< Mark 16 >
1 Chuin Cholngahni nilhah ahung hia, cholngah nit akichai jouvin, Mary Magdalene, James nu Mary, chule Salome chu apotdoh'un thaonamtui gachoh-a Yeshua tahsaa nu ding in akigong uve.
Da Asabbaci ya wuce, sai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub, da kuma Salome suka sayi kayan ƙanshi domin su je su shafa wa jikin Yesu.
2 Hapta nimasapen jingpi matah niso kon vel in, amaho lhan lama chun agacheuvin ahi.
A ranar farko ta mako, da sassafe, bayan fitowar rana, suna kan hanyarsu zuwa kabarin ke nan,
3 Lampiah amaho akihouvun, “Lhankot song chu kon eitahdohpeh tauvintem?” aki tiuvin ahi.
sai suka tambaye juna suka ce, “Wane ne zai gungura mana dutsen daga bakin kabarin?”
4 Chuin ahung lhun phat'un avet uleh song chu tahdohsa'a anaum chu amutauve. Asong chu lenpitah ahi.
Amma da suka ɗaga kai, sai suka ga cewa, an riga an gungura dutsen. Dutsen kuwa babba ne.
5 Hichun lhan sunga chu alut'ule gollhang khat ponbangleh kisil'a jetlam'a tou amu'uvin chuin amaho chu atijalheh jengun ahi.
Da suna shiga cikin kabarin, sai suka ga wani saurayi sanye da farar riga, yana zaune a hannun dama, sai suka firgita.
6 Ahivangin vantil chun amaho jah-ah, “Nangho tijahih'un, nanghon thingpela kithat Nazareth Yeshua chu nahol'u ahi. Ama hikoma aumtapoi! Ama thinaa konin athoudohtai! Hungun, hung veuvin, hilai hi alonglupna chu ahi.
Ya ce, “Kada ku firgita. Kuna neman Yesu Banazare wanda aka gicciye ne. Ya tashi! Ba ya nan. Ku dubi inda aka kwantar da shi.
7 Tun cheuvinlang Peter le aloiho komah Aman athi masanga anasei bang chun Galilee gam'a namasanguvah anache masatai, chua chu Ama namu diu ahi, ti gaseipeh tauvin,” ati.
Amma ku tafi ku gaya wa almajiransa da kuma Bitrus cewa, ‘Ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi, kamar yadda ya faɗa muku.’”
8 Numeiho chu atijauvin, kihot pumin lhan'a konin ahung potdoh'un, akichat behseh jeh-un imasei je jong ahepouve. Chuin amahon agan'a gangin seijuiho—Peter le aloiho komah agaseipeh tauvin ahi.
Da rawan jiki da kuma ruɗewa, matan suka fita a guje daga kabarin. Ba su kuwa gaya wa kowa ba, don suna tsoro.
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Hapta nimasapen jingkah-a Yeshua athodohkit jouva akimutopi masatpen chu Mary Magdalene, asunga thilha sagi anodohpeh nu chu ahi.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da Yesu ya tashi daga matattu da safe, a ranar farko ta mako, ya fara bayyana ga Maryamu Magdalin, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta.
10 Amanu chun seijui lunghemtah'a anaumho jah'a chun thilsoh umdolho chu agaseipeh tai.
Ta je ta gaya wa waɗanda dā suke tare da shi, waɗanda kuma suke makoki da kuka.
11 Ahivangin amahon athusei chu atahsanpouvin ahi.
Da suka ji cewa Yesu yana da rai, har ma ta gan shi, ba su gaskata ba.
12 Phat chomkhat jouvin lim chombeh-in aseijuiteni Jerusalema kipan'a thinglhang lama cheteni komah akilah-in ahi.
Daga baya Yesu ya bayyana a wani kamanni dabam ga biyunsu, yayinda suke tafiya ƙauye.
13 Amani achelhon in seijui dangho jah-a agasei lhon leh amahon atahsandeh pouve.
Waɗannan kuwa suka koma suka shaida wa sauran, amma su ma ba su gaskata ba.
14 Chuin ankong aum laitah'un seijui somlekhat-ho hengah Yeshua akilah-in athodohkit nunga amuho thusei atahsanlou jeh-u le alungtah jeh-un asosalin ahi.
Bayan haka, Yesu ya bayyana ga Sha Ɗayan, yayinda suke cin abinci. Ya tsawata musu a kan rashin bangaskiyarsu, da yadda suka ƙi gaskata waɗanda suka gan shi bayan ya tashi.
15 Chuin Aman ajah uva, “Nangho vannoi leiset gamjouseah cheuvin lang thilsem mihem namtin jah-a hiche Kipana Thuphahi gahil lhang leuvin.
Ya ce, musu, “Ku tafi cikin dukan duniya, ku yi wa’azin bishara ga dukan halitta.
16 Koihileh, atahsan'a baptize chang chu sohcha ding ahi. Atahsanlou vang chu themmo hange umding ahi.
Duk wanda ya gaskata, aka kuma yi masa baftisma, zai sami ceto. Amma duk wanda bai gaskata ba kuwa, zai hallaka.
17 Chule atahsante chu melchihna kidangin ajuipeh dingu ahi: Keima min'a thilha anodoh dingu, paothah, pao choma pao dingu,
Waɗannan alamu za su kasance tare da waɗanda suka gaskata. A cikin sunana za su fitar da aljanu, za su yi magana da sababbin harsuna.
18 Gul akhut'a adop dingu, Thinathei ima don ongleur ima tilou ding ahiuve. Chule ana-damlou chunga khut ngamleu ana chu damding ahi,” ati. Yeshua Vanna Akaltou
Za su ɗauki macizai da hannuwansu. In kuwa suka sha mugun dafi, ba zai cuce su ba ko kaɗan. Za su ɗibiya hannuwansu a kan marasa lafiya, su kuwa warke.”
19 Chuin Yeshuan ajah uva chucheng asei jouvin van'ah lahtouvin aumin, Pathen jetlam'ah atoutai.
Bayan Ubangiji Yesu ya yi musu magana, sai aka ɗauke shi zuwa sama, ya kuma zauna a hannun dama na Allah.
20 Chuin amaho achedoh'un muntin'ah ahillhangleuvin anatohna chan'uvah Pakaiyin akithopiuvin, chule melchih nain ajuisah-in athuseiyu chu aphudetpeh-in ahi.
Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.