< 1 Setouknae 12 >
1 Kish capa Sawl koehoi Devit a yawng teh Ziklag kho ao nah, ahni koe ka tho e naw teh, hetnaw hah doeh. Ahnimouh teh tarantuknae koe lah ama kabawm e tami athakaawme taminaw doeh.
Waɗannan su ne mutanen da suka zo wurin Dawuda a Ziklag, yayinda aka kore shi daga gaban Shawulu ɗan Kish (suna cikin jarumawan da suka taimake shi a yaƙi;
2 Likathoumnaw lah ao awh teh, samtang ka pathui thai e, tâyai ka dei thai e, avoilah aranglah hoi ka thoum e naw lah ao awh. Ahnimanaw teh Benjamin taminaw, Sawl e a imthungnaw lah ao awh.
suna da baka suna kuma iya harba kibiya, ko majajjawa da hannun dama ko na hagu; su’yan’uwan Shawulu ne daga kabilar Benyamin):
3 Ahnimouh kahrawikung lah Ahiezer doeh. Ahni hnuk Gibeah tami Shemaah casak Joash, Jeziel, Azmaveth casak Pelet, Berakah, Anathoth tami Jehu.
Ahiyezer babbansu da Yowash’ya’yan Shema’a maza daga Gibeya; Yeziyel da Felet’ya’yan Azmawet; Beraka, Yehu daga Anatot,
4 Tami 30 lathueng hoi 30 rahak dawk e athakaawme Gibeon tami Ishmaiah, Jeremiah hoi Jahaziel, Johanan hoi Gederath tami Jozabad.
da Ishmahiya daga Gibeyon, wani jarumi a cikin Talatin nan, wanda shi ne shugaban Talatin; Irmiya, Yahaziyel, Yohanan, Yozabad daga Gedera,
5 Eluzai, Jerimoth, Bealiah, Shemariah, Haruph tami Shephatiah.
Eluzai, Yerimot, Beyaliya, Shemariya da Shefatiya daga Haruf;
6 Elkanah, Isshiah, Azarel, Joezer hoi Korah tami Jashobeam.
Elkana, Isshiya, Azarel, Yoyezer da Yashobeyam daga Kora;
7 Joelah hoi Gedor tami Jeroham capa Zebadiah.
da Yoyela da Zebadiya’ya’yan Yeroham maza daga Gedor.
8 Gad taminaw dawk hoi athakaawme taminaw, taran ka tuk thai, saiphei hoi tahroe ka hno thai tangawn hah kahrawngum e rapanim dawk kaawm e Devit koe a kâhmoun awh.
Sai waɗansu mutanen Gad suka koma suna goyon bayan Dawuda suka kuma haɗa kai da shi a kagararsa a hamada. Su ƙwararrun mayaƙa ne, a shirye don yaƙi, kuma suna iya riƙe garkuwa da māshi. Fuskokinsu kamar fuskoki zakoki, kuma suna da sauri kamar bareyi a kan duwatsu.
9 Apasueke teh Ezer, apâhni e teh Obadiah, apâthum e teh Eliab.
Ezer shi ne babba, Obadiya shi ne mai binsa a shugabanci, Eliyab na uku,
10 Apali e teh Mishmannah, apanga e teh Jeremiah.
Mismanna na huɗu, Irmiya na biyar,
11 Ataruk e teh Attai, asari e teh Eliel.
Attai na shida, Eliyel na bakwai,
12 Ataroe e teh Johanan, atako e teh Elzabad.
Yohanan na takwas, Elzabad na tara,
13 A hra e teh Jeremiah, a hlaibun e teh Makhbannai.
Irmiya na goma da kuma Makbannai na goma sha ɗaya.
14 Hetnaw teh Gad casaknaw thung hoi e doeh. Ahnimouh thung dawk hoi a thakayoun e tami 100 tabang ao. A thakaawme 1000 tabang ao.
Waɗannan mutanen Gad shugabannin mayaƙa ne; ƙarami a cikinsu zai iya ƙara da mutum ɗari, kuma babba a cikin zai iya ƙara da dubu.
15 Hotnaw teh thapa yung pasueknae dawk Jordan palang tuiko muenkawi nah ka rakat thai e naw, hahoi tanghling dawk kaawm e pueng kanîtholah hoi kanîloumlah ka yawng sak e naw doeh.
Su ne suka haye Urdun a wata na farko sa’ad da kogin ya yi ambaliya, suka kuma kori duk mai rai a kwarin, na wajen gabas da na wajen yamma.
16 Benjamin hoi Judah casaknaw thung hoi rapanim koe Devit teng a tho awh.
Sauran mutanen Benyamin da waɗansu mutanen Yahuda su ma suka zo wurin Dawuda a kagararsa.
