< Olphong 2 >

1 Ephisa hlangboel kah puencawn te daek pah. He he a bantang ah aisi parhih aka pom tih sui hmaitung parhih lakli ah aka pongpa long ni a thui.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Afisa, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi na wannan wanda yake riƙe da taurari bakwai a hannunsa na dama yana kuma tafiya a tsakanin alkukan fitilu bakwai na zinariya.
2 Na khoboe neh thakthaenah khaw, na uehnah khaw, boethae rhoek na doe uh thai pawt ham khaw, amamih caeltueih rhoek ni aka ti rhoek te a hong a tak khaw na noem uh tih, amih kah laithae na ming uh khaw ka ming.
Na san ayyukanka, faman aikinka da daurewarka. Na san cewa ba ka iya haƙuri da mugayen mutane, ka gwada waɗanda suke cewa su manzanni ne, alhali kuwa ba haka ba ne, ka kuwa tarar cewa su na ƙarya ne.
3 Uehnah khaw na khueh uh tih kai ming ham na yingyawn vaengah na thakthae uh pawh.
Kai kam ka daure ka kuma jimre da wahala saboda sunana, ba ka kuwa gaji ba.
4 Tedae nangmih ah ka khueh tah nangmih kah lungnah lamhma te na hnawt uh.
Duk da haka ina riƙe da wannan game da kai. Ka watsar da ƙaunarka ta farko.
5 Te dongah me lamkah na tlak uh khaw poek uh. Yut uh lamtah lamhma kah khoboe te saii laeh. Te pawt koinih nang kam paan vetih na hmaitung te a hmuen lamkah ka khoe ni. Na yut pawt koinih ne.
Ka tuna da matsayinka a dā kafin ka fāɗi! Ka tuba ka kuma yi ayyukan da ka yi da fari. In ba ka tuba ba, zan zo wajenka in ɗauke wurin ajiye fitilanka daga inda yake.
6 Tedae Nikolaitan kah khoboe hmuhuet ham na khueh uh. Te te ka hmuhuet van.
Sai dai kana da wannan abu mai kyau. Ka ƙi ayyukan Nikolaitawa da ni ma nake ƙi.
7 Mueihla loh hlangboel taengah a thui te hna aka khueh loh ya saeh. Aka noeng tah Pathen kah Paradai ah aka om hingnah thing te caak ham ka paek ni.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara, zan ba shi ikon ci daga itacen rai, da yake cikin aljannar Allah.
8 Smyrna hlangboel kah puencawn te khaw daek pah. He he lamhma neh lamhnuk loh a thui. Amah tah aka duek la om tih hing coeng.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Simirna, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin wannan da yake na Farko da na Ƙarshe, wanda ya mutu ya kuma sāke tashi da rai.
9 Nang kah phacip phabaem neh khodaeng te ka ming tedae kuirhang la na om. Te phoeiah amamih te Judah hlang la ka om aka ti rhoek kah soehsalnah khaw ka ming. Tedae om uh hae pawt tih Satan kah tunim la poeh uh.
Na san wahalarka da kuma talaucinka, duk da haka kai mai arziki ne! Na san ɓata suna da waɗannan suke yi maka waɗannan da suke cewa su Yahudawa ne alhali kuwa ba haka ba ne, su dai majami’ar Shaiɗan ne.
10 Patang ham te rhih boeh. Nangmih noemcai ham nangmih khuikah te rhaithae loh thongim ah a hlak pawn ni ke. Khohnin hnin rha phacip phabaem na yook uh ni. Duek due uepom la om lah, hingnah rhuisam te nang kan paek ni.
Kada ka ji tsoron wahalar da kake gab da sha. Ina gaya maka, Iblis zai sa waɗansunku a kurkuku don yă gwada ku. Za ku sha tsanani na kwana goma. Ka yi aminci ko da za a kashe ka, ni kuwa zan ba ka rawanin rai.
11 Mueihla loh hlangboel taengah a thui te hna aka khueh loh ya saeh. Aka noeng tah paibae dueknah loh thae thil loengloeng mahpawh.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara mutuwa ta biyu ba za tă cuce shi ba ko kaɗan.
12 Pergamum hlangboel kah puencawn te khaw daek pah. Thunglang voeivang a haat la aka khueh loh he rhoek he a thui.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Fergamum, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin wannan wanda yake da takobi mai kaifi biyu.
13 Mela na om, Satan kah ngolkhoel tah mela a om te ka ming. Te phoeiah kai ming te na pom uh tih kai ah uepom ka laipai Antipa tue ah pataeng kai dongah tangnah te na hnawt pawh. Amah te nangmih taengah a ngawn coeng. Te ah te Satan loh kho a sak.
Na san inda kake da zama, inda Shaiɗan yana da gadon sarautarsa. Duk da haka ka riƙe sunana da gaske. Ba ka yi mūsun bangaskiyarka gare ni ba, har ma a kwanakin Antifas, amintaccen mashaidina, wanda aka kashe a birninku, inda Shaiɗan yake zama.
14 Tedae nangmih taengah bet ka khueh. Balaam kah thuituennah te aka pom rhoek te na om. Anih loh Israel ca rhoek hmaiah thangkui tung ham, mueirhol buh caak ham neh cukhalh ham te Balaak a caemtuh.
