< Acts 1 >

1 Theophilus, ka lekhabu masa-a kahin sei chu, Yeshua thilbolle thuhil kipattil thudol jouse le
A littafina na farko, Tiyofilus, na rubuta game da dukan abin da Yesu ya fara yi, da abin da ya koyar
2 Lhagao thenga kona alhendoh solchah ho thu apeh jouva pat ama van'a lahtouva aum ni gei thu ahi.
har zuwa ranar da aka ɗauke shi zuwa sama, bayan ya ba da umarnai ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzannin da ya zaɓa.
3 Chuche thingpel chunga athia athodoh jou ni somli sung chun, ama solchah ho henga akilah jin, chule ama ahing monge ti chu photchetna tamtah avetsah jin, chuleh Pathen lenggam thudol aseiyin ahi.
Bayan wahalarsa, ya bayyana kansa ga waɗannan mutane ya kuma ba da tabbatattun alamu masu yawa cewa yana da rai. Ya bayyana a gare su har kwana arba’in ya kuma yi musu magana game da mulkin Allah.
4 Chuin solchah ho toh anehkhom laiyin, aman amaho chu thu apen, “Kana seipeh bangun Pan akitepna thilpeh ahinsol masangsen nanghon Jerusalem dalhah hih un.
A wani lokaci, yayinda yake ci tare da su, ya ba su wannan umarni, “Kada ku bar Urushalima, amma ku jira kyautar da Ubana ya yi alkawari, wadda kuka ji na yi magana a kai.
5 John in twiya baptize nachansah'u ahin, ahin tuapat nikho phabep joule nangho Lhagao Thenga baptize nachan ding'u ahi.” ati.
Gama Yohanna ya yi baftisma daruwa, amma a cikin’yan kwanaki za a yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
6 Hichun solchah ho chu Yeshua toh aumkhom pet un, amahon adongun, “Pakai, Israelte chamlhat nading leh a lenggam nakiledohsah kit nading phat chu hitam?” atiuvin ahi.
Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
7 Aman adonbut in, “Anikho leh aphat chu Pa changseh thaneina-a um ahin, nangho hetding dol ahipoi.
Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
8 Ahinlah Lhagao Theng nachung uva ahung chuh teng leh nanghon thahatna nanei ding'u ahi. Chutengleh nangho Jerusalema, Judea gam'a, Samaria gam, leh leiset chung pumpia kathu hettoh sah'a napan ding'u ahi,” ati.
Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
9 Thu hicheng chu asei jouvin, amahon avet jinglaiyun ama chu meiloma lahtouvin aumin ahileh amahon amupha tapouvin ahi.
Bayan ya faɗi wannan, sai aka ɗauke shi sama a idanunsu sai wani girgije ya rufe shi daga ganinsu.
10 Chutia amahon van lam'a lahtouva aumpet avet jinglaiyun pon-banga kivon mi ni alah'uvah ahung ding lhonin,
Suna zuba ido a bisa, zuwa cikin sararin sama yayinda yake tafiya, nan da nan, sai ga mutane biyu saye da fararen riguna tsaye kusa da su.
11 “Galilee mite, ibola nadinuva vanlam navet jingu ham? Yeshua nangho koma kona vana lahtouva aum banga hi nikhatle vanna kona hung kile kitding ahi!” atilhone.
Sai suka ce, “Mutanen Galili, don me kuke tsaye a nan kuna duban sararin sama? Wannan Yesu, wanda aka ɗauke daga gare ku zuwa sama, zai komo daidai yadda kuka ga ya tafi sama.”
12 Chuin solchah hochu Jerusalema kona mile keh'a gamla Olive mola kon chun Jerusalem'ah ahung kile tauvin ahi.
Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
13 Jerusalem ahung lhunun aumnau inchung langah akaltouvun ahi. Amaho chu: Peter, John, Jacob, Andrew, Philip, Thomas, Bartholomew, Matthew, Jacob (Alphaeus chapa), Simon (Zealot), chule Judas (Jacob chapa), ahiuve.