17 Devit ni ahnimouh dawn hanelah a cei teh, roumnae hane dawkvah, kabawp hanelah na tho awh pawiteh, ka lungthin na poe awh han. Hateiteh, ka kut ni runae banghai sak hoeh tie na panue nalaihoi, kai pahnawt hanelah na tho awh pawiteh, mintoenaw e Cathut ni na khet vaiteh lawk na ceng awh naseh, telah atipouh.
Sai Dawuda ya fita don yă tarye su, ya kuma ce musu, “In kun zo wurina da salama, don ku taimake ni, to, ina a shirye in bar ku ku haɗa kai tare da ni. Amma in kun zo don ku bashe ni ga abokan gābana sa’ad da hannuwana ba su da laifi a rikici, bari Allah na kakanninmu yă duba yă kuma shari’anta ku.”
18 Hottelah tami 30 touh thung dawk e kahrawikung Amasai tak dawk muitha a tho teh, Devit na tami lah ka o awh. Jesi capa nang koe lah kampang e naw doeh. Nang dawk roumnae awm naseh. Bangkongtetpawiteh, na Cathut ni na kabawp tet loe atipouh. Hatdawkvah, Devit ni ahnimouh a la teh ransahu ka hrawi e lah ao sak.
Sai Ruhu ya sauko a kan Amasai, shugaban Talatin nan, sai ya ce, “Mu naka ne, ya Dawuda! Muna tare da kai, ya ɗan Yesse! Nasara, nasara gare ka, nasara kuma ga waɗanda suke taimakonka. Gama Allahnka zai taimake ka.” Saboda haka Dawuda ya karɓe su ya kuma mai da su shugabannin ƙungiyoyin maharansa.
19 Filistinnaw hai Sawl tuk hanelah a cei awh navah, Manasseh e tami tangawn hai Devit koelah a cei awh. Ama hoi a taminaw ni Filistinnaw koelah kabawm awh hoeh. Amamae bawi Sawl koelah kamlang awh vaiteh, maimae lû tâkhawng payon langvaih telah a kâpan awh teh a ban sak awh.
Waɗansu mutanen Manasse suka haɗa kai da Dawuda sa’ad da ya tafi tare da Filistiyawa don yă yaƙi Shawulu (Shi da mutanensa ba su taimaki Filistiyawa ba domin bayan shawarwari, shugabanninsu suka salame shi. Sun ce, “Za mu biya da kawunanmu in ya koma ga maigidansa Shawulu.”)
20 Ziklag a cei awh navah, Manassehnaw thung hoi ransa 1000 ka hrawi e Adnah hoi Jozabad, Jediael hoi Michael, Jozabad, Elihu hoi Zillethai naw teh ahni koe ao awh.
Da Dawuda ya tafi Ziklag, waɗannan mutanen Manasse ne suka haɗa kai da shi. Adna, Yozabad, Yediyayel, Mika’ilu, Yozabad, Elihu da Zilletai, shugabannin ƙungiyoyi na dubu a cikin Manasse.
21 Hetnaw teh Devit taran tuk navah, kabawm e naw lah ao awh. Bangkongtetpawiteh, abuemlah hoi athakaawme taminaw teh, kahrawikungnaw lah ao awh.
Suka taimaki Dawuda a kan ƙungiyoyin hari, gama dukansu jarumawa ne sosai, kuma su shugabanni ne a cikin mayaƙansa.
22 Hatnae tueng dawk hoi Devit kabawm hane hnin touh hoi hnin touh meng a tho awh teh, Cathut e ransahu patetlah kalenpounge ransahu lah a coung.
Kowace rana mutane suka riƙa zuwa don su taimaki Dawuda, sai da ya kasance da runduna mai girma, kamar mayaƙan Allah.
23 BAWIPA e lawk patetlah Sawl uknaeram hah Devit koe lah a kamlang teh, Hebron vah Devit koe e tarantuknae puengcang kâmahrawk hanelah kacetnaw teh, hettelah ao.
Ga yawan mutanen shiryayyu don yaƙi waɗanda suka zo wurin Dawuda a Hebron don su mai da mulkin Shawulu gare shi, yadda Ubangiji ya faɗa.