Duk da haka, ina da abubuwa kima game da kai. Kana da mutane a can waɗanda suke riƙe da koyarwar Bala’am, wanda ya koya wa Balak yă ja hankalin Isra’ilawa su yi zunubi ta wurin cin abincin da aka miƙa wa gumaka hadaya, su kuma yi fasikanci.
15 Nangmih khaw Nikolaitan rhoek kah thuituennah banghuila aka pom rhoek te na om uh van.
Haka ma kana da waɗanda suke riƙe da koyarwar Nikolaitawa.
16 Te dongah yut laeh. Te pawt koinih na taengah tlek ka pawk vetih kamah kah thunglang neh amih te ka tloek ni.
Saboda haka ka tuba! In ba haka ba, zan zo wajenka ba da daɗewa ba in yaƙe su da takobin bakina.
17 Mueihla loh hlangboel rhoek taengah a thui te hna aka khueh loh ya saeh. Aka noeng tah a thuh khuikah manna te amah ka paek ni. Lungcang bok khaw anih ka paek ni. Te lungcang soah ming thai a daek te aka doe rhoek pawt long tah a ming moenih.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara zan ba shi kaɗan daga cikin ɓoyayyiyar Manna. Zan kuma ba shi farin dutse tare da sabon suna a rubuce a bisansa, sananne kawai ga mai karɓan dutsen.
18 Thyatira hlangboel kah puencawn te khaw daek pah. He he Pathen capa long ni a thui. A mik te tah hmai tak bangla, a kho tah rhohum ngo phek la a khueh.
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Tiyatira, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin Ɗan Allah, wanda idanunsa suna kama da harshen wuta wanda kuma ƙafafunsa suna kama da tagullar da aka goge.
19 Nang kah khoboe te khaw, lungnah te khaw, tangnah khaw, bibi neh na uehnah khaw, na khoboe te lamhma lakah hnukkhueng te muep ka ming.
Na san ayyukanka, ƙaunarka da bangaskiyarka, hidimarka da daurewarka, kuma cewa kana yin abubuwa a yanzu fiye da abin da ka yi da farko.
20 Tedae Jezebel nu na hlapham uh te nangmih taengah toel ham om. Anih loh amah te tonghmanu ni a ti. Te dongah ka sal rhoek te cukhalh sak ham neh mueirhol buh cah ham a thuituen tih a rhaithi thil.
Duk da haka, ina da wannan game da kai. Kana haƙuri da matan nan Yezebel, wadda take kira kanta annabiya. Ta wurin koyarwarta tana ɓad da bayina ga yin fasikanci suka kuma ci abincin da aka miƙa wa gumaka.
21 Yut ham a tue khaw anih ka paek dae amah kah Cukhalnah te yut ham ngaih pawh.
Na ba ta lokaci tă tuba daga fasikancinta, amma ba ta da niyya.
22 Anih te thingkong dongla ka voeih coeng he. Anih taengah aka samphaih rhoek te khaw, anih khoboe lamkah a yut uh pawt atah aka nah phacip phabaem khuiah ka pha sak ni.
Don haka zan jefa ta a kan gadon wahala, zan kuma sa waɗanda suke zina da ita, su sha azaba ƙwarai, sai dai in sun tuba daga hanyoyinta.
23 A ca rhoek te khaw dueknah neh ka ngawn vetih a kuel neh a thin aka khe te kai ni tila hlangboel rhoek loh boeih a ming uh ni. Nangmih khaw namamih kah khoboe tarhing la rhip kan paek ni.
Zan kashe’ya’yanta. Sa’an nan dukan ikkilisiyoyi za su san cewa ni ne mai bincika zukata da tunani, zan kuwa sāka wa kowannenku gwargwadon ayyukansa.
24 Tedae nangmih Thyatira kah aka hoei rhoek taengah ni ka thui. He kah thuituennah he hlang boeih loh a khueh moenih. Amih loh Satan kah oldung te a ming uh moenih. A ti uh bangla nangmih te hnorhih pakhat khaw kan naan thil moenih.
Yanzu, ina ce wa sauranku da kuke a Tiyatira, ku da ba ku riƙe da koyarwarta ba kuma ba ku koyi abin da suke kira zurfafan asiran Shaiɗan, ‘Ba zan ƙara muku wani nauyi ba.
25 Tedae na khueh uh te ka pawk hil atah ana tuu uh.
Sai dai ku riƙe abin da kuke da shi har sai na zo.’
26 Aka noeng neh kai kah khoboe hmakhah duela aka ngaithuen tah namtom rhoek soah saithainah ka paek ni.
Gare shi wanda ya ci nasara ya kuma aikata nufina har ƙarshe, zan ba shi iko a kan al’ummai.
27 Te vaengah amih te dikpo am a thaeh bangla thi conghol neh a dawn ni.
‘Zai yi mulki a kansu da sandar sarauta ta ƙarfe, zai farfashe su, kamar tukwanen yumɓu’kamar yadda na karɓi iko daga Ubana.
28 Kai khaw a pa taengkah ka dang vanbangla anih khaw aisi thuipa te ka paek ni.
Zan kuma ba shi tauraron asubahi.
29 Mueihla loh hlangboel rhoek taengah a thui te hna aka khueh loh ya saeh.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.

< Olphong 2 >