edom waɗanda suka yi wa mahaifinsa hidima.
18 Midian ram hoi a tâco awh teh Paran ram koe a pha awh. Paran e tami tangawn a kaw awh teh, Izip ram, Izip ram siangpahrang koe a pha awh toteh, siangpahrang ni im hoi talai hmuen a poe teh a kawk.
Suka taso daga Midiyan suka tafi Faran. Sa’an nan suka ɗauki mutane daga Faran suka tafi Masar, zuwa wurin Fir’auna wanda ya ba wa Hadad gida da ƙasa, ya kuma tanada masa da abinci.
19 Hadad teh Faro e mit khet a kantak. A yu e nawngha, siangpahrang Tahpenes e nawngha hah a yu hanelah a poe.
Fir’auna ya ji daɗin Hadad har ya ba shi’yar’uwar matarsa, Sarauniya Tafenes, aure.
20 Tahpenes e a nawngha ni, a capa Genubath a khe pouh. Ahni teh Faro im vah Tahpenes ni sanu a pâphei, Genubath teh Faro im vah Faro e a canaw koe kho a sak.
’Yar’uwar Tafenes ta haifi masa ɗa wanda ya kira Genubat, wanda Tafenes ta yi renonsa a fadan sarki. A can, Genubat ya yi zama da’ya’yan Fir’auna.
21 Devit teh a na mintoenaw koe a i tie hoi Joab hai a due toe tie Hadad ni Izip ram hoi a thai toteh, kai hai kamae ram koelah cei hanelah kâ na poe leih telah, Faro siangpahrang koe a kâhei.
Yayinda yake a Masar, Hadad ya ji Dawuda ya huta tare da kakanninsa, ya kuma ji cewa Yowab shugaban mayaƙa ya mutu. Sai Hadad ya ce wa Fir’auna, “Bari in tafi, don in koma ƙasata.”
22 Faro siangpahrang ni, nang teh nama e ram koe lah ban na ngainae na tawn hanelah kai koe bangmaw na ngai rah. Banghai ka ngai hoe. Hatei, cei hane kâ na poe telah bout atipouh.
Fir’auna ya tambaye shi, ya ce, “Me ka rasa a nan da kake so ka koma garinka?” Ya ce, “Ba kome, amma ka dai bar ni in tafi!”
23 Cathut ni Solomon e taran hanelah Eliada capa Rezon khobawi Hadadezer, Zobah siangpahrang koehoi ka yawng e hah bout a kangdue sak.
Allah kuwa ya tayar wa Solomon wani abokin gāba, mai suna Rezon, ɗan Eliyada, wanda ya gudu daga maigidansa, Hadadezer sarkin Zoba.
24 Devit ni Zobahnaw a thei navah, ama ni taminaw a pâkhueng teh, ransanaw kaukkung lah yo ao toe. Damaskas kho koe lah a cei teh, kho hah a uk.
Rezon ya tattara mutane kewaye da shi, ya zama kuma shugaban’yan tawaye sa’ad da Dawuda ya hallaka mayaƙan Zoba;’yan tawayen suka tafi Damaskus, inda suka zauna, suka kuma yi mulki.
25 Hadad ni runae a poe e bout a thap sin lahoi Solomon a hringyung thung Isarelnaw e taran lah ao. Siria ram hah a uk teh, Isarelnaw hah puenghoi a hmuhma.
Rezon ya zama babban abokin gāban Isra’ila cikin dukan kwanakin mulkin Solomon. Ya ƙara rikici a kan rikicin Hadad. Rezon ya ƙi mulkin Isra’ila da dukan ransa. Saboda haka Rezon ya yi mulki a Aram ya kuma ƙi jinin Isra’ila.
26 Nebat capa Jeroboam Zeradah kho e Ephraim tami Solomon e a san ni hai Solomon teh a taran, a manu e min teh Zeruah, lahmai lah a o
Haka ma Yerobowam, ɗan Nebat, shi ma ya yi wa sarki tawaye. Shi ɗaya ne daga shugabannin Solomon, shi mutumin Efraim ne daga Zereda, mahaifiyarsa kuwa gwauruwa ce, mai suna Zeruwa.
27 Siangpahrang a tarannae a kong lam teh hettelah doeh. Solomon ni Millo kho hah a kangdue sak, a na pa Devit e kho rapan ka rawk e a pathoup.
Ga yadda ya tayar wa sarki Solomon. Sarki Solomon ya gina madogaran gini, ya ciccika wurare a katangar birnin Dawuda mahaifinsa da ƙasa.
28 Jeroboam teh athakaawme tami lah ao. Solomon ni hote thoundoun teh tami a thakaawm tie hah a panue dawkvah, Joseph imthung thaw ka tawk e lathueng vah kacue e lah a hruek.
To, Yerobowam mutum ne mai fasaha. Sa’ad da Solomon ya ga yadda matashin yake aiki da himma, sai ya sa shi yă lura da dukan aikin gandu na gidan Yusuf.
29 Hatnae tueng dawk hettelah doeh. Jeroboam hah Jerusalem a tâco navah, Shiloh tami profet Ahijah ni lam vah a kâhmo. Ahijah teh hni katha a kâkhu, amamouh roi dueng law vah ao roi.
Da Yerobowam ya fita Urushalima, sai annabi Ahiya, mutumin Shilo ya tarar da shi a hanya. Lokacin kuwa Ahiya yana saye da sabuwar riga, ba kowa a filin sai su biyu kaɗai.
