< 1 Samuel 18 >
1 David in Saul akihoupi jouvin, lengpa chapa Jonathan toh akimuton, Jonathan in David angailut jeh chun, akikah lhona kintah’a kitepna khat semdin akigong lhontan ahi.
Bayan da Dawuda ya gama magana da Shawulu, sai Yonatan ɗan Shawulu ya ji zuciyarsa tana son Dawuda sosai. Yonatan kuwa yana ƙaunar Dawuda kamar ransa.
2 Hichenia kipat chun Saul in David akomah akikoi jingtan ainlamah akilesah kit tapon ahi.
Tun daga wannan rana Shawulu ya zaunar da Dawuda tare da shi, bai bar shi ya koma gidan mahaifinsa ba.
3 Jonathan in David chu adei behseh jeh le ama akingailut banga angailut jeh in aitih a kikhenpi lou ding in, akikah lhon-ah kihahsel na khat asem in ahi.
Yonatan kuma ya yi yarjejjeniya da Dawuda saboda yana ƙaunarsa kamar ransa.
4 Jonathan in hiche akihahsel na melchihnan, achunga kai asangkhol chol chu asut lhan asilpeh in, chule avonho, achemjam le athalpi chule akonggah geiyin David apetan ahi.
Yonatan ya tuɓe doguwar taguwarsa da ya sa, ya ba wa Dawuda, tare da sulkensa, har ma da māshi da kibiyarsa, da kuma bel nasa.
5 Chutichun Saul in David chu asolna lam lamah achejin alolhing soh keiyin ahi. Hijeh chun Saul in asepaiho chunga gallamkai dingin atungin ahile, mijouse jong achung ah akipah cheh-un ahi.
Duk abin da Shawulu ya aiki Dawuda yă yi yakan yi shi cikin aminci, har Shawulu ya ba shi babban makami a rundunarsa. Wannan ya faranta wa dukan mutane zuciya har ma da ma’aikatan Shawulu.
6 Israel miten galjona ahin neijouvun inlama ahung kile kit-un, David in Philistine te ahintha jouvun, khopi jousea nupiho ahung potdoh’un, Saul lengpa ahung kimupiuvin ahi, numeihon khongcha le tumgingthei toh thon kipahtah in lampumin la asauvin ahi.
Yayinda mutane suke dawowa gida bayan da Dawuda ya kashe Bafilistin, mata suka fito daga dukan biranen Isra’ila don su sadu da Sarki Shawulu, suna waƙoƙi da raye-raye masu farin ciki, da ganguna da sarewa.
7 Vailhun na’a alasah’u chu hiche ahi, “Saul in asang asangin athat in, David in asangsomasangsom in athat’e!” tin alachoiyun ahi.
Suna rawa suna cewa, “Shawulu ya kashe dubbansa, Dawuda kuwa ya kashe dubun dubbai.”
8 Hiche chun Saul nasatah in alunghan sah in, “Hiche hi ipiham? Amahon David achoisangun, sangsom athat’e atiuvin, kei sangkhat that in eiseijun. Abankit tengle lengin hin kitun kit taveh tao!” atin ahi.
Shawulu kuwa ya ji fushi, wannan magana ba tă yi masa daɗi ba, ya yi tunani ya ce, “Suna yabon Dawuda cewa ya kashe dubun dubbai amma ni dubbai kawai. Me ya rage masa yanzu, in ba mulki ba?”
9 Hijeh chun, hichenia kipat chun, Saul in David chu thangthipna mitvet in avepan tan ahi.
Tun daga wannan lokaci zuwa gaba, Shawulu ya dinga kishin Dawuda.
10 Ajing nikho maman Pathen a kon in lhagao phalou Saul chungah ahung chukitin, insunga angol pen bangin apengin ahile, David in nidanga bangin, akhut in semjang asaijin ahi. Ahin Saul in akhut’ah tengcha akichoijin ahi.
