< Zekhariah 12 >
1 Israel ham BOEIPA kah olrhuh ol neh BOEIPA kah olphong. Vaan a cueh tih diklai a suen, hlang mueihla khaw a khui ah a hlinsai pah.
Annabci, maganar Ubangiji game da Isra’ila. Ubangiji, wanda ya shimfiɗa sammai, wanda ya kafa harsashin duniya, wanda kuma ya yi ruhun mutum a cikinsa ya ce,
2 Jerusalem te kaepvai pilnam cungkuem ham ngingainah baeldung la ka khueh coeng ne. Judah taengah khaw, Jerusalem taengah khaw vongup neh om ni.
“Zan sa Urushalima ta zama kwaf mai sa mutanen da suke a dukan kewayenta, jiri. Yaƙi zai kewaye Urushalima har yă shafi Yahuda ma.
3 Te khohnin a pha vaengah Jerusalem te pilnam cungkuem ham hnorhih lung la ka khueh ni. Te te aka kuel boeih tah a boe la a boe vetih a taengah diklai namtom boeih tingtun uh ni.
A ranan nan, sa’ad da duk al’umman duniya za su tayar mata, zan sa Urushalima ta zama dutsen da ba a iya matsarwa ga dukan al’ummai. Duk waɗanda suka yi ƙoƙari su matsar da shi za su ji ciwo.
4 He tah BOEIPA kah olphong ni. Te khohnin ah tah marhang boeih te lungmitnah neh, a sokah aka ngol te pavai neh ka ngawn ni. Judah imkhui soah ka mik ka dai suidae pilnam kah marhang boeih tah mikdael neh ka ngawn ni.
A ranan nan zan sa kowane doki yă tsorata, mai hawan dokin kuma yă haukace,” in ji Ubangiji. “Zan sa idanuna in tsare gidan Yahuda, amma zan makantar da dukan dawakan al’ummai.
5 Te vaengah Judah khoboei rhoek loh a lungbuei ah, “A Pathen caempuei BOEIPA rhangneh Jerusalem kah khosa rhoek tah kai ham thaomnah,” a ti uh ni.
Sa’an nan shugabannin Yahuda za su ce a cikin zukatansu, ‘Mutanen Urushalima suna da ƙarfi domin Ubangiji Maɗaukaki shi ne Allahnsu.’
6 Tekah khohnin ah tah Judah khoboei rhoek te thing dongkah baeldung hmai bangla, cangpa lakli kah hmaithoi hmai bangla ka khueh ni. Te vaengah kaepvai banvoei bantang kah pilnam boeih te a hlawp ni. Tedae Jerusalem tah amah hmuen la Jerusalem ah kho a sak ni.
“A ranan nan zan sa shugabannin Yahuda su zama kamar tukunyar wuta a tarin itacen wuta; kamar harshen wuta a dammunan hatsi. Za su ƙone dukan mutanen da suke kewaye da su hagu da dama, amma babu abin da zai taɓa mutanen Urushalima.
7 BOEIPA loh Judah kah dap te lamhma la a khang ni. Te daengah ni David im kah boeimang neh Jerusalem khosa rhoek kah boeimang te Judah lakah a rhoeng pawt eh.
“Ubangiji zai ceci wuraren zaman Yahuda da farko, don kada darajar gidan Dawuda da mazaunan Urushalima su fi na Yahuda daraja.
8 Te khohnin ah BOEIPA loh Jerusalem kah khosa ham a tungaep pah ni. Amih lakli kah aka hlinghlawk khaw te khohnin ah tah David neh David imkhui bangla, Pathen bangla, amih mikhmuh kah BOEIPA puencawn bangla om uh ni.
A ranan nan Ubangiji zai kiyaye waɗanda suke zama a Urushalima, domin marasa ƙarfi a cikinsu su zama kamar Dawuda, gidan Dawuda kuma zai zama kamar Allah, kamar mala’ikan Ubangiji da yake tafiya a gabansu.
9 Te khohnin ah Jerusalem aka muk namtom boeih te mitmoeng sak ham ka tlap ni.
A ranan nan zan fito don in hallaka dukan al’umman da suka yaƙi Urushalima.
10 David imkhui so neh Jerusalem kah khosa rhoek soah mikdaithen neh huithuinah mueihla ka lun pah ni. Te vaengah a thun rhoek long tah kai he m'paelki uh ni. Oingaih cangloeng kah rhaengsaelung bangla anih ham rhaengsae uh ni. Caming ham a phaep uh bangla anih ham phaep uh ni.
“Zan kuma zubo wa gidan Dawuda da mazaunan Urushalima ruhun alheri da na addu’a. Za su dube ni, wannan da suka soke shi, za su kuma yi makoki dominsa kamar yadda mutum yakan yi makokin mutuwar ɗansa tilo, su kuma yi baƙin ciki ƙwarai kamar yadda mutum yakan yi baƙin ciki don ɗan fari.
11 Te khohnin ah Megiddo kolbawn kah Hadadrimmon rhaengsaelung bangla Jerusalem ah rhaengsaelung puh ni.
A ranan nan kuka a Urushalima zai yi yawa kamar kukan Hadad Rimmon a filin Megiddo.
12 Khohmuen te koca, koca ham bueng, David imkhui koca khaw amah bueng, a yuu rhoek khaw amah bueng, Nathan imkhui koca khaw amah bueng, a yuu rhoek khaw amah bueng,
Ƙasar za tă yi makoki, kowane iyali zai yi makoki a ware, tare da matansu su ma a ware, iyalin gidan Dawuda da matansu, iyalin gidan Natan da matansu,
13 Levi imkhui koca khaw amah bueng, a yuu rhoek khaw amah bueng, Shimei koca khaw amah bueng, a yuu rhoek khaw amah bueng.
iyalin gidan Lawi da matansu, iyalin gidan Shimeyi da matansu,
14 Koca cungkuem khui lamkah aka sueng koca rhoek khaw, amah koca ham, a yuu rhoek khaw amamih ham a rhaengsae ni.
dukan sauran iyalan kuma da matansu.