Da suka iso, sai suka hau gidan sama, zuwa ɗakin da suke zama. Waɗanda suka kasance kuwa su ne, Bitrus, Yohanna, Yaƙub da Andarawus; Filibus da Toma; Bartolomeyu da Mattiyu; Yaƙub ɗan Alfayus da Siman Zilot, da kuma Yahuda ɗan Yaƙub.
14 Amaho chengse hi Yeshua nu Mary leh numei dang phabeptoh, Yeshua sopite phabeptoh akipunkhomun gunchu leh lungkhat tahin atao jom jing tauve.
Waɗannan duka suka duƙufa cikin addu’a, tare da waɗansu mata da Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma tare da’yan’uwansa.
15 Yeshua tahsan mipi jakhat le somni akikhop khom laitah uvin Peter adingdoh in,
A waɗancan kwanakin Bitrus ya miƙe tsaye cikin’yan’uwa masu bi (taron da ya yi kusan mutum ɗari da ashirin)
16 “Sopite ho, Yeshua manho lamkaiya pang Judas thudol hi, kumsottah masanga Lhagao Thengin Leng David kam'a anaphondohsa Pathen lekhabua thu chu guilhungah ahi.
ya ce, “’Yan’uwana, dole a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya yi magana tun da daɗewa ta bakin Dawuda game da Yahuda, wanda ya zama jagora ga waɗanda suka kama Yesu
17 Ijeh-inem itileh Judas chu eiho lah'a khat ahin, hiche lhacha hina jonghi changah ahi,” ati.
dā shi ɗaya ne cikinmu, ya kuma yi hidima a cikin aikin nan.”
18 (Aman khan gitlou man sumin gambeh khat achon, akhupboh in achun atumpi apohkeh-in agil jouse ahung dohtan ahi.
(Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
19 Judas thi thuhi Jerusalem mite jouse koma ahung kithangsoh tan ahileh amahon hiche gambeh chu Aramaic paovin Akeldama asah tauvin, hichu Thisan gambeh tina ahi.)
Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
20 Peter in asei jom kit in, “Psalm lekhabua kimu bang in ‘Ama In chu onghen, koima cheng hihhen, chuleh ama panmun chu midangkhat changhen,’ ati.
Bitrus ya ce, “Gama yana a rubuce a cikin Littafin Zabura cewa, “‘Bari wurinsa yă zama babu kowa; kada kowa ya zauna a cikinsa,’ kuma, “‘Bari wani ya ɗauki matsayinsa na shugabanci.’
21 Hijeh a chu Judas panmun khel ding mikhat ilhen ding'u ahin amachu Pakai Yeshua toh iumkhomlai uva pat'a eiholah a umjing khat hiding.
Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,
22 John'in baptize achansah jouva pat eiholah'a kona Yeshua lahtouva aumni geiya eiholah a lhajing hiding, amachu Yeshua thodoh thudol hettohsah dinga eiholah'a pang ding ahi,” ati.
farawa daga baftisma ta Yohanna har zuwa sa’ad da aka ɗauke Yesu daga gare mu. Gama dole ɗaya daga waɗannan ya zama shaidar tashinsa daga matattu tare da mu.”
23 Chuin mi ni: Barsabbas kiti Joseph (Justus tiajong kihe) le Matthias chu alhengdoh-un,
Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
24 Amaho ataovun, “Vo Pakai, nangma mijouse lungthim hesoh nahi,
Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
25 Hiche teni hi koijoh in Judas khel'a solchah na atoh dingham neihetsah uvin, ajeh chu Judas chun hiche solchah natoh hi alhatan ahi.”
ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
26 Chuin amahon vang asangun ahileh Matthias chu solchah somlekhat holah a akisimtha tan ahi.
Sa’an nan suka jefa ƙuri’u, ƙuri’ar kuwa ta fāɗo a kan Mattiyas; sai aka sa shi cikin manzannin nan goma sha ɗaya.

< Acts 1 >