< Luke 1 >

1 Mi tampin eiho lah'a ana guilhung thilsoh ho chungchang sutdoh agouvin ahi.
Mutane da dayawa sun yi kokarin rubutu akan abubuwan da suka cika a tsakaninmu,
2 Amahon amittah'a mu seijui masaho thulhut amangchauvin ahi.
kamar yanda suka danka mana su, wadanda tun daga farko suka zama shaidu da idanunsu kuma manzanni ne na sakon.
3 Thil jouse abul'a pat phatah'a kholchil ahitoh lhon'in, keiman jong chingthei tah'a nangma dinga jihdoh ding kakigel lhah ahitai, jana sangpen chang Theophilus,
Sabili da haka, ni ma, bayan da na yi bincike da kyau akan yanayin wadannan abubuwa tun da farko na ga ya yi kyau in rubuta wadannan abubuwa bi da bi ya mafi girmaTiyofilas.
4 chutia chu thutah nana kihil jouse chu ahimong nai ti nanop nading ahi.
Ya zama haka domin ka san gaskiyar abin da aka koya maka ne.
5 Judea gam'a Herod leng ahi laiyin, Zechariah kiti Judah thempu khat ana um'in ahi. Ama chu Abijah thempu loi lah'a khat ahin chule a'inneipi Elizabeth jong chu Aaron thempu khailhah'a kon ahi.
A cikin zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, akwai wani firist mai suna Zakariya, daga yankin Abija. Matarsa daga cikin yaya mata na zuriyar Haruna ce, kuma sunan ta Alisabatu ne.
6 Zechariah le Elizabeth chu Pathen mitmun achonpha lhon'in, Pakai dan thupeh le chon na dan jouse chingthei tah'a jui ahilhon'e.
Dukan su biyu masu adalci ne a gaban Allah; marasa zargi a tafiyarsu cikin dukan dokoki da farilan Ubangiji.
7 Elizabeth in nao avop theilou jeh chun cha aneilhon pon, chule ani lhon'in hateh'in ateh gel lhon tai.
Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
8 Nikhat Zechariah chun Hou'in sungah Pathen kin abolin, ajeh chu chuche hapta sunga chu mopohna chang ahi.
Ya zama kuma a lokacin da Zakariya yana gaban Allah, yana yin hidimar sa ta firist bisa ga tsari da ka'idar aikinsa.
9 Thempuho chonna ngai banga, ama chu Hou'in muntheng sunga lut'a chule thil namtui hal dinga lhendoh hi ahi.
Bisa ga al'adar zaben firist da zai yi hidima, an zabe shi ta wurin kuri'a ya shiga cikin haikalin Ubangiji domin ya kona turare.
10 Thil namtui akihal jing laiyin, mipi tamtah pamlangah ading'un taona amang uve.
Dukan taron Jama'a suna addu'a a waje a sa'adda ake kona turaren.
11 Zechariah muntheng sunga aumpet in Pakai vantil khat ahengah ahung kilah in, maicham phung jetlam a chun adingin ahi.
A lokacin, mala'ikan Ubangiji ya bayana a gare shi yana tsaye a gefen daman bagadi na turaren.
12 Zechariah in hichu amuphat in akithing'in hatah in akicha tan ahi.
Zakariya ya firgita sa'adda ya gan shi; tsoro ya kama shi.
13 Ahivangin vantil chun aseiyin, “Kicha hih'in Zechariah! Pathen in nataona asangtai. Na inneipi Elizabeth in chapa khat nahinpeh ding, chule amin John nasah ding ahi.
Amma mala'ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya, domin an ji addu'ar ka. Matar ka Alisabatu za ta haifa maka da. Za ka kira sunansa Yahaya.
14 Nangman kipana lentah nanei ding, chule mi tampi ama pen a kipah ding ahi,
Za ka yi murna da farin ciki, kuma da yawa za su yi murna da haifuwarsa.
15 ijeh inem itile ama chu Pakai mitmua hung len ding. Aman ju kiti le khamna thei thil kiti atohkhah thei lou ding. Ama chu apen masang jenga jong Lhagao Theng dimset ding ahi.
Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
16 Chule aman Israel mi tamtah Pakai a-Pathen'u henga alehei ding ahi.
Kuma mutanen Isra'ila da yawa za su juya zuwa ga Ubangiji Allahnsu.
17 Ama chun Elijah lhagao le thahat aken ding ahi. Aman mipiho chu Pakai hung na dinga agontup ding ahi. Mipa te lung achate chunga aheiya chule doudal lungput neiho michonphaho chihna akisan sah ding ahi,” ati.
Zai yi tafiya a gaban Unbangiji a cikin ruhu da ikon Iliya. Zai yi haka domin ya juya zuciyar Ubanni zuwa ga 'ya'yansu, domin marasa biyayya su yi tafiya a cikin tafarkin adalai. Don ya shirya wa Ubangiji mutanen da aka shirya dominsa.”
18 Zechariah chun vantil jah'a aseiyin, “Hitobang hi aso ding ken iti kahet thei ding ham? Tun keima kateh tan, chule ka inneipi jong kum tamtah alhing tai,” tin adong tai.
Zakariya ya ce wa mala'ikan, “Ta yaya zan san wannan? Ga shi na tsufa kuma matata tana da shekaru da yawa.”
19 Chuin vantil chun aseiyin, “Keima Gabriel kahi! Pathen angsung tah a ding kahi. Ama ahi keima nahenga hiche kipana thupha podinga eihin sol ah;
Mala'ikan ya amsa ya ce masa, “Nine Jibra'ilu, wanda ke tsaye a gaban Allah. An aiko ni in gaya maka wannan labari mai dadi.
20 Ahinlah tun, nangman kasei natahsan pon, chujeh'a nangma nathipbeh ding chule nao apen tokah'a paothei louva naum ding ahitai. Ajeh chu kathusei chengse hi aphat cha guilhung tei ding ahi,” ati.
Kuma duba, za ka zama bebe, ba za ka iya magana ba, sai ran da wadannan abubuwa suka cika. Ya zama haka domin ba ka gaskanta da kalmomina ba, wadanda za su cika a daidai lokacin.”
21 Achutilai chun mipi hon Zechariah chu ahung potdoh ding angah jingun, ipi bol'a hibanga hi sot den hitam tin alungdong gam tauvin ahi.
Sa'adda mutane suke jiran Zakariya. Sun yi mamaki yadda ya dauki lokaci sosai a cikin haikali.
22 Achainakeiya ahung potdoh phat chun ama apaodoh thei tapon ahi. Chuin amahon amaiso le apaotheilouva kon chun Hou'in muntheng sunga chu mu anei hinte ti ahedoh un ahi.
Amma da ya fita, bai iya yin magana da su ba. Sun gane da cewa ya ga wahayi lokacin da yake cikin haikali. Ya ci gaba da yi masu alamu, ba ya magana.
23 Zechariah in Hou'in a athempu natoh hapta alhin phat in inlam'a akile tan ahi.
Ya zama bayan da kwanakin hidimarsa suka kare, ya tafi gidansa.
24 Phat chomkhat jouvin ajinu Elizabeth chu ahung gai paiyin chule lhanga jen potdoh louvin aum thipbeh tan ahi.
Bayan kwanakin nan, matarsa Alisabatu ta samu juna biyu. Ta boye kanta har na watani biyar. Ta ce,
25 “Pakai iti phat hitam!” tin aphongdoh in “Aman kacha neilou jeh'a jumna eilah mang peh tai,” ati.
“Wannan shi ne abin da Allah ya yi mani da ya dube ni domin ya dauke kunyata a gaban jama'a.”
26 Elizabeth naovop kal lhagup lhin'in, Pathen in Gabriel vantil chu Galilee gam Nazareth kho ah,
A cikin watan ta na shidda, an aiki Mala'ika Jibra'ilu daga wurin Allah zuwa wani birni a Galili mai suna Nazarat,
27 nungah theng Mary hengah asol'in ahi. Amanu chu Joseph kiti Leng David insung khailhah pasal khat toh kicheng dinga got'a um ahitai.
zuwa ga wata budurwa wanda aka ba da ita ga wani mutum mai suna Yusufu. Shi dan zuriyar Dauda ne, kuma ana kiran budurwar Maryamu.
