< Zekhariah 7 >
1 Manghai Darius kah a kum li, hla ko, Kislev hnin li vaengah BOEIPA ol loh Zekhariah taengla a pha.
A shekara ta huɗu ta Sarki Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa Zakariya a rana ta huɗu ta watan tara, wato, watan Kisleb.
2 Te vaengah BOEIPA mikhmuh ah nguek hamla a hlang rhoek neh Bethel kah Sharezer neh Regemmelek te a tueih.
Mutanen Betel sun aika Sharezer da Regem-Melek, tare da mutanensu su nemi tagomashin Ubangiji
3 Caempuei BOEIPA im kah khosoih rhoek taeng neh tonghma rhoek taengah a dawt sak tih, “Kum te yet ka saii noek bangla hla nga dongah tah cue uh hamla ka rhap aya?” a ti nah.
ta wurin tambayar firistocin da kuma annabawan gidan Ubangiji Maɗaukaki, “Ko ya kamata in yi makoki da azumi a wata na biyar, yadda na yi a shekaru masu yawa?”
4 Tedae caempuei BOEIPA ol he kai taengla pai tih,
Sai maganar Ubangiji Maɗaukaki ta zo mini ta ce,
5 “Khohmuen pilnam boeih taeng neh khosoih rhoek taengah khaw thui lamtah, 'Kum sawmrhih lo coeng dae, hla nga neh hla rhih vaengah na yaeh uh tih na rhaengsae uh a? Kai kamah ham nim a yaeh khaw na yaeh uh?
“Ka tambayi dukan mutanen ƙasar da firistoci cewa, ‘Sa’ad da kuka yi makoki da azumi a wata na biyar da na bakwai dukan shekaru saba’in nan, a ainihi saboda ni kuka yi azumi?
6 Na caak uh vaengah khaw, na ok uh vaengah khaw, namamih loh na caak uh tih namamih loh na ok uh moenih a?
Kuma sa’ad da kuke ci kuke sha, ba kanku kuke yi wa shagali ba?
7 Jerusalem kah kho aka sa neh a kaepvai kah a khopuei rhoek khaw tuithim neh kolrhawk kah kho aka sa khaw thayoeituipan la om ham te BOEIPA loh lamhma kah tonghma rhoek kut dongah a pang puei te ol moenih a?” ti nah,” a ti nah.
Ashe, ba kalmomin da Ubangiji ya faɗi ke nan ta bakin annabawan farko ba sa’ad da Urushalima da garuruwan da suke kewaye da ita suke hutawa, suke cikin wadata, akwai kuma mutane a Negeb da yammancin gindin tuddai?’”
8 Te phoeiah BOEIPA ol tah Zekhariah taengla pai tih,
Sai maganar Ubangiji ta sāke zuwa wa Zakariya cewa,
9 “'Caempuei BOEIPA loh he ni a thui,’ ti nah. Tiktamnah neh oltak la laitloek uh lamtah sitlohnah neh haidamnah he hlang loh a manuca taengah khueh saeh.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku yi shari’ar gaskiya; ku nuna jinƙai da tausayi ga juna.
10 Te dongah nuhmai neh cadah khaw, yinlai neh mangdaeng khaw hnaemtaek uh boeh. Hlang loh a manuca te thae sak ham na thinko nen khaw moeh boeh.
Kada ku danne gwauruwa ko maraya, baƙo ko talaka. A cikin zuciyarku kada ku yi mugun tunani game da juna.’
11 Tedae hnatung ham a aal uh tih a nam a duen uh. Boekkoek neh a hnatun ham khaw a hna bing uh.
“Amma suka ƙi su saurara; da taurinkai suka juya bayansu suka kuma toshe kunnuwansu.
12 Olkhueng neh ol te a hnatun pangthuem a lungbuei te lungning la a khueh uh. Te te caempuei BOEIPA amah Mueihla rhangneh tonghma lamhma rhoek kut ah ana paek coeng. Te dongah ni caempuei BOEIPA taeng lamloh thinhulnah muep a pai.
Suka taurare zukatansu kamar dutse, suka ƙi jin abin da doka ko kuma maganar Ubangiji Maɗaukaki take faɗi wadda ya aika ta wurin Ruhunsa ta wurin annabawan farko. Saboda haka Ubangiji Maɗaukaki ya ji fushi ƙwarai.
13 “A khue vaengah a hnatun uh pawt bangla n'khue uh vaengah ka hnatun van mahpawh tila caempuei BOEIPA loh a thui.
“‘Sa’ad da na yi kira, ba su saurara ba; saboda haka sa’ad da suka kira, ba zan saurara ba,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
14 Amih he namtom cungkuem taengah ka thikthuek te amamih loh ming uh pawh. Cet tih a mael lamloh amih hnukah khohmuen loh pong coeng. Te dongah khohmuen sahnaih te imsuep la a khueh uh,” a ti.
‘Na warwatsar da su da guguwa a cikin dukan ƙasashe, inda suka zama baƙi. Aka bar ƙasar ta zama kango bayansu, da har ba mai shiga ko fita. Haka suka sa ƙasan nan mai daɗi ta zama kango.’”