< Zekhariah 4 >

1 Te phoeiah kai taengah aka cal puencawn ha mael tih a ih lamloh aka haenghang hlang bangla kai n'haeng.
Sai mala’ikan da ya yi magana da ni ya komo ya farkar da ni, kamar yadda ake farkar da mutum daga barcinsa.
2 Te vaengah kai te, “Balae na hmuh,” a ti. Te dongah ka voek tih, “Ka sawt vaengah, a pum la sui hmaitung neh a soi ah tuidueh om. A hmaithoi parhih te a soah parhih la om. A soi kah hmaithoi te tuicawn parhih om.
Ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Na amsa, na ce, “Na ga wurin ajiye fitilan zinariya da kwano a kai, da kuma fitilu bakwai a kansa, da butocin kai wa fitilu mai guda bakwai.
3 A taengkah olive rhoi khaw tuidueh kah bantang ah pakhat a banvoei ah pakhat pai ke,” ka ti nah.
Akwai kuma itatuwan zaitun guda biyu a gefensa, ɗaya a gefen dama na kwanon ɗaya kuma a gefen hagunsa.”
4 Te phoeiah kai taengah aka cal puencawn te ka doo tih, “Ka boeipa he balae a thui,” ka ti nah.
Na tambayi mala’ikan da ya yi magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
5 Kai taengah aka cal puencawn lohkai te n'doo tih, “He he balae ti na ming moenih a?” a ti tih, “Ka boeipa ka ming pawh,” ka ti nah.
Sai ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na amsa, na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
6 Te dongah kai te, “BOEIPA ol loh he ni a thui. Zerubbabel te, 'Tatthai nen moenih, thadueng nen moenih, ka Mueihla nen ni tila caempuei BOEIPA loh a thui,’ ti nah.
Sai ya ce mini, “Wannan ce maganar Ubangiji ga Zerubbabel. ‘Ba ta wurin ƙarfi ba, ko ta wurin iko, sai dai ta wurin Ruhuna,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
7 Tlang len nang te unim? Zerubbabel mikhmuh ah tlangkol la om ni. Te vaengah mikdaithen, mikdaithen tila pang ol neh lumuek lung te a khuen ni.
“Kai mene ne, ya babban dutse? A gaban Zerubbabel za a rushe ka ka zama fili. Sa’an nan Zerubbabel yă kawo dutsen da ya fi kyau, a kuma yi ta sowa ana cewa, ‘Allah yă yi masa albarka! Allah yă yi masa albarka!’”
8 Te phoeiah ah BOEIPA ol te kai taengla ha pai tih,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini,
9 “He im he Zerubbabel kut loh a suen tih amah kut long ni a coeng eh. Te vaengah caempuei BOEIPA loh nangmih taengah kai n'tueih te na ming ni.
“Hannuwan Zerubbabel sun kafa harsashin haikalin nan; hannuwansa ne kuma za su gama ginin. Sa’an nan ne za ka san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni zuwa wurinka.
10 A phoeng hnin te unim aka hnoelrhoeng? Zerubbabel kut dongkah samphae lung te a hmuh vaengah a kohoe uh ni. BOEIPA mik he diklai pum ah parhih la van thikthuek,” a ti.
“Wa ya rena ranar ƙananan abubuwa? Mutane za su yi murna sa’ad da suka ga igiyar gwaji a hannun Zerubbabel. “Waɗannan guda bakwai ɗin su ne idanun Ubangiji, masu jujjuyawa cikin dukan duniya.”
11 Te phoeiah anih te ka doo tih, “Hmaitung banvoei neh bantang kah olive rhoi he balae?” ka ti nah.
Sai na tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan itatuwan zaitun guda biyu tsaye a hagu da kuma daman wurin ajiye fitilan fitilu?”
12 Te phoeiah a pabae la ka doo tih anih te, “A so lamloh sui a loei sui paitop rhoi khaep kah olive mo rhoi ta balae?” ka ti nah.
Na sāke tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan rassa biyun nan na zaitun a gefen bututu biyu na zinariya da suke zuba man zinariya?”
13 Te vaengah kai te han thui tih, “He he balae ti khaw na ming moenih a?” a ti tih, “Ka boeipa ka ming moenih,” ka ti nah.
Ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
14 Te daengah, “He tah diklai pum kah boei taengah aka pai situi capa rhoi ni,” a ti.
Sai ya ce, “Waɗannan su ne biyun da aka shafe don su yi wa Ubangiji dukan duniya hidima.”

< Zekhariah 4 >