30 Ahijah ni a kâkhu e hni katha hah a la teh, hlaikahni touh lah a ravei.
Sai Ahiya ya kama sabuwar rigar da yake saye da ita ya yage ta gida goma sha biyu.
31 Jeroboam koevah hete hra touh hah lat nateh, BAWIPA Isarel Cathut ni hettelah a dei. Uknaeram heh kut dawk hoi ka la vaiteh, miphun 10 touh e hah nang koe na poe han.
Sa’an nan ya ce wa Yerobowam, “Ɗauki gida goma wa kanka, gama abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce ke nan, ‘Duba, zan yage masarauta daga hannun Solomon in ba ka kabilu goma.
32 Ka san Devit hanelah Isarel ram thung dawk kai ni ka rawi e Jerusalem kho kecu dawk Solomon ni ram buet touh a la han.
Amma saboda bawana Dawuda da kuma birnin Urushalima, wadda na zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila, zai sami kabila guda.
33 Ram hra touh la pouh ngainae teh, Sidonnaw e cathut napui Ashtoreth hoi Moabnaw e cathut Mikomnaw hah a bawk awh. A na pa Devit patetlah ka hmaitung kalan e sak hanelah kaie lamthung dawn hoeh.
Zan yi wannan domin sun yashe ni, suka kuma yi wa Ashtarot, alliyar Sidoniyawa, da Kemosh, allahn Mowabawa, da kuma Molek, allahn Ammonawa sujada, ba su yi tafiya a hanyoyina ba, ba su kuwa yi abin da yake daidai a idanuna ba, ba su kiyaye farillaina da dokokina kamar yadda Dawuda, mahaifin Solomon ya yi ba.
34 Hatei, a uknaeram abuemlahoi koung ka lawm mahoeh. Bangkongtetpawiteh, kaie kâpoelawknaw hoi phunglawknaw ka poe e a tarawi dawkvah, ka rawi e ka san Devit kecu dawk a hringyung ukkung lah ka o sak han.
“‘Amma ba zan ɗauki dukan masarautar daga hannun Solomon ba; na naɗa shi sarki, dukan kwanaki ransa saboda Dawuda bawana, wanda na zaɓa, wanda kuma ya kiyaye umarnai da farillaina.
35 Solomon e capa kut dawk hoi a uknaeram ka la pouh vaiteh, ram hra touh e nang koe na poe han.
Zan ɗauke masarautar daga hannuwan ɗansa ne, in ba ka kabilu goma.
36 Ka min ao nahane ka rawi e Jerusalem kho dawk, ka hmalah ka san Devit e hmaiim teh pou ka ang e lah ao nahan Solomon capa koe ram buet touh kai ni ka poe han.
Zan ba da ɗaya ga ɗansa don kullum Dawuda bawana yă kasance da fitila a gabana a Urushalima, birnin da na zaɓa in sa Sunana.
37 Nang hah kai ni na la vaiteh, na lungngaie patetlah na uk teh Isarelnaw e lathueng siangpahrang lah na o awh han.
Amma fa, ga kai, zan ɗauke ka, za ka kuwa yi mulki bisa dukan abin da zuciyarka take so; za ka zama sarki a bisa Isra’ila.
38 Nang teh, kai ni kâ na poe e naw na tarawi teh, ka san Devit ni a dawn e patetlah kaie phunglawknaw hoi kâpoelawknaw hah na dawn teh, ka hmaitung kalan e na sak pawiteh, nang hoi rei ka o vaiteh, Devit hanelah ka cak poung e im sak e patetlah nang hanelah ka sak vaiteh, Isarel hah nang koe na poe han.
In ka aikata dukan abin da na umarce ka, ka yi tafiya a hanyoyina, ka kuma yi abin da yake daidai a idanuna ta wurin kiyaye farillaina da umarnaina, kamar yadda Dawuda bawana ya yi, zan kasance tare da kai. Zan gina maka masarauta mai dawwama kamar wadda na gina wa Dawuda, zan kuma ba da Isra’ila gare ka.
39 Hete a kong dawk Devit catoun a runae ka poe han. Hatei a yungyoe runae ka poe mahoeh telah ati.
Zan ƙasƙantar da zuriyar Dawuda saboda wannan, amma ba har abada ba.’”
40 Solomon ni Jeroboam hah thei hanelah a kâcai. Hatei, Jeroboam a thaw teh, Izip ram, Izip siangpahrang Shishak koe a yawng. Solomon a due totouh Izip ram vah ao.
Solomon ya yi ƙoƙari yă kashe Yerobowam, amma Yerobowam ya tsere zuwa Masar, zuwa wurin sarki Shishak, ya zauna a can sai bayan mutuwar Solomon.
41 Solomon ni a sak e hno kaawm rae naw hoi ahnie lungangnae naw teh, Solomon ni a thutnae cauk dawk thut e lah ao nahoehmaw.
Game da sauran ayyukan mulkin Solomon, da dukan abubuwan da ya yi, da hikimar da ya nuna, an rubuta su a littafin tarihin Solomon.
42 Solomon ni Jerusalem kho dawk ao teh, Isarel ram pueng kum 40 touh thung a uk.
Solomon ya yi mulki a Urushalima, a bisa dukan Isra’ila, shekaru arba’in.
43 A na mintoenaw hoi reirei a i awh, a na pa Devit kho dawk a pakawp awh. A capa Rehoboam ni a na pa e yueng lah a uk.
Sa’an nan ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a birnin Dawuda mahaifinsa. Sai Rehobowam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.

< 1 Siangpahrang 11 >