< Philipi 3 >

1 A tloihsoi ah ka manuca rhoek, Boeipa ah omngaih uh. Amah la nangmih taengah kan daek ham he ka yaikat ngawn moenih tedae nangmih te pangkha ham ni.
A ƙarshe,’yan’uwana, ku yi farin ciki a cikin Ubangiji! Ba abin damuwa ba ne a gare ni in sāke rubuta muku irin waɗannan abubuwa, domin lafiyarku ne.
2 Ui rhoek te dawn uh, bibikung thae rhoek te dawn uh, maehsah rhoek te dawn uh.
Ku yi hankali da waɗancan karnuka, waɗancan mutane masu aikata mugunta, waɗancan masu yankan jiki.
3 Mamih tah yahvinrhetnah neh n'om uh. Pathen kah Mueihla neh tho aka thueng uh tih Khrih Jesuh ah aka pomsang uh neh pumsa ah aka pangtung pawt rhoek ni.
Gama mu ne masu kaciya, mu da muke yi sujada ta wurin Ruhun Allah, mu da muke taƙama a cikin Kiristi Yesu, mu da ba mu dogara da ayyukan da ake gani ba,
4 Kai khaw pumsa ah pangtungnah ka khueh van. Khat khat loh pumsa ah pangtung ham a tloe la a poek atah kai loh taoe ka poek ham om.
ko da yake ni kaina ina da dalilan dogara da haka. In kuwa akwai wani wanda yake tsammani yana da dalilan dogara ga jiki, ni fa na fi shi,
5 A hnin rhet dongkah yahvinrhetnah neh Israel namtu khuiah Benjamin koca ni he. Hebrew rhoek khuikah Hebrew, olkhueng dongah ka Pharisee coeng.
an yi mini kaciya a rana ta takwas, asalina Isra’ila ne, na kabilar Benyamin, mutumin Ibraniyawa ɗan Ibraniyawa; bisa ga doka kuwa ni Bafarisiye ne;
6 Kohlopnah neh hlangboel te ka hnaemtaek. Olkhueng dongkah duengnah neh cuemthuek la ka om.
wajen himma kuwa, ni mai tsananta wa ikkilisiya ne, wajen aikin adalci bisa ga hanyar doka, ni marar laifi ne.
7 Tedae kai ham hoeikhangnah balae aka om. He kah sungdaehnah he Khrih ham ni tila ka poek.
Amma abin da dā ya zama mini riba yanzu, na ɗauka hasara ce saboda Kiristi.
8 Te lakah ka Boeipa Jesuh Khrih mingnah tanglue kongah a cungkuem te sungdaehnah la om ham ni ka poek bal. Amah ham ka ti ah a cungkuem te ka hlong. Tedae te te aek bangla ka poek daengah ni Khrih te ka dang vetih amah dongah m'hmuh eh.
Me kuma ya fi, na ɗauki dukan abubuwa hasara ne in aka kwatanta da mafificiyar girman sanin Kiristi Yesu Ubangijina, wanda saboda shi ne na yi hasarar kome. Na mai da su kayan wofi, domin in sami Kiristi
9 Ka duengnah he olkhueng lamlong pawt tih Khrih tangnah lamlong ni n'dang. Tekah tangnah te Pathen kah duengnah soah a kungsut.
a kuma same ni a cikinsa, ba da wani adalcin kaina wanda yake zuwa daga bin doka ba, sai dai adalcin da yake samuwa ta wurin bangaskiya a cikin Kiristi, adalcin da yake fitowa daga Allah da kuma yake zuwa ta wurin bangaskiya.
10 Te tah amah neh amah thohkoepnah dongkah thaomnah aka ming sak tih a patangnah dongah rhoinaengnah neh a dueknah aka rhoii sak la om.
Ina so in san Kiristi da ikon tashinsa daga matattu da kuma zumuncin tarayya cikin shan wahalarsa, in kuma zama kamar sa a cikin mutuwarsa,
11 Duek khui lamloh thohkoepnah dongah ka pha mak atah ka ti.
yadda kuma ko ta yaya, in kai ga tashin nan daga matattu.
12 Ka dang tangtae tih ka rhuemtuet tangtae ngawn moenih. Tedae ka hnuktlak van atah ka pom van ni. Te ham te Khrih Jesuh rhangneh ka pom van coeng.
Ba cewa na riga na sami dukan wannan ba ne, ko kuma an riga an mai da ni cikakke ba, sai dai ina nacewa don in kai ga samun abin da Kiristi Yesu ya riƙe ni saboda shi.
13 Manuca rhoek, kai kamah loh pom ham ka poek pawt dae pakhat ah hnuksul te ka hmaai tih a hmaila ka kan.
’Yan’uwa, ban ɗauki kaina a kan cewa na riga na sami abin ba. Sai dai abu guda nake yi. Ina mantawa da abin da yake baya, ina kuma nacewa zuwa ga samun abin da yake gaba,
14 Khrih Jesuh dongah Pathen kah khuenah, soben kah kutdoe ham ni paelkinah te ka hnuktlak.
ina nacewa gaba zuwa ga manufar, don in sami ladar da Allah ya yi mini na kiran nan zuwa sama a cikin Kiristi Yesu.
15 Te dongah lungcuei rhoek boeih long tah he tlam he poek uh sih. Pakhat khaw a hlinghlang la na poek uh koinih, te pataeng Pathen loh nangmih taengah a pumphoe sak ni.
Dukanmu da muka balaga ya kamata mu yi wannan irin ganin abubuwa. In kuwa saboda wani dalili tunaninku ya yi dabam, Allah zai bayyana muku wannan ma.
16 Tedae m'pha uh hil te tah amah la m'vai uh.
Sai dai a duk inda muka kai, mu ci gaba da haka.
17 Manuca rhoek, kai kah omih aka awt la om uh. Te dongah kaimih kah mueimae na dang uh bangla aka cet rhoek te paelki uh van.
Ku haɗa kai da waɗansu cikin bin gurbina, ku kuma lura da waɗanda suke rayuwa bisa ga ƙa’idar da muka ba ku.
18 Amih kah khokan te nangmih taengah muep ka thui taitu. Tahae ah khaw rhah doeah ka thui dae Khrih thinglam kah rhal la om uh.
Gama kamar yadda na sha gaya muku yanzu kuma ina sāke gaya muku har ma da hawaye, waɗansu da yawa suna rayuwa kamar abokan gāban gicciyen Kiristi.
19 Amih kah a bawtnah tah pocinah ni. Amih kah pathen tah bungpuei la poeh tih thangpomnah tah amih kah yahkoi dongah a om pah. Te rhoek loh diklai koe te a poek uh.
Ƙaddararsu hallaka ce, allahnsu cikinsu ne, rashin kunyarsu shi ne abin fahariyarsu. Hankalinsu yana kan kayan duniya.
20 Tedae mamih kah pilnam tah vaan ah ni a om. Te lamkah khangkung Boeipa Jesuh Khrih te n'lamtawn uh bal.
Amma mu’yan mulkin sama ne. Muna kuma jira zuwan Mai Ceto daga can, Ubangiji Yesu Kiristi,
21 Amah loh mamih kah mathoe pum he amah kah thangpomnah pum phek la a tho ni. Bibi a noeng van bangla a cungkuem te amah taengah boe a ngai sak pataeng.
shi ne mai ikon kawo dukan abubuwa ƙarƙashin mulkinsa. Ta wurin ikon nan nasa zai sāke jikin nan namu na ƙasƙanci, yă mai da shi kamar jikin nan nasa na ɗaukaka.

< Philipi 3 >