28 Gabriel chu amanu hengah akilah in aseitai, “Chibai, sahluttah nu! Pakaiyin naumpi,” ati.
Ya zo wurin ta ya ce, “A gaishe ki, ke da ki ke da tagomashi sosai! Ubangiji yana tare da ke.
29 Lungdong le lung kika lahlah pum in Mary'in vantil thusei chu ipi tina ahi agel tai.
Amma ta damu kwarai da wadannan kalmomi sai ta yi tunani ko wacce irin gaisuwa ce wannan.
30 “Kicha hih'in Mary,” tin vantil chun aseitan ahi, “Ajeh chu nangman Pathen lunglhaina nakimutai!”
Mala'ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, domin kin samu tagomashi a wurin Allah.
31 “Nangma gaiyin natin chapa khat nahin ding chule amin Yeshua nasah ding ahi.
Duba, za ki sami juna biyu, za ki haifi da. Za ki kira sunansa 'Yesu'.
32 Ama hung len ding chule Chungnung pen Chapa kiti ding ahi. Pakai Pathen in apu David laltouna apehding ahi.
Zai zama mai girma, kuma za a ce da shi Dan Allah Madaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dauda.
33 Chule Israel chunga tonsot'a vai apoh ding, alenggam in beitih aneilou ding ahi!” ati. (aiōn g165)
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn g165)
34 Mary'n vantil chu adongin, “Hinlah, hichu iti hithei ding ham? Keima nungah theng kahi,” ati.
Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Yaya wannan zai faru, tun da shike ni ban san namiji ba?”
35 Vantil chun adonbut in, “Lhagao Theng nachunga hung chu ding, chule chungnung pen thanei na in nalekhu ding ahi. Hijeh a chu naosen apeng ding chu atheng hiding chule ama chu Pathen Chapa kiti ding ahi.
Mala'ikan ya amsa ya ce mata, “Ruhu Mai-tsarki zai sauko a kan ki, kuma ikon Madaukaki zai lullube ki. Sabili da haka, za a kira mai tsarkin da za ki haifa Dan Allah.
36 Ipi aval um ding ham, nasopinu Elizabeth in jong ateh nungin nao avop tai! Mi hon aching'ah ahi atiuvin, hinlah tun chapa khat avop'in lhagup alhingtai.
Ki kuma duba, ga 'yar'uwarki Alisabatu ta samu juna biyu a tsufanta. Watannin ta shida kenan, ita wadda aka kira ta bakarariya.
37 Ajeh chu Pathen dingin ima ahimo aumpoi” ati.
Gama babu abin da ba shi yiwuwa a wurin Allah.”
38 Mary'n adonbut in, “Keima Pakai sohnu kahi, kachunga lhungding nasei jouse hung guilhung hen,” ati. Chuti chun vantil chun amanu chu adalhatai.
Maryamu ta ce, “To, ni baiwar Ubangiji ce. Bari ya faru da ni bisa ga sakonka.” Sai mala'ikan ya bar ta.
39 Ni phabep jouvin Mary jong Judea gam thinglhang lang,
Sai Maryamu ta tashi da sauri a cikin kwanakin nan, zuwa kasa mai duwatsu, zuwa wani birni a Yahudiya.
40 Zechariah chen na khoa chun acheloi chal'in ahi. Amanu insung alut in Elizabeth chu chibai aboh'e.
Ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Alisabatu.
41 Mary'n chibai aboh gin ajah chun Elizabeth naosen chu a-oisung a chun ahung kichom in, chule Elizabeth chu Lhagao Theng adimset tan ahi.
Ya zama sa'adda Alisabatu ta ji gaisuwar Maryamu, sai dan da ke cikinta ya yi tsalle, an cika Alisabatu kuma da Ruhu Mai Tsarki.
42 Elizabeth in kipanan ka cheng ahinlon Mary jah'a chun aseitai, “Pathen in numei jouse chunga phatthei naboh ahitai, chule na cha jong anunnom'e.
Ta daga murya, ta ce, “Mai albarka kike a cikin mata, kuma mai albarka ne dan cikinki.
43 Ipi jeh'a hibanga jana kachan a ka pakai nu in eihung vil ham?
Kuma don me ya faru da ni da uwar Ubangijina ta ziyarce ni?