24 Judah capanaw puengcang kâmahrawknaw, saiphei hoi tahroe ka patuem e tami 6, 800 touh a pha awh.
Mutanen Yahuda, masu riƙe garkuwa da māshi, su 6,800 shiryayyu don yaƙi;
25 Simeon e capanaw tarantuknae koe athakaawme taminaw teh 7, 100 a pha awh.
mutanen Simeyon, jarumawa shiryayyu don yaƙi, su 7,100;
26 Levih e casaknaw 4, 600.
mutanen Lawi, su 4,600,
27 Jehoiada teh Aron imthung kahrawikung lah ao teh, ahni koe tami 3700 touh ao awh.
haɗe da Yehohiyada, shugaban iyalin Haruna tare da mutane 3,700,
28 Thoundoun Zadok teh tami athakaawme, a imthung dawk ransanaw kahrawikung 22 touh ao.
da Zadok, matashi jarumi sosai, tare da shugabanni su 22 daga iyalinsa;
29 Benjamin e capanaw Sawl imthung lah kaawm e 3000 touh a pha. Ha hoehnahlan vah ka paphnawn teh Sawl koelah a kampang awh.
mutanen Benyamin,’yan’uwan Shawulu, su 3,000, yawanci waɗanda suke biyayya ga gidan Shawulu sai lokacin;
30 Ephraim capanaw tami athakaawme hoi tarankahawi imthung dawk hoi 20, 800 touh a pha awh.
mutanen Efraim, jarumawa, sanannu cikin gidajensu, su 20 800;
31 Manasseh casak tangawn dawk hoi Devit siangpahrang lah ao thai nahane ka tho e naw teh 18, 000 touh a pha.
mutanen rabin kabilar Manasse, sanannu da sunaye suka zo suka mai da Dawuda sarki, su 18,000;
32 Issakhar capa tueng navah, ka panuek thai e hoi, Isarel ni bangmaw a sak hane telah ka panuek thai e, kahrawikung 200 touh a pha. A hmaunawngha abuemlah amae uknae rahim vah ao awh.
mutanen Issakar, masu fahimtar lokuta suka kuma san abin da ya kamata Isra’ila ya yi, manya 200, tare da danginsu a ƙarƙashin shugabancinsu;
33 Zebulun imthungnaw dawk hoi taran ka tuk thai e, senehmaica ka patuem ni teh ka bouk thai e 50, 000 a pha awh teh lungthin kacue e lah ao awh.
mutanen Zebulun, ƙwararru sojoji shiryayyu don yaƙi da kowane irin makami, suka zo don su taimaki Dawuda da zuciya ɗaya, su 50,000;
34 Naphtalinaw imthung hoi ransa ka hrawi e 1, 000 touh, saiphei, tahroe ka patuem e 37, 000 touh a pha.
mutanen Naftali su 1,000 shugabanni, tare da mutane 37,000 masu riƙe garkuwa da masu;
35 Dan imthung dawk hoi senehmaica ka patuem e 28, 600 touh a pha.
mutanen Dan, shiryayyu don yaƙi, su 28,600;
36 Asher imthung dawk hoi taran ka tuk thai e, bouk ka thoum e 40, 000 touh a pha.
mutanen Asher, ƙwararrun sojoji shiryayyu don yaƙi, su 40,000;
37 Jordan namran e Reuben taminaw, Gad taminaw hoi Manasseh casak tangawn koehoi hai puengcang phunkuep hoi kamthoup e tami 120, 000 touh a pha.
kuma daga gabashin Urdun, mutanen Ruben, Gad da kuma rabin kabilar Manasse, masu kayan yaƙi iri-iri, su 120,000.
38 Hotnaw pueng teh taran ka tuk e, bouk ka thoum e naw lah ao awh. Devit teh Isarelnaw pueng dawkvah, siangpahrang lah ao hane lungthin buet touh lah a tawn teh, Hebron lah a cei awh. Isarel alouknaw pueng nihai, Devit teh siangpahrang lah o sak hanelah lungthin buet touh lah ao awh.
Dukan waɗannan mayaƙa ne waɗanda suka ba da kansu da yardar rai su yi hidima. Suka zo Hebron da cikakken niyya don su naɗa Dawuda sarki a bisa dukan Isra’ila. Duka sauran Isra’ilawa su ma suka goyi baya a naɗa Dawuda sarki.
39 Devit koevah, hnin thum touh thung a canei awh. Bangkongtetpawiteh, a hmaunawnghanaw ni a rakueng pouh e doeh.
Mutanen suka yi kwana uku a can tare da Dawuda, suna ci suna sha, gama iyalansu sun yi musu tanadi.
40 Hothloilah, imthung hmaunawnghanaw, Issakhar, Zebulun hoi Naphtali la hoi kalauk hoi marang, maitotan naw, ca hane vaiyei, hoi thai pawnaw, misurtui hoi satuinaw, a phu awh teh, maitotan hoi tu, moikapap a thokhai awh. teh Isarel ram dawk lunghawinae a kawi.
Haka ma, maƙwabtansu daga nesa har Issakar, Zebulun da Naftali suka zo suka kawo abinci a kan jakuna, raƙuma, alfadarai da shanu. Akwai tanadin mai yawa na gari, kauɗar ɓaure, nonnan busassun’ya’yan inabi, ruwan inabi, mai, shanu da tumaki. Duk an yi haka don a nuna farin ciki ƙwarai a cikin dukan ƙasar Isra’ila.