< Tingtoeng 49 >
1 Aka mawt ham Korah ca rhoek kah tingtoenglung Pilnam boeih loh hekah he ya uh lah. Khosaknah dongkah khosa boeih loh hnatun uh.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Ku ji wannan, dukanku mutane; ku saurara, dukanku waɗanda suke zama a wannan duniya,
2 Hlang capa rhoek long khaw, hlang tongpa rhoek long khaw, hlanglen neh khodaeng long khaw thikat la hnatunuh.
babba da yaro mai arziki da talaka.
3 Ka ka loh cueihnah a thui vetih ka lungbuei poeknah loh a lungcuei om bitni.
Bakina zai yi maganar hikima; magana daga zuciyata za tă ba da ganewa.
4 Ka hna he taengla ka kaeng vetih, ka olkael he rhotoeng neh ka thuicaih ni.
Zan juye kunnena ga karin magana; da garaya zan ƙarfafa kacici-kacicina.
5 Yoethaenah hnin ah ka khodil kathaesainah loh kai m'vael dae ba ham lae ka rhih eh?
Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
6 A thadueng dongah pangtung uh tih a khuehtawn a yet neh thangthen uh dae,
waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
7 hlang loh a manuca te a lat khaw a lat thai moenih. A tlansum te Pathen taengah a paek thai moenih.
Ba wani da zai iya ceton ran wani ko yă ba wa Allah kuɗin fansa saboda shi,
8 A hinglu kah tlansum tah kuelka tih kumhal a toeng.
kuɗin fansa domin rai yana da tsada, babu abin da za a biya da ya taɓa isa,
9 Te koihnih a yoeyah la hing pueng sui tih hlan khaw hmuh pawt sue.
da zai sa yă ci gaba da rayuwa har abada yă hana shi shigan kabari yă ruɓa.
10 Aka cueih rhoek long tah a duek te a hmuh. Aka ang neh kotalh khaw a milh vaengah a khuehtawn te hlang tloe ham a caehtak.
Gama kowa na iya ganin masu hikima na mutuwa; wawaye da marasa azanci su ma kan hallaka su bar wa waɗansu arzikinsu.
11 Amih kah poeknah nen tah a im te kumhal ah, a pohmuen te thawnpuei lamkah cadilcahma duela, om ni a ti uh tih tolhmuen te amih ming neh a khue uh.
Kaburburansu za su ci gaba da zama gidajensu har abada, Can za su kasance har zamanai marasa ƙarewa, ko da yake sun ba wa filaye sunayen kansu.
12 Tedae hlang he umponah khaw a rhaehrhong moenih, rhamsa banglam ni a thuidoek tih a hmata.
Amma mutum, kome arzikinsa, ba ya dawwama; shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.
13 Tetl a amamih khosing tea uepnah tih amih kah olthui te a hnukbang rhoek loh a pom uh. (Selah)
Wannan ne ƙaddarar waɗanda suke dogara a kansu, da kuma ta mabiyansu, waɗanda suka tabbatar da faɗinsu. (Sela)
14 Amih te saelkhui kah boiva la tael uh vetih, dueknah loh a luem puei ni. Tedae mincang ah amih te aka thuem rhoek loh a taemrhai uh ni. A muei neh a lungpang a imhmuen lamloh saelkhui la hmawn ni. (Sheol )
Kamar tumaki an ƙaddara su ga kabari; za su kuwa zama abincin mutuwa amma masu gaskiya za su yi mulki a kansu da safe. Kamanninsu za su ruɓe a cikin kabari, nesa da gidajensu masu tsada. (Sheol )
15 Tedae Pathen loh ka hinglu he saelkhui kut lamkah n'lat dongah kai he n'loh bit ni. (Selah) (Sheol )
Amma Allah zai ceci raina daga kabari; tabbatacce zai ɗauke ni zuwa wurinsa. (Sela) (Sheol )
16 Hlang pakhat loh boei tih a im kah thangpomnah loh pungtai cakhaw rhih boeh.
Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
17 A duek vaengah pakhat khaw khuen mahpawh. A thangpomnah loh anih te suntlak puei mahpawh.
gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
18 A hing vaengah a hinglu te yoethen a paek tih namah te na hoeikhang vaengah nang uem uh dae,
Ko da yake yayinda yake a raye ya ɗauka kansa mai albarka ne, mutane kuma sun yabe ka sa’ad da kake cin nasara,
19 A napa rhoek kah cadilcahma la cet vetih yoeyah la vangnah hmu uh mahpawh.
zai gamu da tsarar kakanninsa, waɗanda ba za su taɓa ganin hasken rayuwa ba.
20 Hlang he umponah neh om dae a yakming pawt atah rhamsa aka hmata rhoek bangla om.
Mutumin da yake da arziki ba tare da ganewa ba shi kamar dabbobi ne da suke mutuwa.