44 Nei lemna awcheng kajah chun kasunga naocha kipah in ahung kichom'e.
Kuma duba, da na ji karar gaisuwan ki sai dan ciki na ya yi tsalle domin murna.
45 Anun nom nahi, ajeh chu Pakaiyin aseichu abol ding ahi ti natahsan e,” ati.
Kuma mai albarka ce wadda ta gaskanta cewa abubuwan da aka alkawarta mata daga wurin Ubangiji za su cika.
46 Mary'n adonbut in “Kalhagao vin Pakai achoi-an e.
Maryamu ta ce, “Zuciyata ta yabi Ubangiji,
47 Kalhagao eihuhhing pu Pathen chunga iti kipah thanom hitam!
kuma ruhu na ya yi murna da Allah mai ceto na.”
48 Ajeh chu aman asoh numei nu dinmun ave jingin, chule tua pat'a khang jousen nunnom eiti diu ahitai.
Domin ya dubi kaskancin baiwarsa. Duba, daga yanzu, dukkan tsararraki za su ce da ni mai albarka.
49 Ajeh chu Hatchungnungpa chu atheng ahi, chule aman keima din thil loupi abol'e
Domin shi madaukaki ya yi mani manyan abubuwa, kuma sunansa Mai Tsarki ne.
50 Aman ahepina akhang akhang'in ama gingte amusah jinge.
Jinkansa ya tabbata daga tsara zuwa tsara wadanda suke girmama shi.
51 Abanthahat chun kichat um tahtah thil abol'e! Aman mikiletsah le hoitho ho athecheh ji'e.
Ya nuna karfinsa da hannuwansa; ya warwatsa ma su girman kai game da tunanin zuciyarsu.
52 Leng chapate alaltounau-vakon in aloilhan mi kineosah te adomsang ji'e.
Ya nakasar da magada daga kursiyoyinsu, ya kuma fifita nakasassu.
53 Aman agilkel te thil pha phan avah in chule ahao te khutgoh keovin asoldoh ji'e
Ya ciyar da mayunwata da abubuwa masu kyau, amma ya aiki attajirai wofi.
54 Aman asoh Israel akithopin khoto dingin ageldoh'e.
Ya ba da taimako ga bawan sa Isra'ila, domin ya tuna ya kuma nuna jinkai
55 Ajeh chu aman hiche kitepna hi iputeu, Abraham, chule achate dinga asem ahi.” (aiōn g165)
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn g165)
56 Mary chu Elizabeth koma lhathum tobang aum jouvin a'inlam ah akile tai.
Maryamu ta zauna da Alisabatu tsawon watanni uku sai ta koma gidanta.
57 Elizabeth chu anaoso phat alhin phat in amanun chapa khat ahingin ahi.
Da lokaci yayi da Alisabatu za ta haifi danta, ta kuma haifi da namiji.
58 Chuleh aheng akom le asopi chengin Pakaiyin akhoto naho ajahdoh phat un, mijouse amanu toh akipah khom cheh tauve.
Makwabtanta da 'yan'uwanta sun ji cewa Ubangiji ya ribanbanya jinkansa akanta, sai suka yi murna tare da ita
59 Naosen chu niget alhin in, amaho abon'un cheptansah dingin ahung'un ahi. Amahon apa banga amin Zechariah sahding agouvin,
Ya zama akan rana ta takwas, sun zo domin a yi wa yaron kaciya. Da sun kira sunansa “Zakariya” kamar sunan ubansa,
60 ahivangin Elizabeth in, “Ahipoi, amin John ahi,” atitai.
amma mahaifiyarsa ta amsa ta ce, “A'a, za a kira shi Yahaya.”
61 “Ipi natim?” tin amaho ahung eojah jengun “Na insung uvah hitobang min chu aum khapoi,” atiuve.
Suka ce mata, “Babu wani a cikin danginku wanda ake kira da wannan suna.”
62 Hijeh chun naosen min chu apan ipi akisah nom am ti mit-heiyin adongun ahi.
Sun nuna alama ga ubansa bisa ga yanda ya ke so a rada masa suna.