Kashegari, mugun ruhu daga Allah ya fāɗo wa Shawulu da tsanani. Yana annabci a gidansa, Dawuda kuwa yana bugan molo kamar yadda ya saba. Shawulu yana riƙe da māshi a hannunsa.
11 Chule hetmanlouvin, tengchan David chu akhon ahi, bangtoh khobeh ding agot ahin, ahinlah David in ana otdoh in ahi.
Da ƙarfi yana magana da kansa yana cewa, “Zan kafe Dawuda da bango.” Amma Dawuda ya bauɗe masa sau biyu.
12 Pathen in Saul adlhah’a David aumpi jeh chun Saul in Daivd chu akichalheh jengtan ahi.
Shawulu ya ji tsoron Dawuda don Ubangiji yana tare da shi, amma Ubangiji ya riga ya bar Shawulu.
13 Hijeh chun Saul in, David chu sepai sangkhat chung’a lamkai ding in akoiyin gamlatah in asolmang tan ahi. David in jong kitup tah in alamkaijin gal akonpi in ahi.
Saboda haka Shawulu bai yarda Dawuda yă zauna tare da shi ba, amma ya maishe shi shugaban sojoji dubu. Dawuda kuwa ya riƙa bi da su yana kaiwa yana kuma da tare da su.
14 Chuin David Pakaiyin aumpi jeh chun imalam jouse’ah alolhing lheh jing in ahi.
A kome da Dawuda ya yi yakan yi nasara gama Ubangiji yana tare da shi.
15 David lolhing nathu teho Saul in ajahdoh kit phat in, akicha cheh cheh jengtan ahi.
Da Shawulu ya ga yadda yake cin nasara, sai ya ji tsoronsa.
16 David in nasatah’a, kituptah’a gal alamkai jeh in, Israelte jouse le Judah nam mite jousen jong David chu angailu un, akipapi lheh jeng un ahi.
Amma dukan Isra’ila da Yahuda suka ƙaunaci Dawuda gama yana bin da su a yaƙe-yaƙensu.
17 Nikhat hi Saul in David komah, “Kachanu alenjo nu Merab khu naji dia pedinga kigongsa kahi. Ahinlah amasan nangma Pakaiya dinga gal hang mong nahi photchenna neipen,” ati. Ajeh chu Saul’in alunggel’ah, “Keima tah’in katha sangin, Philistine tetoh kidou ding in kisol henlang hinthat doh-uleh,” tia angaito ahi.
Shawulu ya ce wa Dawuda, “Ga diyata Merab zan ba ka ka aura, kai dai ka yi mini aiki da himma, ka kuma yi yaƙe-yaƙen Ubangiji.” Saboda Shawulu ya ce wa kansa, “Ba zan ɗaga hannuna a kansa ba, Filistiyawa ne za su yi wannan.”
18 David in, “Kei koi kahiya chule kainsung mite hi Israel a ipi hiya, keima lengpa tupa kahiding ham? Chule kappa insung mite jong ima ahipoi” ati.
Amma Dawuda ya ce wa Shawulu, “Wane ni, wa ya san iyayena ko kabilar iyayena a Isra’ila da zan zama surukin sarki?”
19 Hijeh chun, Merab toh akichen nading phat ahung lhun phat in, Saul in, Adriel kiti Meholath mipi toh Merab chu akichensah tan ahi.
Da lokaci ya kai da Merab’yar Shawulu za tă yi aure da Dawuda, sai aka aurar da ita wa Adriyel na Mehola.
20 Ahinlah Saul chanu Michal chu David to akidei lhonin, hichu Saul in ajahdoh phat in akipah lheh jeng in ahi.
Mikal’yar Shawulu kuwa tana ƙaunar Dawuda sosai. Da aka gaya wa Shawulu labarin, sai ya yi farin ciki, ya yi tunani ya ce,
21 Hichun Saul in alunggel in, “Hiche Philistine te khutna athina dinga phat kijen chomkhat ahi,” atin ahinlah Saul anivei nan David koma chun, “Katupa nahi tei ding tai,” ati.