63 Aman lekhasutna pheng athum'in, mijouse lungdong in alhan “Amin John ahi” tin ahinjih e.
Ubansa ya nemi a ba shi allon rubutu, sai ya rubuta, “Sunansa Yahaya.” Dukan su suka yi mamaki kwarai da wannan.
64 Chutah chun Zechariah jong ahung paothei tan chule Pathen avahchoi pan tai.
Nan take, sai bakinsa ya bude kuma harshensa ya saki. Ya yi magana ya kuma yabi Allah.
65 Akimvel'a cheng chengse din kichatna alhung tan chule Judea thinglhang gam sungse ah thilsoh umchan chu akithejal soh tai.
Tsoro ya kama dukan wadanda suke zama kewaye da su. Sai labarin ya bazu cikin dukan kasar duwatsu ta Yahudiya.
66 Chuche thilsoh jajouse chun athilsoh hochu alungin aching geh'un, “Hiche chapang hi ipibep ahungsoh tadem?” atiuvin ahi.
Kuma dukan wadanda suka ji su, sun ajiye su a cikin zuciyarsu, suna cewa, “To me wannan yaro zai zama ne?” Domin hannun Ubangiji yana nan tare da shi.
67 Chuin apa Zechariah chu Lhagao Theng adimset tan chule hiche gaothu hi aphongdoh in ahi:
Ruhu Mai-tsarki ya cika mahaifinsa Zakariya sai ya yi anabci cewa,
68 Vahchoiyun Pakai, Israel Pathen chu; ajehchu aman amite avil'in alhatdoh tai
“Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra'ila domin ya zo ya taimaki mutanen sa kuma ya yi aikin ceto domin su.”
69 Aman huhhing hattah khat asoh David khailhah a kon in eipeuve.
Ya ta da kahon ceto dominmu daga gidan bawansa Dauda, daga zuriyar Dauda bawansa,
70 Athemgao thengte henga malaiya akitepna banga (aiōn g165)
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn g165)
71 Tua eiho igalmiteu vakon le eihotbolteu va kona huhdoh a umding ihitauve.
Zai kawo mana ceto daga magabtan mu da kuma daga hannun makiyanmu.
72 Aman ipu ipateu khotonan akitepna thengho ageldoh jingin–
Zai yi haka domin ya nuna jinkai ga ubaninmu ya kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Akitepna ipuluiyu Abraham koma anakitepna bangtah in
rantsuwar da ya fada wa ubanmu Ibrahim.
74 i-galmiteuva kon in eihuhdoh uve, Pathen kichatna beihel'a ijen thei nadiuvin
Ya rantse zai yardar mana, bayan da an kubutar da mu daga hannun makiyanmu, mu bauta masa ba tare da tsoro ba,
75 Then na le chondihna a ihin laiseuva dingin
a cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakin ranmu.
76 “Chule kachapa, nangma chungnung pen themgao kiti ding nahi; ajeh chu nangman Pakai lampi semtoh sa nakoi ding ahi.
I, kai kuma, yaro, za a kira ka annabi na Madaukaki, domin za ka tafi gaban fuskar Ubangiji ka shirya hanyoyinsa, ka shirya mutane domin zuwansa,
77 Nangman amite, achonset nau ngaidam na'a kona huhhingna akimudoh nadiu naseipeh ding ahi.
domin ba mutanensa ilimin ceto ta wurin gafarar zunubansu.
78 Pathen mikhotona nemheo vanga jingkhovah chu van'a kona eiho chunga hung kisukeh go ahitai.
Wannan zai faru ne domin girman jinkan Allahnmu, sabili da hasken rana daga bisa za ya zo wurinmu,
79 Muthim'a touho le thina lim'a touho vah pedinga, chule chamna lampi komu peh dinga ahi,” ati.
domin haskakawa akan wadanda ke zaune a cikin duhu da kuma cikin inuwar mutuwa. Zai yi hakan nan domin ya kiyaye kafafunmu zuwa hanyar salama.
80 John chu ahung khanglen in chule lhagaovin ahung hatdoh in ahi. Chule Israel koma lhangphonga natoh apat kahsen ama gamthip lah dungah aumin ahi.
Yaron ya yi girma ya kuma zama kakkarfa a cikin ruhu, yana kuma cikin jeji sai ranar bayyanuwarsa ga Isra'ila.

< Luke 1 >