“Zan ba shi ita tă zama masa tarko, da haka Filistiyawa za su same shi.” Shawulu ya ce wa Dawuda, “Yanzu kana da dama sau na biyu ka zama surukina.”
22 Saul in avaipote koma chun, David jah’a aseidiu thu apen, “Lengpan nadei lheh jenge, chule keiho jong pha kasalheh jeng uve, hijeh chun lengpa tupa nahi ding pha nasah louham?” tia aseipeh din ahil’e.
Sai Shawulu ya umarci ma’aikatansa cewa, “Ku yi magana da Dawuda asirce ku ce, ‘Duba, sarki yana farin ciki da kai, dukan ma’aikatansa kuma suna sonka, ka yarda ka zama surukinsa.’”
23 Saul avaipoten hiche thu hochu David koma aseijun ahile, David in, “Kei mivaicha, insung lhasam le mi nahsahmo, lengpa tupa-a iti kapan thei ding ham? Tin anadonbut in ahi.
Suka sāke yi wa Dawuda wannan magana amma Dawuda ya ce, “Kuna tsammani abu mai sauƙi ne mutum yă zama surukin sarki? Ni talaka ne, kuma ba sananne ba.”
24 Chuin Saul mitehon hiche thu chu Saul koma asei doh phat un.
Da ma’aikatan Shawulu suka gaya masa abin da Dawuda ya faɗa.
25 Saul in David koma asei diu ahil kit’in, “Lengpan moulah man dia adei chu ahile amelmate chunga phulah nadinga Philistine te chep jakhat tilou adang imacha angeh poi tin seipeh un,” ati. Ahinla Saul chun David chu Philisine te khutna thisah tei agot ahi.
Sai Shawulu ya ce, “Ku gaya wa Dawuda, ‘Sarki ba ya bukatan kuɗin auren’yarsa, sai dai loɓar Filistiyawa domin ramako a kan abokan gābansa.’” Shawulu yana shiri ne domin Dawuda yă fāɗa a hannun Filistiyawa.
26 Saul lengpa thil ngeh chu David in ajahdoh phat in kipahtah in asangtai, anikho kitep alhun masang in,
Da ma’aikatan suka gaya wa Dawuda waɗannan abubuwa, sai ya yi murna don zai zama surukin sarki. Amma kafin lokacin yă cika,
27 David amale amite akipatdoh un, Philistine te mi jani agathat’un ahi. Hitichun David in lengpan angaichat chu asuhbulhit peh in, chep kitan chu agapetan ahi. Chuin Saul in achanu Michal chu David ji ding in apetan ahi.
Dawuda da mutanensa suka fita suka kashe Filistiyawa ɗari biyu, suka kawo loɓar suka miƙa wa sarki, domin yă zama surukin sarki. Sai Shawulu ya ba da’yarsa Mikal aure ga Dawuda.
28 Pakaiyin David aumpi ti kichen tah in ahetan, chule achanu Michal angailut dan ahetan ahi.
Da Shawulu ya gane Ubangiji yana tare da Dawuda,’yarsa Mikal kuma tana ƙaunarsa,
29 Saul in David chu agingcheh cheh jengtan, hijeh chun Saul chu ahinkho lhumkeiyin David din amelma ahijom jing jengtai.
sai Shawulu ya ƙara jin tsoron Dawuda har ya zama maƙiyinsa a dukan sauran rayuwarsa.
30 Philistine te sepaiten aphatseh leh ahin nokhum jing jengun, ahin David hatna achang jing jeng in, David min nasatah in akithang tan ahi.
Manyan sojojin Filistiyawa suka yi ta fita suna yaƙi da Isra’ilawa, amma kullum Dawuda yakan sami nasara fiye da sauran manyan sojojin Shawulu. Ta haka ya yi suna ƙwarai.